Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

shi Sam bayajin hakan akanta, asalima wani lokacin jiyakeyi ya tsaneta musamman idan yaga yanda take wulak'anta bayinta da kuyanginta, tana son kasancewa tare dashi shi Kuma bayajin hakan a tare dashi,
Hasalima idan ya tilastawa kansa dole sai ya kasance da ita Domin sauke nauyin da ya rataya a wuyansa jinsa yakeyi baya samun wani gamsuwa bare biyan buk'ata a tare dashi illah ma ya Kuma janyowa kansa wani sabon ciwon Mara Wanda yake fama dashi a koda yaushe Dan hakan. Yake yawaita yin azumi tare da Shan lemun tsami a cikin ruwan Lipton d'insa"

Dogon tsaki yaja ya mik'e tsaye tare da cire kayan jikinsa ya d'aura towel yashiga toilet Domin ya watsa ruwa yayi Shirin kwanciya bacci."

wasu fitananun kayan bacci tasaka a jikinta wad'anda suka fitar mata da sigar jikinta tasan komai jarumtar Sauban sai ya firgita yafita hayyacinsa idan ya ganta a cikin kayan baccin Nan,
Ko wanne lungu da sak'o na jikinta sai da tabishi da turare domin Saudat akwai son k'amshi ga tsafta,
Doguwar Alkibba tasaka ta rufe jikinta snn ta juya wurin 'yan matan dake kwance a d'akinta su biyar, d'aya daga cikinsu har ta Fara yimata kallon K'ululla tana had'iyar miyau
dukansu kyawawane Yan mata ne masu cikar halitta bayine take zab'owa take sanyawa a gyara mata su Tana ajiyesu a d'akinta domin biyan buk'atarta.
Wnn d'alibi'ar ta dad'e tana aikatata tin a England a inda tayi karatu,
Ta dubesu da kyau tare da nuna masu wani d'akin tace "kutashi kushiga d'akin can domin yau bana da buk'atarku."

Jiki na rawa suka bi umurninta sukayi shigewarsu d'akin snn taja dogon tsaki tafita tanufi d'akin yarima Sauban."





*Mrs Ana's Bawa*😘
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍



🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴



Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)




*Page 4*






****** Tsaye yake akan madubi cikin shirinsa na kwaciya bacci Yana feshe jikinsa da tsadadden turarensa Mai k'amshin dad'i."

turo k'ofa tayi tashigo tare da sallama d'auke a bakinta,
Idan zata shigo d'akin Sauban kawai take sallama,
ko shi Dan tasan idan batayi sallama ba idan zata shekara goma a wurin bazai d'aga Kai ya dubeta ba, bare ya tanka mata." sab'anin duk inda zata sanya k'afarta a cikin gidan Bata sallama saboda nuna Isa da mulkinta gani takeyi idan tayi sallama kamar ta zubar da ajinta ne gani take ta kaskantar da kanta ne idan tayi sallama."

K'amshin turarenta ya daki hancinsa Wanda yasa yayi saurin lumshe idonsa tsikar jikinsa tashiga tashi,
Bai San lokacin da ya juyo ya kalletaba tare da amsa mata sallamar da tayi,
Ido biyu sukayi a lokacin da ta cire Alkibbar da tarufe jikinta da ita,
gaba d'aya duk ilahirin suffar jikinta ta bayya a cikin rigar baccin Wanda yasa Sauban yayi saurin cije leb'onsa na k'asa tare da kawar da kansa daga kallonta ya sauke ajiyar zuciya snn yanufi gadonsa ya kwanta tare da janyo pillow ya rungume a k'irjinsa."

Murmushin mugunta tasaki Domin tasan tarkonta ya kama,
Cikin tafiyarta Mai cike da d'aukar hankali tanufi gadon ta haye kai tare da matsawa daf dashi tasanya hannu ta janye pillow dake rungume a k'irjinsa ta maye gurben pillon."

Runtse idonsa yayi Yana karb'ar sak'onnin da take aika Masa dasu,
Wanda sai yayi yunkuren hanata yaji yakasa sakamakon yanda take sarrafa jikinsu a tare."

Hakan Sauban yafita hayyacinsa Saudat sai wasanni take Masa ko wanne lungu da sak'o na a jikinsa."

