Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

hannu ya dauketa a lokaci da yayi Ido da Hajjah tana sakar Masa murmushi farin cikin ganinsa, da sauri yaje ya rungumeta Yana Mai cike da farin ciki hakan ya itama Anna tana farin cikin ganinsa."

Anan aka gabatar da komai,
Masu farin cikin nayi masu bakin ciki Suma sunayi na ganin ci gaban da Sauban ya samu ya girma huta ya zauna a jikinsa kamaninsa da mahaifinsa da mahaifiyarsa sun bayyana a tare dashi, Ina Sadeeq yakejin want sabon bakin cikinsa Sageer Kuma sai murna yakeyi da dawowar Dan uwansa,
Hakan hajaru da Bintu kannensa wad'anda bai tab'a ganiba sai a waya suma suna farin cikin ganinsa."

BaYan komai ya lafa, sarki yakirashi ya zaunar dashi Yafad'a Masa dalilin Kiran nasa da yayi So yakeyi yayi aure snn ya zab'ar Masa matar auren wacce yasan zai farin ciki da sanin ko wacece wato saudat."

Gaban Sauban ya fad'i cike da firgici ya kalli mahaifin nasa,
Amma Dan gudun kada ya fahimci wani abin yayi saurin dakewa tare da sunkuyar da Kai baiyi maganaba, domin baya fatan Allah ya kawo lokacin da zaiyi musu da mahaifin nasa."

Sosai ya amshi auren Saudat hannu biyu batare da yanuna alamar baya sontaba yasan hakan rayuwarsa zataci gaba da tafiya ba wani farin ciki a cikinta."

Anan take maganar auren Sauban ta karad'e gidan sarautar cewar yarima Sauban zaiyi aure zai auri Saudat Yar sarkin Bauchi Amini ga sarki Abdullah."

Ina wuta Jamila ta fad'a wato yarinya da ta kwallafawa Rai Akan Sadeeq ko Sageer dayansu ya aura sabida sarautar masarautarsu gata ita kad'aice a wurin mahaifinta shine aka Bawa Sauban ita,
Ta dafe Kai Wai meyasa duk abinda ta Sanya a gaba sai Sauban yayi Mata katanga dashi, wato ta kashe Bintu Ashe Bintu Bata mutuba kenan tabar baya da k'ura."
Gata Bata isa ta tunkari gimbiya bilkisu akan maganar afasa auren ba domin tsakaninsu Kar ta San Karne domin duk abinda take tak'ama dashi gimbiya bilkisu ta shafeta."

Hajjah tayi farin cikin wnn had'in auren domin tasan sarki Abdulrahaman Aminin Abdullah sannan Yana da karamci a idonta kodan taimakon da yayi masu a lokacin da lular ciwo tasame Sauban,

Zaman Saudat a cikin masarauta Tasha wahala sosai kafin tasaba da saka manyan Kaya tare da Alk'yabba, sai da tasaba snn aka shiga koya Mata yanda zata gudanar da mulkinta a matsayin da Gimbiya Yar sarki,
Anan take Saudat Taji girman Kai ya shigeta tare da jinin mulki dake yawo a jikinta, cikin wata biyu ta Fara taka duk Wanda takeso ta Kuma wulak'anta duk Wanda taga dama dama hakan sarautar masatautarsu take,
A b'angarenta har kujera gareta wacce take Zama ta sarauta wacce take zuba sarautarta Akai tare da mulkinta a yanda take so sai yanzun takejin kanta duk a can baya ba rayuwa takeyiba sai yanzun take rayuwa, b'angaren Mata Kuma ba Wai dainawa tayiba, sai ta kalli cikakkiyae kuyanga wacce taji komai da komai tasaka a gyara Mata su akai Mata d'akinta domin biyan buk'atarta."

