Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sanyaye tanufi b'angaren Sauban domin ta kirashi, anan ta gamu da wani bafade Yana shawagi Wanda shi aikinsa kenan a cikin gidan,
Takirashi tace yatafi d'akin Sauban yace yazo mahaifinsa sarkin Adamawa Yazo yana kiransa"

Sauban Yana Yana kwance rigingine akan gadonsa Yana tunanin abubuwan da sukayita faruwa dashi tin Yana yaronsa har zuwa yanzun,
Yanaso yaje k'asarsa ta haihuwa Amma saboda ana farautar rayuwarsa yasa baya sha'awar zuwa,
Snn anan ma ba'a barsaba an hanashi yin karatunsa cikin kwanciya hankali sai shige da fice ake Masa Akan karantunsa Wanda yasan duk abinda Yake faruwa daga masarautar gidansu Yake fitowa Dan kuwa shekaranjiya Yana makaranta a zaune yaga waziri,
yafito daga ofishin shugaban makaranta yayo Masa rakiya suna dariya fuskokinsu cike da farin ciki." Meya tare masune dabasa son ganin farin cikinsa, shifa haihuwarsu akayi bashine ya haifi kansaba laifin me ya masu, tabbas lokaci Yana zuwa da zai dakatar da duk wani mugun abunda suke nufi akansa."

K'arar kwankwasar k'ofar d'akinsa ya ankarar dashi daga duniyar tunanin da Yafad'a
Jikin ba kwari ya mik'e yaje ya bud'e k'ofar Yana kallon waye?""

Bafade yagani yayi saurin durkushewa gabansa Yana fad'in ranka ya dad'e maimartaba sarkin Adamawa yanason magana dakai."

Murmushi yasaki na farin cikin jin mahaifinsa yazo, ya d'agawa bafaden hannu had'ida d'aga Kai alamar gashi Nan zuwa."

Komawa yayi yasaka manyan kayansa harda hula sab'anin k'ananun Kaya dake jikinsa gudun kada sarki yayi Masa fad'a akan saka k'ananun Kaya kamar yanda yake Masa a duk lokacin da ya gansa da su."

A gaban mahaifinsa yake Durkushe Bayan ya gaidashi cike da girmamawa,
Murmushi kawai sarki yakeyi Yana kallon d'ansa mafi soyuwa a ransa tare da tausayinsa."

Anan sarki yashiga fad'a masa abinda ya kawo shi, tare da yi Masa fad'a Akan ya dinga tsayawa Yana karatu ya daina Sanya Wasa a karatunsa ya d'iba yagani duk wad'anda suke karatu a tare duk sun wuce sa suna gabansa."

Sunkuyar da Kai Sauban yayi sai da Abban nasa ya gama yimasa fad'a yayi shuru."
snn sauban ya d'aga Kai ya kallesa cike da girmamawa ya d'an sunkuya yace Abba kayi hakuri insha Allah bazan sake ba."

Washe gari sarki Abdullah bebar k'asarba sai da ya kammala yiwa sauban komai na dangane da karatunsa ya canza Masa wata makarantar da duk wani abin da yasan Yana buk'ata snn ya yaje yayiwa sarauniya bilkisu sallama tare da godiya yashiga jirgi yanufi k'asar sa NIGERIA"

Sosai safwan yayi bakin cikin canjin makaranta da akayiwa Aminin nasa wani b'angare , idan ya Tina da dalilin yin hakan yakanji Dadi a ransa, domin yawan fad'uwar Sauban a makaranta shima abin Yana damunsa Wanda iya bincike sunyi bincike sun rasa sanin dalili,
Sai dai duk da hakan amintansu tana Nan domin da zarar antashi daga makaranta safwan Yana wurin sauban duk dai da dai shi ke biyarsa Sauban ko ajikinsa domin wani irin miskiline Wanda baka Gane gabansa bare bayansa snn mutum ne ba Mai son yawan magana ba, snn duk abinda Yake damunsa bazaka tab'a ganewaba bare ganin b'acin rai a fuskarsa. sai dai ya bar komai a ransa."
Hirar safwan da Sauban itace a kullum safwan baya da wata Hira idan suka hadu sai ta Aure a rayuwar safwan shi dai ya Matsu lokaci yazo yayi aure,
domin shi kad'ai yasan yanayin da Yake shiga a duk lokacin da yayi Ido biyu da Jajayen fata masu yawo tsirara."