Ai Kuwa a Nan take Sauban ya bada kai, ya mirginata ya haye kanta yashiga sarrafa cike da kwarewa, nishin dad'i Saudat take saukewa domin mijinta gwarzone a wurin gamsar da macce sannan ya San sirrin ko wanne lungu da sak'o Wanda zai saka macce taji dad'i sosai."

Shima ba laifi ya d'anji dad'in wasanni da Yake mata, Yana shigarta yaji dama yasani da bai kulataba, anan take yab'ata fuska ya had'e rai
Domin ba abinda yakeji a tare da ita,
Jinsa yakeyi kamar ya fad'a kwata,
Ga wasu ruwa da suke fita a gabanta farare Wanda yasan ba ruwan ni'ima bane,

Ita Kuwa sai ihun dad'i takeyi domin Sauban ya Kai mata inda macce 'yar uwarta Bata Isa ta Kai mata wurin majiya dad'in ba."

Saman kanta yake sai tsuki yakeyi tare da yimata kallon tsana, aiki kawai yakeyi ba Dan ransa ya soba sai dan gudun kada ya sauka ya shiga hakkinta,
ga wani irin ihu Mai had'e da Kuwa da takeyi Masa a kunne duk ta cika Masa kunne Jin kasansa yakeyi har ya Fara Sara Masa,
Hannu yasaka ya make mata Baki tare da Jan dogon tsaki snn yaci gaba ba Dan yasoba."
Sai da ya fahimci tasamu gamsuwa snn ya sauka a kanta tare da Jan dogon tsaki yanufi toilet domin tsaftace jikinsa."

Nishi take saukewa Mai cike da jikin dad'i tare da farin ciki domin yau Sauban ya gamsar da ita ya wanke laifinsa na tsawon shekara d'aya da yatafi ya barta duk da dai itace tace bazata bishiba."

Bayan yayi wanka tare da d'auro Alwala yafito fuskar Nan tashi a had'e ba wani alamar dariya a tare dashi,
Tana ganin fitowarsa tasakar Masa murmushi ta tashi tashiga toilet din itama,
Sai da ta gyara jikinta snn tafito,
Tasameshi zaune a bakin gado ya rik'e kansa da hannu biyu da alamar akwai abinda yake tunani."

Gabansa tazo ta durk'usa abinda Bata tab'ayiwa kowa ba a rayuwarta, ta rik'o hannunsa tare da Kiran sunansa,
Tace "Sauban meyasa har yanzun baka Sona?"
Meyasa ka kasa sanyawa rayuwarka soyayyata bayan kasan ni Ina sonka,
Idonta ya cika da hawaye bansan dalilin da yasa Allah ya jarabeni da tsananin sonka da kishinka ba, Wanda a gaban kowa zan iya nuna hakan."

Kayi hakuri da halayena domin nasan har dasu yasa ka tsaneni Amma kasani bazan iya canzawa ba domin tin tashina a gidanmu hakan Naga anayi,
Amma nayi maka Alk'awarin zan canza wasu daga ciki in har hakan zai sakaka cikin farin ciki kafara Sona."

Ta Kuma rik'e hannunsa tare da murzawa tace "bazan gaji da furta maka Ina sonka ba, Ina kishinka mijina domin Kai na daban ne a cikin Maza,
Fatana na kasance da Kai ni kad'ai har k'arshe rayuwata."

Sai yanzun ya d'aga Kai ya kalleta duk magagganun da takeyi, cikin ransa Yake furta kalmar so,
So so fa take cewa a Koda yaushe tana yawan furta Masa tana sonshi to meye shi son?"
Shi Sam bai sanshi ba, Kuma baya fatan yasan shi,
Meye amfanin soyayya babu gamsuwa a cikinta bare biyan buk'ata."
Mararsa yaji ta murd'a Masa yayi saurin cije bakinsa tare da dafe wurin,
Ya kalleta cikin kasalalliyar murya yace "had'omun Lipton tare da lemun tsami."

Cikin sauri ta mik'e tafita minti biyar sai gata da cup a hannunta ta mik'a masa,
Amsa yayi ya soma Sha sannu a hankali sai da ya shanye duka snn ya ajiye cup d'in ya dubeta tare da had'e fuska yace zoki fita kitafi d'akinki."
Yana gama maganar ya Kai kwance rufda ciki."