Komawar safwan gida ya shima ya tarar da mahaifinsa yasaka Ranar Aurensa wata uku masu zuwa,
Inda ya had'ashi da Yar k'anwar mahaifin nasa Mai suna SAFINA, wacce dama itace zabin safwan,
Wato Sai anyi bikin safwan kenan snn ayi na Sauban."

Bayan bikin safwan inda an Sha shagalin biki na Dan gata komai anyi na k'awatar,
Tare da Sauban aka raki safwan gidan sa wurin Amaryarsa Wanda Sauban baiso zuwa sai da yaga b'acin ran safwan snn ya yarda akatafi kaishi dashi."

Washe gari tin da safe sauban yakira safwan a waya lokacin Yana tare da Amaryarsa rungume a jikinsa Yana shaye Mata Albarkatun kirjinta, Kiran Sauban ya shigo wayar sa da kyar ya Mika hannu ya d'auka, a kasalance yak'ara wayar a kunnensa."

Mere baki sauban yayi daji yanda safwan yake amsa Masa maganarsa,
Karon farko safwan yace "lafiya kuwa Sauban Kira hakan tin da safe ko kamanta ba'a England mukeba snn yanzun fa ni inada iyali ya Ina cikin wata duniya zaka dawo Dani cikin duniyarku fadamun me'akayi."

Dogon tsaki yaja Sauban baiyi maganaba illah ya kashe wayar gaba d'aya Yana tinanin dama akwai duniyar da mutum zai shiga BaYan wacce yake cikinta."
D'an iska kawai ai kasamu abinda kakeso saikafi Mai kura shafawa yacewa safwan sai kace Yana jikinsa😂

Safwan shine baizo wurin sauban ba sai misalin k'arfe hudu na yamma Wanda yasaba da zarar safiya ta waye suna tare bacci ne kawai yake rabasu Amma tinda jiya ya kwana da matarsa sai yanzun yasamu damar fitowa daga gida."

Kallonsa kawai Sauban yakeyi cike da mamankinsa yanda yakejin safwan Yana Masa iskanci Yana fad'in "Haba malam Ni wlh na matso wata uku Nan yazo a Kai maka matarka Saudat a gidanka kaji yanda naji a dare jiya na rantse maka da Allah saura kad'an na shed'e Akan dad'i, Wai kasan duniyar da nashiga kuwa?"
Hmmm Sauban yace yaci gaba da kallon safwan,

zakasha mamaki idan naci gaba da fad'a maka yanda Daren jiya ya kasance mun Ni kam daga yau nagane hanya."

Lumshe Ido Sauban yayi kamar Mai yin bacci Yana saurarensa,
Dariya safwan yasaki yace zaka daina wnn Jin Kan naka idan kashiga hannun macce dan lokacin da zaka durkusa a gabanta bazaka saniba."

Da sauri Sauban ya bud'e idonsa yana Masa kallon bakada hankali, cikin muryarsa tare da maganarsa D'aya Bayan D'aya yace "Ni zan durk'usa a gaban macce?"
Ya mere Baki yace Allah ya kyauta, har yanzun ba'a hallici wnn maccen da zan durk'usa a gabantaba,
har Abada bayan Hajjah babu wata macce a duniya wacce ta Isa na durk'usa a gabanta."

Safwan zaiyi magana Sauban yayi saurin daga Masa hannu yana fad'in "ya Isa safwan maganar ta Isa hakan, Kai da kaji kana iyawa kaje kayi duk abinda zakayi jarabbe kawai meye a jikin macce wacce har kake zaucewa hakan dare Daya duk ka susuci kafita a tunaninka, bazanyi mamakiba domin ka dad'e kana da buk'atar hakan Dole kafi Mai kura shafawa jarabbe kawai."

Dariya safwan yayi yace "naji Ni jarabben ne, amma kasani duk jarabata ban mayar da Shan lemun tsami da ruwan Lipton abincina ba asalima ban tab'a shansu ba." Kuma bana yin azumi a Kai akai kamar yanda kakeyi."