Harara kawai Sauban Yake watsa Masa tare da jamasa dogon tsaki batare da ya tanka Masaba."

safwan zai waiga ya kallesa ya mere Baki yaci gaba da maganarsa domin ba zai fasa gayamasa abinda ke ransa ba akan aure."
Wani lokacin Kuma idan yanason tsokanar Sauban Dan yayi magana ya biye Masa, sai dinga cemasa dama irinku marasa maganar Nan idan Kika Sami macce sai kunyi kamar bazaku barta da Raina Akan jaraba, har gwara mu muna fitar da abinda ke cikin ranmu."

To a lokaci Sauban sai Kuma Jan dogon tsaki tare da wurga Masa da kallon baka da hankali."





Hakan rayuwa taci gaba da tafiya,
Wanda canjin makarantar da akayiwa sauban ya Fara ganin haske a karatun nasa,
Shima safwan ya kammala karatun NCE nasa
Ya dawo a makarantar su Sauban ya jona dgree d'insa, suka Kuma had'ewa wuri d'aya."

Akwana a tashi ba wuya Saudat ta kusan kammala secondary school yanzun tana aji shidda a secondry
duk wata cika da halittar jikinta na matsayinta na cikakakkiyar macce duk ta bayyana,
Ba laifi Saudat kyakkyawa ce Dan duk inda 'ya macce zata d'aga hannun ta nuna ita kyakkyawace Saudat zata d'aga nata,
Sai dai rayuwar turai da ta ratsata zuciyarta,
Gaba d'aya ta zubar da Al'adarta ta jinin saurata ta d'auko rayuwar turawa ta d'orawa kanta, Wanda da zarar kikaga Saudat idan bakin santaba bakya tab'a cewa ta had'a wata alak'a da musulmi, musamman yanayin shigarta da yanda take ma'amala da maza,
Hakan bai saka Sarauniya bilkisu taga kuskurentaba bare ta tsawata Mata,
Bare Sauban Wanda da abinda ya damesa yanuna zai dinga tsawata Mata bilkisu ta dakatar dashi tana fad'in ya barta tayi abinda ranta yakeso kada ya takurata tinda shi ba Wanda ya saka Masa Ido bare ya takurashi a kan duk abinda zaiyi."

Tin a lokacin sauban ya kawo nagani ya zubawa Saudat akan shigar da takeyi baya Mata magana, sai dai Abu d'aya ne yaji baya iya kyaleta shine rungumar maza tare da Hawa Kan kafafunsu,
ko kwantawa akan jikinsu wnn yakan Dan tsawata Mata idan yagani,
Wanda wnn komai bane a wurin saudat."

Takan d'anji tsoron Sauban idan ta ganshi tana daina wani abun a gaban idonsa."

Saudat macce ce Mai yawan sha'awa, da zarar ta had'a jiki da namiji takejin wani Dadi ya ratsata har sai ta jik'a pant nata
Wannan dalilin yasa take yawan fad'awa jikin maza suna cud'anya domin taji Dadi domin hakan yakan Dan rage Mata wani radadi."

K'arfe biyu na dare Sarauniya bilkisu ta tashiga d'akin Saudat domin tadibo tagani kotayi bacci, wata k'ila tabar komai a kunne, daga Nan ta gyara Mata kwanciya tare da lullub'eta kamar yanda take Mata a kullum." Don d'aukar Saudat takeyi tamkar wata jaririyar goye gashi ta d'ora burin duniya a kanta.'

Tura k'ofar d'akin nata da tayi taji saukar numfashi Yana tashi tare da k'arar TV alamar BF take kallo,
Takai idonta akan gado a can ta hango Saudat ta ware k'afa tana Wasa da a gabanta da hannunta tanajin Dadi tare da sauke numfashi had'ida 'Yar kuwa kamar yanda taga sunayi a TV"

Gaban bilkisu ya fad'i cikin zafin nama taje ta kashe tv tare da fincike jonin gaba d'aya har sai da cire Daga jikin bango, jin shurun da saudat tayai a lokacin ta lura da Ashe mommy ta shigo d'akin, tayi saurin zare hannunta Daga gabanta ta matse k'afafunta tare da runtse idonta gabanta sai fad'uwa yakeyi.