Tasan halinshi Sarai idan yayi magana d'aya baya maimaita ta biyu idan Kuma ya fad'i magana baya canzata,
Dan hakan ta d'auki Alkibbarta tasaka tafita tare da rufo Masa k'ofa."

Yana ganin fitarta ya juya kwanciyarsa zuwa kallon sili mararsa saici gaba da murd'a Masa takeyi saboda rashin samun gamsuwar da baiyiba Wanda yasan sperm ne ya tarar Masa Wanda bai samu fitowa ba, sakamakon sha'awarsa da ta shi babu biyan buk'ata,
Ciwon ya Kuma k'aruwa a tare dashi anan take ya dinga murkususu Akan gado Yana sauke Nishi sama sama,
Can yaja doguwar ajiyar zuciya alamar yasamu sassauci kenan sakamakon lemun tsamin da yasha yayi nasarar tsinke Masa shi ya fito."

Toilet ya Kuma shiga ya k'arayin wani wankan snn yafito wnn karon kasa Zama yayi sai safa da Marwa yakeyi a cikin d'akin hannunsa goye a bayansa,
Tunani yakeyi dama hakan ma'aura suke rayuwar aurensu?"
Dama hakan macce take?"
domin shi tinda Allah ya halliceshi bai tab'a kusantar wata macce ba sai Saudat."
To meye abin jin dad'i a jikin macce Wanda yakejin wasu mazan suna magana a wani lokacin sukance macce ni'ima ce, macce abar hutuwace, shin Suma hakan sukeji garesu?" Kuma har suke fad'in hakan?"

Maganar Safwan ya tina da ita wani lokaci da yakira wayarsa tsakar dare Safwan bai d'aukaba, sai da aka d'auki a waya d'aya snn Yabiyo Kiran nashi,
Shine Safwan yake ce Masa "meye hakan ne Yana tsaka da hutawarsa da iyalinsa Yana cikin Jin dad'i ya tsunduma cikin wata duniyar Mai dad'i Mai cike da ni'ima Amma Kiran wayarsa ya kusan katse Masa komai,
Meye hakan sauban kake kirana tsakar dare?"
Pls kayi sauri ka fad'i damuwarka zan koma second round tinda ka katse ni."

Mere Baki Sauban yayi yace "Kai kasan wnn duniyar d'an iska kawai bakan Abu Mai dad'e da darajabane shi yasa kake fad'in hakan,
snn ya fad'a Masa abinda zai fad'a Masa sukayi sallama safwan yayi saurin tsinke wayar sakamakon wani dogon nishi dayaji yasaki a cikin wayar."

Mere Baki Sauban yayi Yana fad'in "a hakan shima yakeji tare da matarsa har Yake zuba mata kirari hakan?"

Meye abin dad'i a ciki,da har wani lokacin safwan yake cemasa aci dad'i lafiya, musamman idan ya gane yana tare da Saudat a wuri d'aya."

Yaje kan gadonsa ya kwanta tare da rufe jikinsa,
Yaci gaba da tunanin iri iri a rayuwarsa, yauma komai yafi jagulewa wurin Saudat domin Ada tana d'an kamashi idan yashiga yanzun Kam a sake take ta k'ara bud'ewa,
gaba d'aya ransa a jagule Yake, Saudat ta sanya komai ya kwance Masa ga wahalar da kansa tare da k'arfinsa wurin yi mata aikin da ba biyan buk'ata,


*Hmmmmm ni dai nace malam Sauban macce ko ita ke mantar da sarki zuwa fada snn ita ke Kai namiji wata duniyar Mai wuyar misaltuwa wata k'ila Dan dai kawai baka dace bane, Amma irinku idan kuka samu macce Mai cikkiyar ni'ima sai kunfi Mai kura shafawa lol🤪*





SHIN WAI WAYE SAUBAN WAYE SAUDAT MUJE ZUWA WANI PAGE DOMIN KUJI KO SUWAYE KAFIN MUCI GABA DA LABARIN YANZUN AKE BA'AYI KOMAI BA
*REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍



🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴



Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)




*DIDECTED TO Fateemah M Uthman*





*Page 5*




****** Abdullah Abdulsalam, sarkin dake mulkin masarautar Adamawa, Wanda shima ya gaji sarautar ne a wurin mahaifinsa sarki na Tara wato sarki Abdul'aziz."

