Join Our WhatsApp Group

ZEENAT YAR JARIDA Complete Hausa Novel Document by ZEENAT YAR JARIDA


ZEENAT YAR JARIDA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 32348



ZEENAT YAR JARIDA

Reading Time: 2 Hours

Added On: 18, Oct 2023

Author: Ummee Xee ,Nabilancy Luv ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 192.34 kb

File Type: txt

Views: 640+

Download: 238+

Last download: 7 hours ago

Description/Story: [11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗                         🌱🌱
            *ZEENAT YAR JARIDA*
  🌱🌱                              🎗🏵🎗
  An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__

_WRITTEN BY ✍🏼_
*FRESH UⓂMIEY XEEY*
                  &
     *NABILANCY LOVE*

® *_REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS_*

_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_

             '''“In the Name of Allah, the Most Beneficent, the Most Merciful.'''

*Awwnnn we're back again!!!!💃🏻*

     *Vote me on wattpad* @Freshummieyxeey

*PAGE 1 ↔ 5*

Tana Zaune a dakinta ita kadai tanata faman rubuce rubuce

Dare ne sosai kusan biyu saura gari yayi tsit bakajin komi sai rugugin hadari dayake haduwa

Zeenatu kenan jajirtacciyar "yar jarida wacce takasance batada tsoro a ckn ranta arayuwarta bataki tayi qunar bakin wake ba inhar zata cimma burinta

Inta d 'anyi rubutu jim kadan saita dakata tayi tsai da ranta ta kalli silin din dakinta kana taci gaba

Ahanakali aka turo dakin aka shigo

Ta dago kai da sauri takalli me shigowar

Mahaifiyar tace gwagwgo Sa,a

"Yanxu ashe bakiyi bacci ba zeenatu har yanzun kinata faman wannan rubutce rubucen naki na wahala ayi mutum baxai hutawa ransa ba nifa gaskiya nafara tsanar aikin nan maku zinatu domin bakya hutawa ko kadan kuma bakya kallon hatsarin dake ciki ina dalilin hakan.

Zeenatu tayi murmushi tace da gwagwgon

" kwantar da hankalinki gwagwgo na yanzu xan ajiye nakwanta dan allah kidaina damun kanki da Tsaurin da aikina kedashi Duk wani abu na hatsarin ciki da yardar Allah bazai kusanceni ba kiyita min addu,arki nasan Allah zai tsareni

"To hakane Allah yatsareki da tsarewarsa Amma nikam yanda nakejin wasu "yan jaridun ke shiga taskun rayuwa inajiye mk tsoro yar nan da zaki ajiye wannan aikin ki sami wani da zanfi farin ciki.

Zeenatu tace

" oh kash gwaggo kenan yaushe zanyi kasadar ajiye aikin dana samu awahalce haba ai yanda ma nake kaunar aikin jarida banga abinda zaisa na karaya kona fasa yinsaba ai duk tsanani yana tareda sauki kin manta wahalhalun dana sha kafin nasameshi ? Kin manta irin gwagwarmayar rayuwar da nayi gwaggo akan karatun aikin jarida ke kanki kinsha tausayan akan fafutukar dana ringayi wajen buga bugar ganin nakammala karatuna kema ai yau innace nadaina aikin jaridar nan saikiyi min fada ko kin manta tun ina karamata nake sha,awar naga nakasance *"YAR JARIDA ne*?

Gwagwgo taja ajiyar gwauran numfashi tace "to ya zanyi dake yar nan amma gaskiya ina ckn jin tsoron yanda kike kai dare kafin kishigo gida tunda kince wani xubin bakya samun abin hawan dazai shigo dake lungun nan namu gashi antaba biyoki kwanaki abaya kartai Allah yasa kika farga dasu Allah kuma yatsareki kk tsallake rijiya da baya

Zeenatu tace " hhhhmmm wannan abun ai ya zama shudadde kima daina tunashi ya wuce guna sau fatan Allah yatsare ni agaba.