Da sauri bilkisu tanufi wurin gadon Saudat ta Rungume tare da sakin kuka tana fad'in "Saudat waye ya koya maki wannan mummunan d'alibi'ar nasan ba yin kanki bane koya maki hakan akayi waye ya koya maki?" A Ina kikasamo wnn caset din?"

Kuka itama Saudat ta fashe dashi tace "mommy kiyi hakuri nice nasaya da kudina,
A lokacin da nake fadawa k'awayena abinda nakeji a duk lokacin da jikina ya had'u da d'a namiji,
shine suka dinga yimun dariya suna fad'in sha'awa ce take damuna , ya kamata na fad'a maki Halin da nake ciki dan kuyi mun aure Ni kuma mommy Naga ko zancen aure bakyaso nayi maki kin d'auki burin karatu a kaina shiyasa na fad'a masu cewa Koda Wasa gida baza'ayimun aure yanzun ba,
ana suka bani shawarar na dinga kallon wad'an Nan films din da hakan zan dinga cirewa kaina sha'awa." Mommy kiyi hkr bazan sakeba."

Rungumeta mommy tayi sosai tak'ara fashewa da kuka tana fad'in "daga yau kada ki Kuma kallon irin wad'an Nan fina finan duk lokacin da kikaji hakan ta taso maki ki yawaita Shan lemon tsami snn ki waita yin azumi, kinji 'yata hak'ik'a gaskiya Kika fada Saudat har yanzun Baki Isa aure ba da sauranki duka duka nawa kike yanzun kike shekara 17, ajinki shidda a secondary school yaushe Daren yayi bare gari ya waye,
Ki yawaita azumi 'yata insha Allah bazaki Karajin wnn sha'awar ta taso makiba ba."

Girgiza Kai saudat tayi tare da share hawayenta tana fad'in to mommy ki yafemun bazan sake ba, gyara Mata kwanciya tayi kamar yanda ta saba tare da rage Mata sanyin Ac snn tayi Mata sai da safe taja Mata k'ofa,
Snn tanufi d'akinta da tunani fal a ranta tabbas Saudat tana buk'atar aure domin tana da matsananciyar sha'awa Mai k'arfi, to Amma nawa take waye zata aura, har yanzun Banga mijin auren Saudat ya bayyana ba,
Har yanzun da sauran lokaci, kafin bayyanarsa ta kammala dgree d'inta sai mu koma gida Nigeria gaba Daya ayi shagalin aurenta a can."

Washe gari bilkisu ta aika aka Kira mata Sauban,
Tabashi umurnin duk wani namiji da yaga Saudat tana mu'alama dashi a matsayin aboki tabada umurnin Akan Sauban yaja Masa kunne akan kada ya sake kulata ta Raba abotar har abada."

Sauban ya amsa ta to, Yana Mai mamakin bilkisu yau ta kirashi da kanta domin ya tsawata Mata 'yarta mafi soyuwa a ranta,
Hakan akayi duk wani Wanda Saudat take mu'alama dashi a makaranta Sauban ya dakatar dashi tare da yimasa gargad'i, daga ciki har da wani malaminsu Wanda yaga sun shaku da Saudat sosai."

Duk abin Nan da akeyi Saudat Bata da labari, sai dai taga kowa ya canza Mata fuska a makarantar musamman friends DINTA maza wad'anda take Dan rage zafi a wurinsu ta hanyar tattab'ata da sukeyi, har yakai da zarar taje kusa dasu ta zauna kowa zai watse yayi tafiyarsa ya barta a wurin."

Tashiga damuwa sosai gashi daf suke da Fara jarabawar fita makarantar wato ssce, tashiga damuwar sosai ga sha'awar da take fama da ita, idan Tasha lemun tsami a banza takeji baya Mata wani aikin komai, hakan idan ta d'auki azumin da zarar tasha ruwa takejin mararta ta kulle sha'awa ta taso Mata."