Kallonsa Sauban yayi ya hararesa wato dashi Yake kenan shida yake yawan shansu idan yaji mararsa ta Fara yimasa ciwo, mere Baki yayi yace "wnn Kuma ra'ayinane ba Dan wata manufa nakeyi ba d'an iska kawai."

Dariya safwan yasaki domin yau ya kular da Sauban har yakai dayin doguwar magana hakan."

*********************

Shiryen Shiryen bikin Sauban akeyi inda gaba Daya ko wanne gida suka shiga cikin hidimar biki,
Sarki yasaka aka ginawa Sauban gida Mai kyau da motsi a can bangare d'aya dake cikin gidan sarautar
Ginin gidan yayi kyau domin ankashe kudi wurin tsara gidan, musamman. B'agaren sauban fadin tsaruwarsa Bata lokacine."

Anzubawa Saudat Kaya nafitar hankali hakan duka b'angarenta anzagaye shi da kuyangi tare da bayi,

Ranar juma'a aka d'aura aurenta saudat da Sauban aka kawota masarautar Adamawa a matsayin Matar " *DAN SARKI SAUBAN*

Sosai safwan Yake tsokanar Sauban akan yau zai kashe Arna yau zai Zama mutum yau zai Manta kansa da komai nasa idan ya tsunduma a cikin wata duniyar."
Kyalesa kawai sauban yakeyi Dan shi kad'ai yakai ya Masa hakan ya kyalesa sab'anin sauran k'awayensa wad'anda ko fuska basa gani bare su tsokanesa."

Bayan kowa ya watse Sauban yashiga b'angaren da yanzun komai nasa yadawo wurin,
Babu abinda kakeji yanatashi sai kamshi turare Wanda dama yasan Saudat kwanace wurin zuba turare, mere Baki yayi yayi shigewarsa b'angarensa."

Saudat Kuma dama tace da zarar anga shigowarsa a fad'a Mata domin tasan bazai tab'a iskota a d'akinta ba, suna ganin shigarsa bayinta masu gadinta wad'anda aka zuba Mata suka nufi wurinta cike da girmamawa suka fad'a Mata cewar yarima yashigo."

Kuma Sanyawa tayi aka gyarata aka Kuma feshe Mata jiki da turare snn sukayi Mata rakiya zuwa b'angaren Sauban."

Sai da suka kaita bakin k'ofar d'akinsa tayi masu umurni da suyi tafiyar su snn ta burd'a k'ofar d'akin tashiga,
Kwance Yake Akan gadonsa Bayan yafito wanka Yana sanye da kayan bacci,
yanajin Shigowarta ta hanyar k'amshin turarenta wanda yadaki hancinsa,
Had'e fuska yayi tamkar bai San da akwai wata halitta a wurinba a rayuwarsa ya tsani saudat."

Kai tsaye wurinsa ta nufa saiti k'afarsa taje Wanda ya turo k'asa ta Kai gurfane tare da rok'o k'afar tasa ta fashe da kuka Mai cike da so da kaunarsa tana fad'in "Sadauki kayi hakuri da kaddarar aurena kasoni kamar yanda nake sonka zanyi maka biyya tamakar baiwarka kayi hakuri ka amshe Ni a matsayin Matar aurenka ,
ta Kuma rushewa da kuka."

Tausayinta yashigesa ya tuna da nasihar mahaifinsa a kan zamantakewar aure ya tuna da yanda Abba yayi Masa nasiha Kan ya kyautatawa rayuwar Saudat ko Dan darajar mahaifinta kada ya wulakantata, ya Kare Mata hakkinta snn ya sauke Mata duk wani nauyi dake saman kansa kada ya Bari tayi kuka Akan wani Abun da take buk'ata daga garesa,

Anan ya Sanya hannu biyu ya tallabota zuwa jikinsa yashiga share mata hawaye ba tare da ya Mata magana ba, sai da yaga tayi shuru tana murmushin farin ciki."