Sarki Abdulsalam 'ya'ya biyu ya haifa a duniya, Abdullah shine na farko wato mahaifin Sauban kenan,
snn k'anwarsa mai suna bahijja a wurin haihuwarta ta farko Allah ya mata rasuwa tamutu Bata haifi abinda ke cikintaba, ya rage sai shi kad'ai a wurin mahaifinsa sarki Abdulsalam,
bayan sarki Abdulsalam ya mutu,
Masarautar Adamawa ta dawo hannun Sarki Abdullah wato mahaifin Sauban kenan."

masarautar Adamawa masautace Mai Adalci wacce take tafiyar da mulki dai dai yanda Addini ya tsara tare da tsantsan Adalci,da sanin ya kamata."

Sarki Abdullah Yana da mata hud'u Jamila itace matarsa ta farko wato Fulani wacce 'yace a wurin wani hamshak'en Mai kud'i dake Nan cikin garin Adamawa, auren soyayya sukayi da Fulani, Wanda had'uwarsu ta kasance tin a makaranta a lokacin Yana mataki na k'arshe ita Kuma tana mataki na farko,
Lokacin da yazo da zancen aurenta sam
Mahaifinsa Abdulsalam bai so auren ba,
domin yafison d'ansa Abdullah ya auri 'yar sarki,a Aurensa nafarko Amma Abdullah ya kafe akan cewa shi sam Jamila Yake so bayajin zai iya auren wata macce a duniya bayan Jamila."
Hakan sarki Abdulsalam ya hakura ya shige Masa gaba a wurin neman auren nasa."

Mahaifin Jamila yayi murna da farin ciki sosai najin cewa d'an sarki Abdulsalam zai auren 'yarsa ko ba komai za'a dama dashi a gidan sarauta wanda ya dad'e yana kutsa kansa bai samu shigaba,
Snn yasan 'yarsa zata huta itama a dama da ita."

Anyi bikin aurensa da Jamila lafiya aka dauko Amarya daga gidan mahaifinta aka shigo da ita cikin gidan sarauta a b'angaren da sarki Abdulsalam ya ginawa Abdullah domin ya zauna tare da iyalinsa."
Tin zuwan Jamila gidan ta kyallara idonta taga yanda ake tafiyar da mulki da sarauta a Nan take abin ya burgeta domin tun farko ita macce ce Mai son nuna Isa da gadara Akan abu, to bare gata cikin gidan sarauta,
Anan take ta farajin kanta tamkar itace a matsayin matar sarki,
Cikin k'ank'anin lokaci ta Fara shinfid'a sarauta da mulki a gidan tamkar itace sarauniya."

Ganin hakan da Mahaifiyar Abdullah tayi wato Sarauniya hajara wacce ake Kira da Hajja macce Mai dantako da sanin ya kamata duk Wanda ke cikin gidan Yana matuk'ar sonta bayi da kuyangi musamman mijinta wato sarki Abdulsalam Yana matuk'ar sonta wann dalilin yasa bai tab'a tunanin yi Mata kishiyaba domin duk wani farin ciki na rayuwa tana bashi a zamansu,
Duk a cikin tarihin masarautar babu sarkin da yayi mulki Yana da Mata d'aya sai sarki Abdulsalam."

Sarauniya Hajja macce ce marar son hayaniya ko Kuma damuwa, wnn dalilin yasa dataga take taken Jamila matar Abdullah Akan son mulki yasa ta Ta had'a bikin nad'a Jamila a matsayin gimbiya."

Hakan kuwa akayi anyi bikin nad'in sarautar gimbiya Jamila, bayan kwana biyu
duk wasu daga cikin ragamar gidan Sarauniya Hajja ta sakarwa jamila tashiga juya komai a yanda takeso, bayi da kuyangi kuwa sai yanda tayi dasu a gidan, domin gani takeyi tamkar itake mulkin sarautar,
bak'in cikinta d'aya ne shine har yanzun Bata samu haihuwaba domin tasan da zarar Allah ya Bata haihuwa babu abinda zai Hana d'anta ya hau kujerar mulki."

Ganin yanda take juya mutanen gidan da yanda take tafiyar da mulkin cikin gidan cike da Isa da gadara yasa Hajja tafara taka mata burki akan wasu abubuwa daga ciki
Wnn dalilin yasa ta d'auko tsanar duniya ta d'orata a kan Hajja, inda takeji Ina wuta ta jefa Hajjah a ciki, koda zata huta."