Wata Rana bayan ta dawo daga makaranta gaba d'ayansu suka HALLARA a kan dining harda Sauban domin suci abinci abinda ya dad'e baiyi ba kenan cin abinci a tare dasu,
Cin abincin sukeyi hankalinta Na Kan Sauban tana Kare Masa kallon sama da k'asa
taga ya murjewa ya k'ara Mata kyau faffad'an k'irjinsa ya bayyana Wanda k'aramar rigace a jikinsa ya bud'e boter biyu Wanda Yake a saman k'irjinsa domin ya Sha iska gashin k'irjinsa duk ya bayyana, tare da zararan 'Yan tsunsa hannunsa wad'anda Yake sakawa a plate Yana d'ebo abinci Yana kaiwa a bakinsa,

Had'iyar biyau tashigayi tana kallon wandonsa anan take idonta yayi ja taji wani irin sha'awarsa tare da matsananciyar kaunarsa sun durar Mata a lokaci Daya, sai had'iyar miyau takeyi kamar wata mayya
Saurin mik'ewa tsaye tayi sai a lokacin mommy ta kalleta tana fad'in ya dai Saudat ba dai har kin koshiba."

Daga Kai tayi alamar eh domin ko magana Bata iyayi,
Cikin muryarta Mai cike da kasala tace mommy zantafi gidansu calfana na karb'o littafina Wanda na Manta dashi a hannunta gashi gobe zamu Fara jarabawa karatu nakeso nayi."

Girgiza Kai tayi tace sai kindawo Amma kisaka direba ya kaiki kitafi da fadawa guda biyu saboda tsaro gashi Kuma dare ne."

To tace snn tafita Wanda Sauban yanajinsu baiyi magana ba, sabida baya da abin cewa, Yana gama cin abincinsa ya mik'e tsaye yanufi d'akinsa domin yayi karatu sabida suna da test a gobe,
a ransa kuma Yana jinjinawa rashin tarbiya irin wacce Saudat take samu daga mahaifiyarta, duk a ganinta gatane take Mata da nuna so."

A daddafe suka Isa gidansu calfana, wato azahiri ba littafi tazo ta karb'aba zuwa tayi ta amshi kaset Wanda zata kalla ya rage Mata sha'awar da take damunta."

Kai tsaye tashiga gidan Bata tare da tayi sallama ba kasancewa mahaifan calfana ba musulmai bane, hakan take shiga gidan batare da sallama ba sai dai idan taci karo dasu a falo ta DUKA ta gaidasu cike da girmamawa snn ta wuce d'akin calfana,
Wnn zuwan Kuma ba kowa a falon da alama kowa yana d'akinsa,
Dan hakan Kai tsaye ta nufi d'akin calfana ta tura k'ofa tashiga."

Turus tayi taja ta tsaya ganin calfana kwance tsirara tare da k'awayenta su biyu kowannensu ba Kaya ajikinsa suna tab'awa junana jiki suna sauke kuwar Jin dad'i."

Anan take idonta ya rufe dama a bukace take, batare da tayi masu magana ba itama tashiga cire Dan guntun seket dinta tare da rigarta tayi jifa dasu gefe D'aya ta fad'a Kan gadon,

ai Kuwa gaba Daya suka dawo kanta sabida komai nata a tsaitsaye Yake tacika fam domin Saudat akwai cikar halitta, gata sabon hannun domin Bata tab'a aikata lesbian ba sai a yau"
A Nan suka shiga aika Mata da sakon ninsu ko wacce da inda take tabawa a jikinta Saudat Kuma sai nishin dad'i takeyi Domin tashiga duniyar da Bata tab'a tinanin da akwaitaba."

Sai da ta gamsu sosai ta zubar da duk abinda ya tarar Mata a Mara snn ta tashi tana murmushin Jin dad'i tare da Sanya kayanta tana kallon calfana tana fad'in "Amma ke muguwace wlh dama kinsan akwai wata hanya ta rage zafi Amma Baki taba fadamun ba Kika barni ina kallace kallace Ina wahalar da kaina a banza, dariya kawai calfana take mata snn Saudat ta d'auki wani littafi cikin littafan calfana tafita dashi domin tanunawa mommy shi ta karb'o"

Tin daga lokacin Saudat ta Fara mu'amala da Mata gaba Daya namiji ya daina Bata sha'awa idan aka cire Sauban, domin shi na daban ne a rayuwarta,
Macce d'aya Bata biyawa Saudat bukatar ta sai ta had'a macce hud'u ko uku ko wacce da inda take tabawa a jikinta,
Hakan zata shigo da mata cikin gida suyi shige dakin tare da rufo k'ofa suyita aikata masha'a hankalin mommy bai taba hankaltar da abinda Saudat take aikatawa ba, sai ma murna takeyi tana Jin dad'i ganin gaba Daya yanzun Saudat Bata da aboki namiji sai macce ko yaushe da akwai kalar matan da take Shigowa dasu a gidan."