Snn ya saketa ya mik'e yashiga toilet ya d'auro Alwala yafito yayi Mata nuni da hannu Akan itama tashiga tayi,
Mik'ewa tayi tashi tanufi toilet domin ai watar da abinda yace Dan idan da sabo tasaba da halin sa na Rashin yin magana sai dai kawai ya bada umurni da hannu."

Bayan tayo Arwala tafito yashiga gaba ya tayar da sallah,
Raka'a biyu sukayi snn ya sallame, tare da yin Addu''oe ya mik'e ya haye Kan gado ya kwanta ya barta anan zaune."

Tana ganin hakan itama ta mik'e ta soma cire Alk'yabbar jikinta anan take wasu fitinannun kayan bacci suka bayya a jikinta farare fes komai nata ana gani a cikin kayan baccin."

Kan gadon ta nufa ta kwanta a bayansa, tare da Sanya hannu ta lakk'amosa ta manna Masa kirjinta bayansa suka tokaresa."

Lumshe Ido yayi yanajinta babu abinda Yake Masa yawo a Kai sai nasihar mahaifinsa Akan ta,
Jin ya gyaleta baiyi Mata maganaba yasa ta zura hannunta tashiga shafa gashin k'irjinsa cikin wani salo,
Anan take yaji tsikar jikinsa tafara tashi mararsa ta murd'a masa sannu a hankali ya Kuma gyara kwanciyarsa kamar Mai yin bacci."

Ganin tana tabasa baiyi maganaba yasa tasaki murmushin mugunta taci gaba da aika Masa da sak'onni,

Wata irin mik'a yayi ya janyota ya had'e ta da k'irjinsa yashiga sarrafata cikin zafin nama domin idonsa a rufe suke duk ta gama birgitashi ta tayar Masa da sha'awar shekara da shekaru wacce ya dad'e Yana juriya a kanta."

Sosai Saudat Taji Dadi yanda Sauban yanke sarrafata,
Yau ya Kai Mata inda ba'a tab'a Kai mataba, taji dad'in da tun da tazo duniya Bata tab'a Jin irinsaba sai Nishi take saukewa tare da Yar kuwa irin yanda taji turawa sunayi a BF.

Sauban Kuma ba abinda Yakeji Dan gane da ita aikin kawai yakeyi cikin wani shauk'i da Yake dibarsa da kyar yasamu yayi relexing snn ya sauka daga kanta Yana sauke dogon tsaki tare da ajiyar zuciya sai mere Baki yakeyi"

A lokacin ba Wanda ya fad'o Masa a Rai sai safwan da yaketa zuzuta Daren farko, Dan kuwa shi baiji wani abinda har ake fadin mutum zai iya Manta kowa da komai na a jikin macce☹."

Mararsa yaji ta Kuma murd'a Masa sai da yasha ruwan Lipton snn ya Dan samu sansauci snn ya tashi yashiga toilet ya tsaftace jikinsa yayi wanka yafi ya d'auki fillo yajefa a kan kujera yaje yayi kwanciyarsa Yana tinani iri iri a ransa."

Hakan itama Saudat tashi tayi ta gyara jikinta tafito tayi hayewarta akan gado tayi kwanciyarta domin yau burinta ya cika ta d'and'ani zumar sauban,
Wanda taji wani matsanancin sonshi da kaunarsa ya kuma dirar Mata jitakeyi idan wata macce tace taza rab'eshi tabbas zata iya rabata da numfashinta."