Akwai wani lokacin tafito daga b'angaren Hajjah tashigo d'akinta a fusace sakamakon kiranta da Hajja tayi tana fad'a Mata adaina Banzartar da abinci hakan, abincin da Yake wata d'aya a gidan sarautar yanzun sati biyu yakeyi drink's d'in da Yake sati biyu yanzun sati d'aya yakeyi ta tsawatar Mata tare da k'arb'e key d'in store d'in a hannunta gaba d'aya."
Karb'e key d'in da Hajja tayi a hannunta ya Kuma sanyawa Jamila tsanarta sosai a ranta,
Anan take tashiga safa da Marwan a cikin d'akinta ta Hana kowa shigo Mata d'aki,
Sai tunanin abinda zata aikata domin kawar da Hajja a doron k'asa domin ganin ita kad'aice a gidan ta ke son hanata taci karanta babu babbaka a yanda take so a cikin gidan."

Tana hakan Jadiyarta ta turo k'ofa tashigo cikin hanzari,
Ta xube gabanta tace "ranki ya dad'e naji wani labari marar dad'in ji da sauraro Yana yawo a cikin gidan Nan cewa wai sarauniya Hajjah ta karb'e key d'in store a hannnki."

Kallon jakadiya jamila tayi ta furzar da iska Mai zafi snn tace "hakan ne Sarauniya ta karb'e key a hannuna,
ta nunamun ban isa akan komai na gidan Nan ba, ta nunawa jama'ar gidan ni ba abakin komai nake ba
Wlh tallahi jakadiya na tsani matar nan, na rantse da Allah Da ba itace Mahaifiyar mijina Abdullah ba da tuni an Manta da tarihinta a cikin masarautar Nan."

Jakadiya tace "wnn hakan Yake Amma duk da hakan ba a hakan za'a bartaba domin idan kika zuba Ido ko Mai sai dai kiga ana gudanar dashi a gidan nan, ke Kuma kina gefe kina kallo a matsayinki na gimbiya matar d'an sarki Mai jiran gado."

Kallon jadiya tayi tace "meye mafita?"
Dariya jadiya tasaki tace "mafita d'ayace akwai wata bokanya a can wani k'auye Wanda ake kira da k'auyen bokanya k'araba, ita wnn bokanyar babu abinda Bata iya aikatawa idan kaje Mata da buk'atarka anan take zata share maka hawayenka,
Shawarar da zan Baki ya uwargijiyata itace kikawo kud'i masu yawa natafi wurin bokanyar nan nasaka tayi maki aikin da Zaki mallake komai na gidan Nan , ya zamana komai ya dawo a hannunki sai yanda kikayi dashi"
Snn na Nemo mki maganin haihuwa da zarar kin haihu kin haifi d'a namiji,
Kinga daga Nan sai musan yanda zamuyi mu kawar da sarki Akan kujerarsa sai mijinki Abdullah ya hau karagar mulki, Kinga sarautar duka ta dawo hannunki sai yanda kikayi da kowa dake cikin gidan nan domin kin Zama matar sarki kuma sarauniya ga Kuma d'anki yarima Mai jiran gado a hannunki."

Wata irin dariyar farin ciki jamila tasaki Domin har tafara hango mijinta a kan kujerar mulki ita Kuma tazama Sarauniya,
Tace "wnn shawara taki tayi jakadiya.
Dan hakan nake sonki duk a cikin ma'aikatan gidan Nan,

Tashiga bedroom dinta taciro kud'i masu yawa tafito ta mik'awa jakadiya tace tashi kitafi yanzun Nan kisani na mallaka komai a hannunki, idan kika zalinceni Zaki had'u da fushina domin kinsan ba kyau ne daniba, ban sassauci."

Jiki na rawa jakadiya ta k'arb'i kud'in tana fad'in "Har Abada bazan tab'a zalintarkiba ya uwargijiyata ki daina ko kwanta a kaina, ta mik'e tsaye tace natafi sai nadawo."

Hakan jadiya ta tafi k'auyen bokanya k'araba ta k'arb'o magani Wanda za'a sanyawa Hajjah a cikin abinci ko lemun Sha da zarar Tasha to duk abinda Jamila tace shi za'a aikata a gidan."