Akwana a tashi ba wuya inda Sauban ya kammala karatunsa na cikin nasara har ya juna dgree d'insa shima safwan ya kammala nashi shirye shiryen komawa gida yakeyi."

Saudat Kuma tafara zuwa jami'a makarantar su Sauban a mataki na farko,
Zuwanta jami'a idonta ya Kuma bud'ewa da mata har ya Kai idan ta kalli macce tasan Mai dad'i tasan wacce baxayi Dadi ba, Dan hakan sai ta zaba, saboda tana amfani.da kud'in hannun ta wurin saye zuciyar turawa mata."

Wani b'angare Kuma tana yawan sanyawa Sauban Ido Akan matan da suke bibiyarsa, Dan da zarar taga macce tana biyarsa da sunan tana sonsa har gidansu yarinyar zata saka fadawa su kaita taja Mata kunne a kan Sauban, idan ba hakan duk abinda ya faru aka. Yarinya tayi kuka da kanta,
domin tanayiwa Sauban wani irin so Wanda Bata tab'a hada kowa dashi ba zata iya aikata komai Akan Sauban Wanda bai masan tanayiba."

Wata yarinya d'aya ce wacce takeso tayi Mata taurin Kai akan kula Sauban da takeyi, Wanda taga alamar shima Sauban din yakan sakar Mata fuska Yana Mata murmushin Nan nashi Mai tsada wanda ba kowa yake yiwa irinsa ba,
Sunan yarinyar Fatima Bintu ba hausa ce Yar NIGERIA Yar asalin garin Kano,
Sauban Yana kula Bintu ne saboda tana da sunan mahaifiyarsa a duk inda yaji sunan fateema ko Bintu Yana tsananin daraja sunan da Mai sunan yakanji kewar mahaifiyarsa ta dirar Masa."

Shigowar Saudat kenan a makarantar taci karo da Sauban tare da Bintu a k'ofar motar Sauban Yana k'ok'arin shiga Bintu ta tsayar dashi suna gaisawa Yana amsa Mata tare da sakin murmushi a fuskarsa,
Ai Kuwa Saudat tayo Kan bintu ta kwad'a Mata Mari a fuska
Hakan shima Sauban baiyi wata wata ya kwad'awa Saudat Mari a fuska,
Yana nunata da hannu Yana fad'in bakya da hankali ne?
Me tamaki kinsa ko ita wacce kinsan darajarta a wurina?."

Ai Kuwa Saudat najin furucin Sauban Akan bintu ta kuma haukacewa idonta ya rufe da matsanancin kishi tayi cikin Bintu tashiga kokawa da ita tana dukanta har sai da tayi nasarar yaga Mata Riga,
Sosai ran Sauban ya baci ya hau dukan Saudat tare da rik'o hannunta ya jefata a mota ya rufe, ya cire rigar sa ta sama ya jefawa Bintu alamar ta rufe jikinta yashiga mota yanufi gida da Saudat wacce sai kuka takeyi tana magagganu tana "fad'in na rantse da Allah duk wancce tace zata rab'eka sainaga bayanta, ba Wacce ita,
Babu wata macce wacce ta Isa tayi soyayya da Kai, hakan babu wata macce wacce ka Isa kaso a k'asar Nan.

Juyawa yayi cike da Jin haushin furucinta ya Kuma sanya hannu ya kwad'a Mata wani Marin tare da muge Mata Baki,

Ai Kuwa ta Kuma fashewa da Kuka tashiga irin haukar Nan ta turawa idan suna cikin b'acin Rai hankalinsu fita yakeyi daga jikinsu."

Tuk'insa kawai yakeyi Yana kallonta Yana jijjina magagganun ta to me take nufi da fad'in hakan?"
Kaddai ace son shi takeyi?"

Yayi saurin barin maganar Yana fad'in Kai Allah ya tsare ko Mata sun Kare a duniya ba abinda zanyi da wnn marar tarbiyar."