Washe gari Saudat ta shirya tare da bayinta suka rakata domin ta gaida mutanen gidan daga Nan ta zagaya gida wurin Hajjah ta Fara zuwa,
Hajjah tana ganinta tayi murmshi tare da yi Mata sannu da zuwa anan Hajjah tasamu damar k'arewa Saudat kallon sama da k'asa, anan taga tsantsan mulki a tare da ita tare da tsantsar soyayyyar mijinta a cikin idanunta,
Anan Hajjah taji dad'in ganin hakan ko ba komai jamila tasamu wacce zasu Kara da ita a cikin gidan nan,
Hajjah ta gyara Zama tashiga karantowa Saudat duk halinda mijinta Yake ciki Akan makiya domin zagaye Yake da makiya rayuwarsa tana cikin hatsari don ana amfani da abin Sha ko abinci ana cutar dashi Dan hakan in har tana buk'atar rayuwar mijinta sai ta tashi tsaye Akan mijinta.
Anan Hajjah tayi ta karantar da ita yanda zatayi tattalin mijinta Wanda tuni Saudat tasan da hakan domin yanda takejin Sauban ko baiwa ta Kama tana kallonsa sai ta fille Mata Kai Ko tayi mata hukunci mafi tsanani to bare har tabasu abinci sudafa su bashi yaci, to ita meye amfaninta."

Godiya tayiwa Hajjah snn ta tashi ta shiga b'angaren duka matan sarki suka gaisa,
Har b'angare fulani jamila inda tabi Saudat da kallo cike da kyashi da hassada Dan ko kayan jikin Saudat abin kallo ne bare gwala gwalan dake sanye a jikinta,
A ya tsine take kallon Saudat wacce itama Saudat take Mata kallon Mai bisa ruwa."

Kalmar da tafito a bakin fulani Jamila itace "ba girin girin ba tayi Mai Allah yasa ankawo budurci a gidan mijin Domin Banga farin gyalle Yana yawo a cikin gida ba kamar yanda Al'ada take."

Kallon shekeke Saudat tayi Mata tace "ai Koda farin gyalle zaiyi yawo bazai tab'a Shigowa wnn bangarenba domin an kusan walkiya komai zai bayya Dan Ina sa ran shigowata cikin gidan sai na bayyak'o asirin kowa daga ciki harda masu yunkurin kashe farin cikin rayuwata,
Tana kaiwa Nan tayi ficewarta."

Zufa tashiga karyewa Jamila me wnn yarinyar take nufi ne?"
Tana nufin tasan komai a kanta ne?"

Tana cikin tunanin hakan hankalinta a tashe taji wayarta ta d'auki ringing debawar da zatayi taga sunan Sarauniya Bilkisu wato Mahaifiyar Saudat kenan,
Cikin ran Jamila tashiga fadin Kiran me bilkisu takeyimun BaYan ta hanawa d'ana auren marar kunyar yarta, kafin wayar ta tsinke tayi saurin d'auka tare da karawa a kunnenta."

Sautin muryar Sarauniya Bilkisu taji tana fad'in "Sarauniya Jamila matar sarki Abdullah Kuma fulanin sarki Abdullah maccen da take mulkin cikin gidan masarautar Adamawa,
Kira nayi domin na fad'a maki 'yata tashigo cikin masarautarku,
Kada wani abun yasami 'yata,
Tsakanina dake kin sanni na sanki Kar Tasan Kar ne,
Na rantse da Allah inda nashiga a cikin duniyar Nan Koda mafarki bazakiyi tinanin Zaki shiga wurin ba, nasan bakya buk'atar k'arin bayani Dan gane da koni wacce ce,
Dan hakan a kiyaye aso abinda 'yata takeso koda mafarki kada ayi yunkurin cutar mun da ita Dan bazan tab'a yafewa Wanda yayi yunkurin yin hakan ba."

D'if taji ankashe wayar."

