Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

mata cikin kunnuwanta tare da matseta sosai yana jin yadda Jijiyarsa ke Motsawa tare da fidda ruwa , kuka tasa mishi K'asa K'asa , Hakan ba karamin Gigita masa lissafi yayi ba, wiyanta ya fara bi har ya karaso inda yake so, Nononta ya fara lasa daga tsakiya Numfashi mai had'e da hawayen dad'in tayi jikinta rawa yake lokacin da yakai Bakinshi saman nononta wani i'rin Mika tayi Nan nonon ya zauna cikin bakinsa lasan bakin ya farayi a hankali "Nabillll..." A rikece ta kira sunansa tana rik'e Ƙugunshi wani i'rin numfashi ya sauke cike da shauƙinta ya kwantar da Kanshi saman jikinta "Dan Allah kiyi hakuri ki barni na samu nutsuwa dake... Jiddah" kuka tasa Mishi tana son miƙewa Amma duk jikinta a mace yake ,


Miƙewa yayi tare da Zame abinda ya saura daga jikinsa ƙafarta ya bud'e tare da kai hannunshi Gurin wani i'rin Yammm jikinshi ya bayar jin duk ta jiƙa kallonta yayi da sauri ta juyar da kanta Gefe Kunya ne, ya rufeta “Zaki Cutar dani da wannan Kunyar Gaskiya kalleni" k'in kallonsa tayi hannunsa ya soka mata yana fad'in "Ahahhhh Akwai sukari... Waiii Allah ka bani , ka ƙara min.." a hankali yake Soka hannunshi jikinta wani irin Nishi i'tama take yi K'asa K'asa, kasa Jurewa yayi ya d'aga kafarta , sama tare da shigar da Kanshi Gurin Hammm wani i'rin lasa da tsotsar da yake mata tuni ta ware masa legs Ahahhhh ashhhhh wayyo dad'iii Nabilll dan Allah ka bari kar ka, cinye ni uhmmm... tana fad'in Haka tana shafa Kanshi tare da bud'e masa yadda zaiji dad'in mata Sucking... Shi kuwa dad'in da yake Sha Allah kad'ai ya sani domin duk shima ruwa sai fita yake daga Bananarsa zare bakinshi yayi Bayan ya Tsotse ruwan tasss!, Cak ya d'auketa ya kaita jikin bango tare da manna bayanta ƙafarta ya d'aga tare da Kama Bananar shi yana goga mata wani i'rin lumshe i'do yayi tun kafin ya shiga ya fara Sanya mata Albarka. "Nagode Habibatie Allah ya Miki Albarka wayyo Innarmu dad'iiii zai kasheni" rik'e shi tayi sosai jin yana kokarin ratsa ta "Wayyo zafi" kuka tasa masa a rikice jikinta na rawa jin yadda Burar tasa take da Girma kwantar da Kanta tayi a jikinsa tana kuka domin Halittarsa ba karamin Firgitata yayi ba, yaushe zata i'ya d'aukar sa , kwatar da i'ta yayi tare da saka Burar tasa a tsakiyar nonuwanta ya had'e yana gogawa... Hahhhmmm sai da yayi Mai i'sar shi kafin ya bar jikinta yana mayar da Numfashi tana kwance shame-Shame tana sauke numfashi domin ba karamin tsorata tayi dashi ba, ciccib'arta Yayi ya kaita Band'aki cikin ruwa ya saka ta A gaggauce Yayi wanka yabar Gidan , jiki a mace tayi Nata wankan tare da Fitowa ta Zube saman Gado tana sauke ajiyan numfashi ummi ce ta shigo, d'akin tabi da kallo ganin zaninta a kasa ne ya sata Girgiza kai, “Hauwa.." juyowa tayi idanunta ya sauya kala, Girgiza kai ummi tayi “Ke Lafiyar ki?" Ummi tace mata “Allah ummi.." sai Kuma tayi shuru "Allah mene ki bud'e baki kimin magana" cikin rawan murya tace “Wallahi Nabil zai i'ya kashe ni, Baki ga kayan aikinsa ba.." ta karasa maganar tare da fashewa da kuka "Yau Naga sakarci me kika ce?" Cikin kuka tace "Wallahi Gaskiya ni ummi bazan i'ya dashi ba..." Make bakinta ummi tayi "Yi min shuru shashasha kawai.." Jiddah tace "To ni me nayi ummi? Gaskiya fa nake fad'a Miki Nabil zai i'ya yaga ni biyu..." Ummi tace "To Allah ya shirye ki..."