Suna hakan har suka Isa gida, a kofar gida suka tarar da motoci birjek da alamar daddyn Bauchi NE yazo wato mahaifin Saudat,
Saudat naganin hakan tayi saurin bud'e mota tafito da gudu ta shiga gida tana Kuka."




[8/1, 7:05 AM] Hayat: *REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S*✍



🤴 *D'AN SARKI SAUBAN*🤴



Writing by
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)




*Page 14*





Sauban na ganin hakan yasan kwanan zan can domin duk abinda Saudat zata fad'a shine gaskiya, Wanda zai fad'a k'arya ne, musamman yanzun da daddy yazo komai zai iya furta Masa a kan hukuncin da ya Mata saboda shima bak'aramun so yake mata ba."

Fasa shiga gidan yayi ya juya da motarsa yanufi masaukina safwan ransa a b'ace zuciyarsa tana Kuna,
Safwan Yana ganinsa cikin wann yanayin ya rikasa ya zaunar dashi akan gado ya d'auko ruwa masu sanyi ya tsiyaya Masa a cup ya Mika masa, a take Sauban ya shanye tare da ajiye cup d'in sannu a hankali ya zame jikinsa ya kwanta Akan gado cikin minti biyar bacci yayi awon gaba dashi."

Ido kawai safwan yabishi dashi Yana kallonsa cike da tausayi domin rayuwar Sauban tana matuk'ar bashi tausayi, yasan ko yanzun akwai abinda Yake faruwa Wanda ko ya tambayeshi bazai fad'a Masa ba."

Da gudu tashiga cikin gidan Kai tsaye a kan jikin mahaifinta ta fad'a ta fashe da wani sabon kuka Mai sauti Wanda ya rikita duka mahaifan nata suka shiga tambyarta a lokaci Daya "Saudat lafiya me Yake damunki?

Dago Kai tayi ta kalli mahaifin nata tace "Daddy Sauban ne,
Daddy inason Sauban ka auramun shi."
Duk wata damuwata itace Sauban daddy idan kunason ganin farin ciki na ka aura mun Sauban, ko baya Sona Ni Ina sonshi idan mukayi aure zan Sanya dole ya Soni."

Wani murmushin farin ciki daddy yayi domin ya dad'e Yana shirya wnn auren had'in lokaci kawai yake jira, sai gashi saudat tazo Masa da wnn zan can Kuma abin dubawa da bakinta take furta ayi Mata aure, tabbas yimata auren shine mafita, domin da zarar yarka macce ta nuna tans son aure to mafita d'ayace ka hanzarta yi Mata shi tin kafin ta lalace maka sabida bakasan yanayi k'arfin halittar da Allah ya Mata ba,

_hmmn Ni kuwa nace daddy ai tini Saudat ta lalace ta Zama kufai_🙊

Daddy yasanya hannu yashiga share Mata hawaye yana fad'in daina kuka indai Akan Sauban dama shine mijinki bakida wani miji bayansa tinda kinason aure ya Zama Dole muyi maki shi, illaso daga baya saikici gaba da karatunki a gidan mijinki."

"Bazai yuwoba inji Sarauniya Bilkisu Saudat nawa take da za'ayi Mata aure yanzun snn a rasa Wanda za'a aura Mata sai Sauban Wanda rayuwarsa take cikin hatsari mutuwa ko rayuwa
Wato itama laifinsa ya shafeta idan aka kaita masarautarsu a had'a har ita kashe kenan."

Harara sarki Abdulrahaman ya wurgawa bilkisu wacce take nuni da Baki Isa ki canza maganar da nafad'a ba,
Ya Mike tsaye cike da mulki yace "idan kin Isa idan akazo daurin auren Saudat da Sauban ki dakatar damu kada mu daura ya Riga hannun Saudat suka nufi d'akinsa inda yake sauka Ida yazo."

Anan suka shiga shirye shirye yanda bikin zai kasance dashi da Sauban wacce sai dariya takeyi tana murna."

Anan daddy ya d'aga waya yakira Aminin nasa sarki Abdullah ya fad'a nasa kudurinsa Akan Saudat da Sauban,
Sosai sarki Abdullah yayi farin ciki da murna, domin shima Yana da kudirin wnn had'in domin zumuntarsu ta k'ara k'arfi."