Mik'ewa tsaye tayi tana safa da Marwan me Sarauniya Bilkisu take nufi ne?"
Tabbas tasan bilkisu hatsa bibiyace, da duk wani abinda take tak'ama bilkisu ta shafeta, idan tana karama da mulkin miji bilkisu har gobe ita kadai ce a wurin mijinta. Bata da kishiya idan tana tak'ama da mulkin cikin gidan kujerar Saudat ta mulki ta cunawa kujerar ta,
Idan tana tak'ama da bokaye bilkisu tsafi takeyi tabawa bunki jini ya Sha."
Tayi saurin kaiwa zaune ta d'ora hannu a hab'a🤔 tana tunanin Allah yasa ba'ajalinta bace Saudat aka kawo a cikin gidan nan"

Tin daga lokacin Jamila Koda Wasa Bata kallon Saudat da sunan jefa Mata habaici ko wata magana, inda Saudat take batabi ta wurin ta wuce snn mulki a cikin gida tanayi Saudat nayi ba Wanda ya Isa ya takura wani,
Dan mulkin Saudat yafi karkata Akan mijinta saboda tana son mijinta tana Kare Masa lafiyar sa, duk abinda tasan Sauban Yana buk'ata da kanta take Masa hatta abincinsa da kanta take girka Masa kofin ruwansa ba wata kuyanga ko baiwar da ta Isa ta Sanya hannu ta tabashi idan Bata hukuntataba,
Hakan da zarar Sauban yafito daga b'angarensa bayi da kuyangi suke sunkuyar da Kai k'asa suna Mai gaisuwa a garesa har sai lokacin da yawuce snn suke daga kansu,
Domin duk wacce tasake ta kallesa bare ta kalle kayan da yasaka hukuncinta na daban ne."

_Saudat kina wuta_🤙

Sosai hankalin hajjah ya kwanta tare da maimartaba domin Sauban Yana samun kulawa a wurin matarsa."

Wanda sauban duk abinda takeyi baya gaban sa domin kallon marar tarbiya Yake Mata wacce take azabtar da bayinta hakan Yana tsananin K'ona Masa Rai
Wanda shi mutum ne Wanda yasan darajar Dan Adam."

Aurensu da wata uku ya shirya ya koma England domin ci gaba da karatunsa,
Yabar Saudat a Nan wacce Bata damu da tafiyar tasa ba saboda akwai Mata a kusa da ita wad'an sai ta darje domin biyan buk'atar ta."

Komawarsa makaranta asirin wasu daga cikin fadawan masatautarsu ya Toni inda sukaje makaratar su Sauban suka kaiwa shugaban makarantar kud'i har miliyan goma Akan duk Sauban yayi jarabawa ya dinga zubar dashi."

Shugaban makarantar baiyi k'asa da gwaiba wurin Kiran jami'an tsaro aka catke Masa su, dama sunyi magana da sarki Abdullah da zarar irin hakan ta faru ya d'aga waya yakirashi zaizo yaga wad'anda sukeyiwa Sauban wnn zalincin, na mayar dashi baya a karantunsa."

Washe gari sarki Abdullah ya duro k'asar inda aka kaishi wurin mutanen abin mamaki fadawansa yagani wad'anda yayi matuk'ar yarda dasu,
Abin ya d'aure Masa Kai tare da Sanya shi cikin rud'ari, hakan ya bada umurni ayi ta dukansu har sai sunfadi Wanda yasakasu,
Duka akayi masu sosai Amma basu fad'aba daga k'arshe da kansu suka Sha guba suka mutu domin dama aikin sai da rai suka fito mutuwa ko rayuwa."

Sarki yayi bakin cikin mutuwar tasu hakan yasaka aka rufeso yabaro k'asar tare da yiwa shugaban makaranta godiya,
Tin daga lokacin sauban yasamu dama da Kwanciyar hankalin yin karatunsa har yasamu nasarar kammalawa shekara D'aya da ta rage Masa yadawo gida Nigeria Cike da murna da farin ciki."
kamar yanda kuka gani a cikin page 1 yanda ake murnar dawowar tasa."