Abinci suka shiryawa Hajja na musamman wanda yasha magani har ya gaji,
Hakan Jamila ta sanya bayi suka d'auko abincin tana gaba suna bayanta a biye suka nufi b'angaren Hajjah dashi,
Wanda suka sameta kishin gid'e tana cin Ayaba fuskarta cike da murmushi da Annuri kamar ko da yaushe,
Tana ganinsu murmushin fuskarta ya kuma k'aruwa ta tashi zaune tana murmushi takai dibanta a wurin kuyanginta tace "kutafi ku huta saina nemeku."

Cike da ladabin munafurci Jamila ta Kai zaune a gefen Hajjah tana Kai gaisuwa gareta snn ta gabatar Mata da abincin da tadaho Mata."

Murmushi Mai cike da murna da Jin dad'i Hajja tayi,
Tana kallon Jamila tana fad'in godiya nakeyi gimbiya Allah ya biyaki yabaku zuri'a Mai Albarka."

"Ameen Jamila tace tare da janyo abincin ta Fara xubawa Hajjah a cikin plate tuwo ne miyar taushe Wanda tasan Hajja tana tsananin so."

Murmushi kawai Hajjah take saukewa a fuskarta snn ta sanya hannu ta k'arb'i abincin tafaraci,

Sai da tacinye tuwon dake cikin plate d'in tas snn Jamila ta zuba Mata ruwa ta wanke hannunta Tana murmushin farin ciki,
Hajjah Kuwa sai Sanya Mata Albarka takeyi tare da yimasu Addu'ar samun zuri'a
Domin a kullum Addu'arta d'aya ce Allah yabawa Abdullah haihuwa Mai Albarka ita dai taga 'yan jikokinta tun tana raye."

Tin lokacin da Hajja taci abincin Nan Wasa Wasa yau ciwo gobe lafiya ya zamana komai na gidan sarautar ya Fara ja baya, anan take ta aika
aka Kira Mata Jamila ta dank'a Mata key d'in store tare da duk wata ragamar gidan Domin taci gaba da kula da komai saboda a yanzun ba wata isanshiyar lafiya ne da itaba."
Murna a wurin Jamila a lokacin abin ba'a magana, ai Kuwa a ranar sai da tayiwa jadiya kyauta ta ban mamaki, tin daga lokacin ragamar komai ta cikin gidan sarautar ya koma A hannun Jamila, tamkar itace matar sarkin."


Shekarar Abdullah biyar da Jamila ko b'atan wata Bata tab'a yiba,
Inda sarki yashiga damuwa sosai, shi Kuma Abdullah ko a jikinsa domin yasan Allah shike bada haihuwa ga Wanda yaso,
Kuma shike hanawa ga Wanda ya ga dama,
snn Allah baya tambayarka ya akayi baka haihuba, Amma idan ya baka haihuwa zai tambayeka yanda ka rik'e Amanar da ya baka,
Sai dai ita haihuwa tana d'aya daga cikin kaso biyar cikin goma najin dad'in duniya, musamman a gidan sarauta."

Wasa Wasa sai da Jamila ta shekara bakwai ba haihuwa ba alamarta, hankalin sarki Abdulsalam mahaifin Abdullah ya Kuma tashi
yashiga nema Masa auren 'yar sarkin zamfara wato bintu,
Abdullah bai san abinda akeyiba."

Sai da suka kammala shirya komai na dangane da auren Abdullah da Bintu tare dashi da mahaifin bintu,
har ranar d'aurin aure sai da suka tsayar snn sarki Abdulsalam ya Kira Abdullah yake shaida Masa tare da bashi umurnin ya tafi garin zamfara domin ganin matar da zai aura su fahimci juna domin aure ne ba fashi sai an d'aura, Nan da wata biyu masu zuwa."

Baiyiwa mahaifin nasa musuba ko jayayya domin Abdullah yaro ne Mai biyayya da kawaici musamman a wurin mahaifansa,
Yana komawa yashiga shiri washe gari yashiga jirgi yanufi zamfara,
A ransa Yake sak'awa tare da Bawa zuciyarsa hakurin duk yanda yaga yarinyar a hakan zai aureta tinda mahaifinsa hakan ya ke so, baya fatan ya watsa Masa k'asa a Ido."