Satin daddy Daya a England bai Sanya sauban a idonsa ba, Wanda Sauban ya d'auki Alkawarin yabar gidansu Saudat kenan har Abada bazai Kuma Zama a cikinsaba,
Hotel ya kama sannu a hankali duk ya kwashe kayansa a gidan ya mayar hotel a kusa da d'akin safwan yaci gaba da karatunsa"

Da zarar daddy yakira wayarsa a kullum cemasa yakeyi Yana makaranta jarabawa sukeyi shiyasa har yanzun basu samu ganin junaba."

Hakan sarki Abdulrahaman da sarki Abdullah suka yanke ranar auren Sauban da Saudat wata shidda masu zuwa,
Murna da farin ciki kamar ya kashe Saudat inda bilkisu takejin wani bakin ciki a cikin ranta Akan auren."

Duk abin Nan da akeyi Sauban bai San abinda yake faruwa ba,
Hankalin sa a kwance, domin barin gidan yayi yafi samun Kwanciyar hankali Akan Yana cikinsa,

A d'akin Safwan Yake akwance safwan Yana shirya kayansa a kwati domin gobe zai koma gida Nigeria gaba Daya sakamakon ya kammala karatunsa,
Inda Sauban yake kwance rufe da Ido domin yasan sai yayi kewar abokin nasa,
Yana hakan wayarsa ta d'auki ringing dibawar da zaiyi yaga Abbansa NE."

Dagawa yayi cike da biyayya,.ya gaida Abba ya amsa Masa,
Anan yake bashi umurni akan ya had'o kayansa Yabiyo safwan yadawo gida tinda sun Sami hutu idan hutu ya K'are sai ya koma makaranta akwai maganar da yakeso yayi dashi wacce batayi a waya sai gashi gashi, snn ko banza k'asarsa Nigeria tana kewarsa tare da a halinsa."

Sosai sauban yaji dadin umurnin da Abba ya bashi Wanda dama irin wnn lokacin yake jira Wanda za'a bashi umurnin yadawo k'asarsa ta haihu."

Tare da Safwan suka shiga had'a kayansa, washe gari sukabi jirgin karfe goma suka nufi Nigeria."

Dan Zaman da daddy yayi na sati daya a England abinda bai tab'a yiba iyakacinsa yayi kwana Daya zuwa biyu ya kwana,
A Nan yaga yanda Saudat take gudanarwa da rayuwarta wurin yanayin shigarta da yanda gaba Daya rayuwarta ta turai ce take gudanar wa,

Anan take hankalinsa ya tashi yayi tir da irin wnn rayuwar,.
Kamarsa sarki, Mai mulkin kasar hausa k'asar Addinin musulci k'asar da musulmai sunfi kafirai yawa ace yarsa ta cikinsa wacce yafiso Akan komai take wnn shigar wacce da ita da tsirara batada wani maraba,
Wacce ya kamata a ce tana sanye da sitirarta da Alk'yabbarta ta lullub'e jikinta tana zuba mulki Amma ace itace take bayyanar da suffarta a gaban kafurai makiya ma'aiki ransa ya baci matuk'a,
Anan take yabada umurni su shirya gobe gobe zasu sabar k'asar Nan gaba dayansu Kuma su sani daga har Abada bazasu Kara zuwa turai su zauna ba sai dai su shigota su fita."

Murna Saudat tayita domin itama tana son taje NIGERIA Wanda Sarauniya Bilkisu ta k'ara cika tare da Jin haushi"

Washe gari suka had a kayansu gaba daya tare da fadawa sukabar k'asar zuwa Nigeria."

***************

Biki aka shirya na musamman Dan tarbar Sauban, Wanda ya shekararsa goma Sha biyar kenan rabonsa da k'asarsa,
Sosai Hajjah take murna da jin dadi, hakan fulani Jamila itama ba laifi tanuna farin cikinta tare da matan sarki."

Shigowar Sauban a cikin gidan komai dawo Masa sabo tin daga lokacin da yafito sashen Jamila a lokacin da tabashi abin Wanda sanadin cin abinci bai Kuma sanin inda kansa yakeba sai dai ya farka ya gansa a turai har zuwa gwagwarmayar rayuwar da yasha a cikin gidan, Yar kwallah ta ziraro Masa Ido yayi saurin Sanya

Please Login or Register in order to submit comment