_Mu Koma Kan labarinmu na baya muka had'e a page 15_



_idan ba comment yasin sai kunyi sati daya ba posting_🤒





*Mrs Ana's Bawa*✍
[8/2, 7:31 AM] Hayat: *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍



🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴



Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)




*Page 15*




_hmmmm mutum mutum sai Allah🤔 Ina kallonku masu Kan kwakwa aci gaba da zuwa Rafi wata Rana tulu zai fashe 'yan bu........._🙊




_Cigaban labari_
Da kyar ya samu asuba tayi sai sak'awa yakeyi Yana kwancewa Akan Saudat,
Gaba D'aya zuciyarsa a dagule take, Wanda yarasa dalilin hakan,
Hakan jiki ba kwari ya fad'a toilet yayi wanka tare da d'auro Alwala yafito yanufi masallaci domin gudanar da sallar asuba."

Sahu D'aya suka jera da maimartaba mahaifinsa, Bayan sun kammala yin sallar ne suka fito a tare suka jera suna ,
Tafiya suna Hira cike da burgewa suka nufi b'angaren sarki,
sarki Yana tsananin son d'ansa Sauban saboda hankalinsa da tunaninsa ga ibada Wanda duk iya Zaman da yayi a turai bai Sanya ya zubar da Addininsa da Al'adarsa ba,
Yana jijjina tarbiyar Sauban tare da yaba Masa duk da baiyi rayuwa a cikin masarauta ba Amma yafi sauran yaransa Sadeeq da Sageer tarbiya da son Addini, wad'anda kafin ka gansu sunfito sallar asuba a masallaci ma wuyacin Abu ne,
Wani lokacin har sai ya shiga da kansa b'angaren nasu ya tayar dasu Daga bacci suna kunkuni suna komai snn suke fitowa massalaci ayi sallar dasu,
Sab'anin Sauban Wanda in har Yana garin Nan sahu. Daya suke Zama dashi ko wacce sallah wani lokacin har shi yake tayar dashi idan yarigashi fitowa, hakan ba k'aramun Burgesa yakeyi ba tare da sanyashi farin ciki,
yasan ko yanzun ya fad'i ya mutu ya bar magajinsa Wanda zai rik'e Al'umma da gaskiya da Amana ga Kuma Addinin."

Tafiya sukeyi a jere sai da Sauban ya Kai sarki har cikin d'akinsa ya zaunar dashi a kan kujera snn ya D'uk'a a gabansa cikin girmamawa yana fad'in "ABBA barka da asuba Ina kwana."

Murmushi sarki yasaki Yana kallon d'an NASA mafi soyuwa a ransa, yace "barka Kade magajin sarki, katashi lafiya ya kwanan iyali?"

Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunya yace "lafiya k'alau Abba."

Cikin zolaya Abba Yake kallonsa yace "Alhamdulillah tinda ka kammala karatunka lafiya hankalina ya kwanta muna fatan result Dinka shima zaiyi kyau, kamar ynda muke hasashe
Yanxun Abu D'aya nakeso a wurinka shine kabani jika,
Inaso Naga zuri'arka a doron k'asa tin kafin mutuwa ta daukeni, Wanda nasan burin Hajjah Kenan itama taga d'an jikanta mafi soyuwa a ranta."

Sunkuyar da Kai Sauban yayi cike da jin kunyar maganar Abba,

Abba yasaki dariya ganin Sauban yanajin kunyar maganarsa yace "Ina ganin wata k'ila d'ana Sauban baya da wani kuzari a wurin iyali,
tabbas sai na gana da jakadiya domin naji tabbas kuwa tana baka dauri kana Sha."

'yar dariya sauban yasaki ya sunkuyar da Kai cike da jin kunya,
A zuciyarsa Yana fad'in dama ruwan zafin da Anna take kawo Masa masu kamar wani ganyen magani ta tsareshi a gaban idonta tace Dole sai ya shanyesu a she akwai wata manufa a cikinsu,
Dan hakan yakeji da zarar ya shanye ciwon Mara Yake sanyoshi a gaba har sai ya Kai da Shan ruwan Lipton da lemon tsami snn yakejin saukin jikinsa."