" to Amin Amin dai, yanzu dai yakamata ki kwanta haka

Zeenatu ta ajiye biron dake hannunta tace " to gwagwgo na yanzu ma kuwa zankwanta da sassafe naci gaba don da wuri zan futa ma.

Gwagwgon na futa ta kwanta akan katifarta

Tana kwanciya tahau karanta addu,ar kwanciya bacci

Ckn minti biyar baccin yai awon gaba da ita.

Awa daya da kwanciyar baccinta ta farka afirgice tana salati da addu.a

Mafarki tayi me ban tsoro

Tagantane ackn dokar daji tanata gudu kanta ba dan kwali kafarta ba takalmi ga wani plate C.D ahannunta

Da alama akan CD din nam suke binta

Domin data fada kan wani katon dutse suka cimmata duka suka kai mata suna cewa ta basu plate din

Da taki basune suka daureta da igiya hannayenta abaya da kafarta sukaiwa daurin

Suka dauki CD din suka tafi suka barta adokar dajin nan

Yayinda wata kura ta tunkarota a yunwace tayo kanta zata cinyeta

Adaidai lokacin da kurar ta bude baki xata cinyeta alokacin ta farka afurgice

Gumine yaringa keto mata tahau sarcewa

Adai dai lokacin taji ankece da ruwan sama tun hadarin daya hado da daddare ne ba,ai ruwan ba sai yanzun

Ta tashi ahankali cikin sanyin jiki ta saki labulan windonta ta rufo windon saboda feshi dayake shigo mata

Har akai sallar asuba bata komaba

Alokacin ruwan yatsagaita sai yayyafi

Tayo alwala tadawo daki tayi sallarta ta nafita tukunna ta bada farilla

Ta dade tana yin addu,o,i

Afarkon abinda yafara taba mata rai tun farkon fara aikinta da batafi shekara uku da farawa ba

Mafarkin yau yataba mata xuciya yasata ackn tunani da wuya inba wani abune zai faru da itaba

Dayawa takanyi mafarkin abu kuma sai taga yafarun

Mafarkin yau yabata tsoro matuqa gaya

Tayita addu.a akan Allah yai mata tsari yakawo mata sauki ackn lamuranta ya tsareta da tsarewarsa

Karfe takwas harta karya tayo wanka ta shirya tayiwa gwagwgonta sallama tafuce gun aiki.

•••••   ><<><>><  ••••••

Mallam yusuf nadabo shine mahaifin zeenatu asalinsa dan Nijar ne

Buxune farkon zuwansa garin kano yafara aikin gadine agidan wani hamshakin me kudi Alh badamasi

A ckn unguwar Allah ya hadashi da matar daya Aura sa,adatu wacce take tallan goro kullum agunta yake siyawa Allah kuma yahada soyayyarsu

Sa,adatu me halin kirki iyayanta talakawa ne sosai

Watansu biyu dafara soyayya aka daura musu aure

Gado kawai sukai mata da sif babu sauran kayan adon daki basuda hali

Kayan gadon ma saida yabada sadaki da abinda suka tara shiyasa shika samu damar siyan kayan gadon da katifa

A boys quaters yasami matsuguni

Nan aka basu su zauna muddin rai

Shekararsu biyu atare suna zaman Aure Allah yabasu haihuwa suka haifi namiji

Haruna sunan dan

Shekararsa daya da rabi ya rasu rashin lfy yayi kyanda ce tai masa kamun kaxar kuku

Saida sukai shekara biyar sannan Allah yabasa Zeenatu yar baiwa

Alokacin kuma Allah yasa mallam yusuf yasai gida na kasa ackn gari me dakuna biyu karami

Shine musabbabin komawarsu gidansu

Zeenatu nada shekara goma aduniya Allah yayiwa mahaifinta rasuwa

Akwai wani hari da yan fashi suka kawowa Alh badamasi har ckn gida

" yan fashin babuji ba gani sukaita harbe harbe a ckn gidan

Sun kwashi kudade da sarkokin gwal gun matan Alhajin

Yayinda suka harbe Alhajin da matarsa da take tare dashi aranar Amaryarsa knn


uwar gidan uwar yaransa tana sashenta takulle itada yaranta k'anana dan babban d'anta mudansir yana kasar waje

wani cikin " yan fashin sunxo futa yakyallo baba buzu aboye abayan dakinsa yana karkarwa aituni babu imani aransa ya sakar masa bundiga aka

Ko shurawa baba buzu baiyiba yafadi kashirban jini nafuta akansa yamutu.