Saukarsa a masarautar zamfara yaga tarbo da kulawa na samman anan take akayi Masa masauki a cikin wani k'ayatattacen d'aki Mai adon gaske, aka cika Masa gabansa da kayan marmari,
Minti goma da zamansa a d'akin, Bintu tashigo cikin shigarta ta Alfarma sanye take da Alk'yabbarta ruwan Madara wacce tak'ara yiwa fuskarta kyau da kwarjini, bayinta suna biye da ita a bayanta tare da yimata kirari 'yar sarki jikanyar sarki matar d'an sarki Wanda zai gaji sarauta , d'anki ma sarki hak'ik'a kinyi gadon sarauta gaba da baya Allah ya taimakeki ya k'ara mki lfy Fara Mai farar aniya."

Hannu ta d'aga masu, tare da juyawa ta kallesu, cikin d'aure fuska tace "Ashe banyi maku gargad'i akan kudaina yimun kirariba?" Ashe bance ku daina k'ask'antar da kanku gareniba, Nasha fad'a maku cewa ni mutumci kamar ku, Dani daku duk d'ayane ba wani banbanci a tsakaninmu a wurin mahaliccinmu to kusani wnn shine gargad'i na k'arshe da zan mku a kan hakan, kutafi sai na shigo."
Snn ta nemi wuri ta zauna tare da sunkuyar da Kai a gaban Abdullah tashiga gaidashi cike da girmamawa."

Kallonta yakeyi Yana murmushi Yana Hamdala wurin ubangijinsa domin Bintu ta dace da rayuwarsa kyawawan halayanta sunyi matuk'ar burgeshi, uwa uba bintu kyakkyawa ce ajin farko domin tafi Jamila komai ta kereta ta ko Ina, yashiga godewa Mahaifinsa domin ya zab'a Masa abinda ya dad'e Yana nema a rayuwarsa."
Ai kuwa cikin a waya uku da sukayi a tare suka fahimci junansu soyayya Mai k'arfe tashiga zukatansu kowa ya fahimci d'an uwansa tare da yiwa junansu fatan Alheri snn Abdullah yayi Mata kyauta Mai girman yayi Mata sallama ya dawo gida cike da farin ciki."

Yana sauka Kai tsaye fada yanufa wurin maimartaba cike da farinciki gabansa ya Kai durk'ushe Yana zuba Masa godiya tare da fatan Alheri,
Murmushi sarki yayi irin nasu na manya snn ya dubeshi yace "Magaji da alama zab'ina yayi maka naji dad'i da ganin hakan sai kafara Shirin auren ku Nan da wata biyu, godiya Abdullah ya shiga yiwa sarki snn ya Masa sallah yatashi yafita cike da farin ciki."

Rasa yanda zai fad'awa Jamila yayi, Wanda yaga yanzun kwata kwata Bata da lokacinsa Bata bashi kulawa kamar da, mulki kawai ta sanyawa gaba,
Dan hakan shima ya kyaleta ya zura mata Ido,
Wasa Wasa duk safiyar Allah ta waye Abdullah da Bintu sai sunyi waya tafi a k'irga a tsakaninsu wata irin shakuwa da soyayya ta Kuma shiga Wanda sukeji idan d'aya bai auri d'aya ba bazai iya rayuwa ba."

Biki sai k'aratowa yakeyi Wanda ya rage saura sati d'aya d'aurin aure, duk masarauta ta d'auka yarima Abdullah aure zaiyi kowa sai murna yakeyi sunajin dad'i wata k'ila canji zai shigo a cikin gidan sarautar, duk abin Nan da akeyi gimbiya Jamila Bata da labarin komai harkokinta kawai takeyi,
Snn kowa tsoron tunkararta yakeyi ya fad'a Mata.
A nan take aka shiga gyaran d'aya b'angaren dake kallon sashin Jamila,
Inda Jamila tacika da mamakin ganin ana gyaran wurin to kyaran me akeyi a d'aya b'angare irin nata Wanda babu abinda ya banbantashi da b'angarenta
Bata kammala tunaniba jakadiya tashigo Mata a firgice ta zube gabanta tana fad'in ranki ya dad'e najiyo wani labari a majiyar da Bata k'arya

Please Login or Register in order to submit comment