Sarki ya katseshi da fad'in "Allah yayi maka Albarka Sauban tashi katafi wurin iyalinka."

Har zai Mike ya kuma komawa ya zauna ya d'an runsuna yace "Abba yau ne nakeso zan tafi gidan gonata tare da Safwan domin mukai ziyara daga can inaso zan wuce masarautar zamfara domin mukai gaisuwa. "

Murmushi sarki yayi "yace Allah ya taimaka tabbas kayi tinani Mai kyau na zuwan naka zamfara ziyara idan katafi kace Ina gaida sarki Abdulmalik."

Zan fad'a Masa insha Allah inji Sauban snn yayi Abba sallama yafita."

Kallo sarki yabi bayansa dashi cike da k'aunar sa tare da sauke murmushin farin ciki Yana godiya ga Allah da yabashi d'a nagari Wanda yafito a tsatson tarbiya."

*******************

A d'akinsa shiri yakeyi cikin wata dakakkiyar shadda milk colour Wacce tasha aiki a jikinta ya d'auko hula yasaka itama milk colour agogonsa na gwal wanda sai kyalli yakeyi ya d'auko daga Kan madubi ya d'aura Akan tsintsiyar hannunsa, ya tsun hannunsa guda uku suke sanye da zoben azurfa da zinari Mai shegen kyan gaske sai kyalli sukeyi,
talkaminsa ya saka Suma milk colour ya Kuma feshe jikinsa ta turarensa Mai dad'in k'amshi,
kansa ya kalla a madubi Yana gyara Zaman hular kansa,
tabbas Sauban yayi kyau iya kyau domin kuwa dama kyakkyawa ne."

K'arar bud'e k'ofa yaji anshigo tare da sallama ko ba'a fad'a ba yasan Saudat ce,
Amsa sallamar yayi yaci gaba da shirinsa,

d'auke take da tiren break fast nashi,
Itama Tasha ado cikin wani leshi Wanda ya amshi jikinta sai kamshi take zubawa dama Saudat gwanace a wurin kamshi."

A jiye tire tayi a kan d'an matsakaicin dining table dake cikin d'akin, Wanda Yake Zama akai yake cin abinci wani lokacin."

Tana ajewa taJuyo ta tanufeshi tana kallonsa cike da sha'awa tare da matsananciyar k'aunarsa Mai cike da sonshi da yake fisgarta,
A gabansa taje ta tsaya tare da rik'o hannunsa duka biyun ta d'an sunkuyar da kanta saiti fuskarsa tana kallon cikin idanunsa,
k'amshin turarensa ya daki hancinta tayi saurin lumshe ido, ta furta kayi kyau mijina Ina Alfahari da Kai."
had'e fuska yayi ba alamar dariya a tare dashi."

Ganin hakan ta saki hannunsa ta d'an ja baya ta had'e hannuwanta wuri D'aya tana kallonsa👏🏻 tace "Sadaukina Ina kwana?"

Murmushi ya D'an saki Akan lab'b'ansa domin taso tasakashi dariya yace "lafiya k'alau kintashi lafiya?"

Murmushi tayi na farin ciki, tace lafiya k'alau break fast Yana jiranka komai ya kammala."

Baiyi magana ba ya dubi agogon hannunsa yaga k'arfe 10am lokacin break d'insa yayi ga lokaci Yana tafiya har yanzun safwan baizoba bai Kuma kirashiba, Kai tsaye wurin dining table din yanufa,
Cikin tafiyarsa ta k'asaita, hakan tabi bayansa kowa Yanaji da mulki Yana yawo a cikin jinin jikinsa,
tana ganin ya zauna akan kujera itama taje ta zauna a kan kujerar dake kallonsa,
tashiga zuba Masa duk abinda tasan Yana buk'ata ruwan te sune farko."

D'auka yayi ya Sha Yana lumshe ido,
zuba Masa Ido

Please Login or Register in order to submit comment