Tun rasuwar mahaifin zeenatu gwaggo sa,ade ta shiga halin ha,ula,i na masifar talaucin rayuwa

Domin iyayanta sun rasu sai dangi kalilan dama ita kadai suka haifa

Dataga bata da gata saina Allah bata zauna ba itanma tahau neman nakanta

Itace yin wankau da surfau harda wanke wanke agidan masu hali

Ahakan ta raini diyarta zeebatu tabata tarbiya me kyau kana taringa fadi tashin yanda zata tallafa mata wajen ganin tayi karatun pri. Da sakandare

Ckn ikon Allah da tallafawarsa kuwa ta kammalasu

Itakanta zeenatun dake meson karatu ce bata zama raguwa aneman nakantaba

Tunda tasayo foam a legal na mass com

Shikenan ta baxama aikatau gidajen masu kudi

Gida biyu takewa aiki

Akwai gidan da take xuwa daga takwas din safe tayi musu wanke wanke da share share saikuma ta tafi gidan da take yi musu abincin rana da wanke wanken gidan yawa ne bata baro gidan sai uku data dawo kuma zata wuce islamiyya

Da Allah yasa aka kafe tagano sunanta sai tahau shirin fara karatu

Anbata admission kudin data tara da wanda mahaifiyarta ta tara haka ta hade taje banki ta biya dubu ashirin da uku

Dayake partime ce juma,a asabar lahadi zata ringa zuwa sch din

Bata saki gidajen aikin nataba saidai aranar makarantarta sun daga mata kafa sai raguwar albashi data samu

tafara karatu da taimakon Allah har sukaxo semester din karshe bataci karo da abinda zai tsaidata karatunta ba burinta yakusa cika nason xama *" yar jarida*

bata taba samun carry over ko absent ba

Allah kuma yana rufa mata asiri da an bukaci kudi kona handout ne tana samu

Abinda tafara cin karo dashi arayuwa shine nayanda megidan datake aiki yakawo mata farmaki nason yai mata fyade

Aranar tashiga tashin hankalin da bata taba shigaba

Da taimakon Allah da karfin da take dashi ta ceci kanta ta dau kwalba tai masa rotse ta gudu dake matarsa ta tafi asibiti sassafe uwarta aka kwantar

Tun daga ranar bata sake zuwa kowanne gidan aiki cikiba

Tofa tundagana komi yafara tsaya mata cak

Abinda zasuci yafara gagararsu harsai in gwaggo ce tasamo kalaci agidan aikinta

Da abu yai abu zeebatu kurar ruwa ta samo ta haya tazama " yar garuwa karfi da yaji

Hijab take sakawa bata saka gyale sassafe tadau kura taje gidan ruwa tayi lodi ta biya ta tafi kaiwa kostamominta gidansu

Gidaje biyar take kaiwa ruwa subiyata

Awnnnnn bari mu tsaya anan



Muje zuwa
[11/16, 7:47 AM] Ummi....😍: .🎗🏵🎗                         🌱🌱
            *ZEENAT YAR JARIDA*
  🌱🌱                              🎗🏵🎗
 

```WRITTEN BY ✍🏼```
*FRESH UⓂMIEY XEEY*
                  &
     *NABILANCY LOVE*

*® REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS*

_ɯɛ ɖơŋŧ ʝųŞŧ ɛŋŧɛřŧąıŋ ŋɖ ɛɖųĆąŧɛ, ცųŧ ɯɛ ąٳŞơ ŧơųĆɧ ɖ ɧɛąřŧ ơʄ řɛąɖɛřŞ_

# WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM
# IG PML WRITERS
# https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035
# http://maryamsbello.blogspot.com

*PAGE 5 ↔10*

Gidaje biyar take kaiwa ruwa subiyata

Arana kullum takan sami dari biyar banda wanda take balance da kudin ruwa datake biya

Hakan sai yafiye mata kwanciyar hankali tana yin duk abinda yataso asch

Sannan batajin kunyar yan unguwa ko surutun mutane baya gabanta

Bata kuma taba damuwa ba dan samari na gudunta gata dai kyakykyawace son kowa ita ba fara ba ita ba baka ba chokulet kala ce gata da gashi har baya

Hakan yana mata dadi sana,ar tata tunda suna samun abinda zasuci sannan karatunta natafiya ba gargada


Saida taga sun zana jarabawar karshen semester daga ita sai futa

Hankalinta ya kwanta dataga tafito da result me kyau higher credit

Batai kasa aguiwaba ta nemi admisaion a B.U.K


Allah ckn ikonsa tasamu


Level two tafara shekara biyu nanma tafara gwagwar maya nakaratun taba maida hankali dole tabar garuwa tunda kullum tana sch sai weekEnd nema take futa kasuwa tabi layin neman dako ko kuma tayiwa wata me abinci wanke wanke tabiyata akullum


Kai! Jama,a zeenatu taga rayuwa duk abinda tasan zata samu kudi na halak tasayi wanda namiji xaiyi itama takanyi batajin kunya kuma baya gagararta

Da haka Allah yasa ta gama karatunta a BUK


Saikuma neman aiki shima taringa bulayi tana fadi tashi a ma,aikatun datasan zata dace


Saida tashekara ta samu ta dalilin Npower

Tafara da shekara biyu tasamu ci gaba aka kaita gidan radio sannan tana lekawa kusan kullum gidan jaridar dake sa.adu xungur bata yin nawa agun aiki jajirtacciya ce duk inda tasan zata samu rahoton daxai futo da ita zuwa take taga tacimma burinta

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
Washe gari
Dawowar ta kenan daga gidan radio takai wani rahoto data samo adaren jiya na barayin da aka kama sunshiga gidan wani dan kasuwa sunyi sata ankamasu harma tadauki maganarsu sannan yan unguwa sun musu dukan kawo wuka

Da "yan sanda aka kaisu asibiti don ayi treating dinsu na jina jinan da akai musu

Agajiye ta dawo tana zaune tana har hada wasu files taji anturo kofa da sauri anshigo

Ta daga kanta ta xubawa wanda yashigo office din idanu baba masinjane

Da sauri ta tambayeshi " baba lafiya meke faruwa ?

" hjy zeenatu ga wata baiwar Allah can taxo mana afurgice tana wani hali tana neman taimako akan kidauki rahotan maganarta asaka aredio sbd wani ne yacuceta yaiwa yarta fyade kuma basu bi takansuba sukai musu wulakanci kitaimaka ki hadasu da yan sanda

xeenatu taji tsikar jikinta ya mutu ta rintse idanu ranta ya bace xuciyarta ta dugunxuma tace da baba masinja " kaje kashigomin da matar yanzun nan.

Da sauri baba yajuya yafuta


Matar ta shigo afirgice tana sharce hawaye rikeda yarta da batafi shekara taraba yarinyar ma kuka takeyi

Zeenatu ta rikita ta kuma tsorota da ganin yanda akaiwa yarinyar mugun rauni alamu ma sun nuna ba sau daya yai amfani da itanba

Takalli mahaifiyarta da tausayawa tace " baiwar Allah bani bayanin yanda abin yake.

Ta tsagaita da kukan tana fadin " walh "yata ce kinganta nan shekararta tara aduniya babu tasa nakaita aiki gidan masu kudi tana musu wanke wanke da "yan abubuwan gida wata uku knn, sai yau dan masu gidan ya cutar mini da ita dana kaita baya gari to ya dawo awatannin aan kuma dama anata fadar irin barnar da yakewa yaran mutane sa kuma yanda yake cutar da mutane atiti inya taho amota babu kuma yanda talaka zaiyi dashi.

Takarashe maganarta...


Read / Download ZEENAT YAR JARIDA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album