Maman Faruq
12/26/23, 9:03 AM - UMMI JB: ♡SIRRIN ƊAUKAKA..!♡*

®AYSHA JB


FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION



28
Mikewa Ummi tayi tare da barin d'akin tana Girgiza kai dariya abin ya bata ta rasa Yau i'na Kunyar Jiddah ya tafi, Gyara kwanciya tayi jikinta na mata ciwo yau she rabon da amata i'rin wannan abubuwan duk jikinta ba Ƙwari wayarta ne yayi Kara. Jawowa tayi Ganin mai kiran ne yasa ta Yin tsaki d'auka tayi batare da tayi magana ba. “Kayan Alatu Nahhh matsoraciyan Amariya Ta" Shuru tayi tana jinsa "bara kiyi magana ba?" Kuka ta saka mishi wani i'rin numfashi ya sauke tare da Lumshe i'do "Kinga banson shirme ki shirya Ran laraba zamu wuce.." zabura tayi tare da mikewa Zaune "Me? Banji abinda ka fad'a ba" Nabil yace "Ran laraba zamu Wuce.." be jira abinda zata ce ba ya kashe wayar Kiran ummi yayi ya sanar mata.
Hankalita in yayi dubu to ya tashi Kiran Halimatu tayi ta sanar mata koda ta Gama sauraronta dariya tayi sannan tace Mata "To meye abin damuwa? sai ki shirya ai" Jiddah tace "bara ki gane bane , Nifa Gaskiya ban shirya zaman wata K'asa ba.." tsaki Halima tayi tare da kashe wayar Bata Kira Hanisa ba Amma ta tura Mata sako. Washe gari sai Gasu kowa da tsiyar da yake mata Nabil kuwa ya shareta i'tama Bata damu ba, domin a cike take dashi Da Yamma suka fita inda suka shiga siyayya, ƙananun abubuwa ta siyawa Aakif ta kashe kuɗi sosai Bayan sun dawo ta kaiwa Ummi Kayan , i'ta zata Turawa Nafisa Washe gari talata Ummi ce ta shigo d'akin ta sameta tana had'a Kaya “Dakin saki ranki Shalele duk wannan had'e Giran bashi zai sa ya fasa tafiyar ba, Aure i'nane ba ya kai Mutum? ni Banga abin damuwa ba" Shuru tayi tana sauraron Ummi zuwa can tace "Ummi duk ba wannan ba, Sahiba tace bara taje ba, kema nasan ba zuwa Zakiyi ba, Yanzun tsakani da Allah Haka zai d'auke ni ya tafi dani?" Ummi tace "Baga Hanisa ba, Naji Fadila ma na fad'in zata to ni Mai zai kaini?" Jiddah tace "Hammm" cikin rarrashin ummi ta fara mata nasiha Sunkuyar da kanta ƙasa tayi tana murza Zoben azurfan dake yatsarta na tsakiya Hawaye na sauka mata kwantar da kanta tayi jikin ummi "Sai kace mara gata ummi dan Allah mutafi tare" Murmushi Ummi ta mata “insha Allahu Nima zanzo” bubbuga Kafa take a ƙasa kaman wata yarinya ƙarama, d'agota ummi tayi tana share Mata fiska Jan kumatunta tayi "Shalele Nahh" dariya suka saki lokaci d'aya, d'auke hawayen daya sauko Mata tayi tana Jan hanci “Zanyi kewarki sosai ummina” kama hannun ummi tayi tana matsewa cikin nata i'ta kanta Ummi daurewa take tana mayar da hawayen dake cika idonta “Kiyi Hakuri Shalele ki zauna lafiya da mijinki ki kula dashi ki daina fushi dashi Yana da dalilin yin hakan..” Gyad'a Mata kai tayi “insha Allahu ummi zanyi Ƙoƙarin yin Hakan"


Sai da aka Kira sallar magariba kafin suka rabu d'akinta ta Shiga tare da ƙulle kofar Hanisa na Zaune tana gyara ma Anwar kwanciya "in-law ya zaki shigo ba sallama wallahi harna tsorata” Batare da ta kalleta ba tace "Uhmm yi hakuri babu wadda zai d'aukewa Abdull matarsa” ta fad'a haka tare da ƙarasawa toilet Girgiza kai Hanisa tayi tana sakin dariya "Allah in-law Baki da dama”


“Sai hagu ko?” ta fad'i haka lokacin da take rufe toilet d'in Miƙa mata wayar Hanisa tayi "tun ɗazun sir Nabil yake kirana a yi hakuri a kula bawan Allah” karb'an wayar tayi tare da ajiyewa ta tada sallah sai da tayi sallar isha'i Sannan ta d'auki wayarta zuwa lokacin harya gaji ya daina kira , Shuru tayi ganin miss call d'insa rututu riƙe take da wayar Zuciyarta na wasi waasi ta kirashi ne ko ta ƙyale shi ganin haka yasa Hanisa barin d'akin A falo ta taddashi Zaune Yana gaisawa da ummi “A'a Sir Kai ne?" Murmushi yai Yana Sosa kai ganin haka yasa ummi miƙewa ta barsu “Barka Sir Nabil ya Hidima da Hakuri kuma da Ƙanwata?" ta fada haka tare da ƙunshe dariyarta.. Nabil yace “Ni duk ba wannan ba ina sahibar Ruhina take , temaka kimin Magana da i'ta” Dole seda ta dara “To Ina zuwa" d'akin ta koma tare da d'auko Anwar saukan ruwa taji alaman tana wanka dariyan mugunta ta saka Sannan tabar d'akin “To Ayi rarrashi Lafiya nikan Nayi Nan” Cike da zolaya ta ƙarasa maganar tana sakin murmushi shashin ummi ta nufa, Yana Shiga d'akin i'tama tana fitowa kanta daure da towel tana gogewa dakatawa tayi da abinda take tana kallonshi shima ƙureta yayi da i'do Ganin Yanda ta sake masifar Kyau ga fatar jikinta sai shek'i yake , duk sai taji Kunyan Ganinta da yayi a haka data tuna 'Yar tsaman dake tsakaninsu kuma saita Kawar da kanta daga gareshi kujeran abin busar da Gashi taja ta zauna tare da daukar ayari tana taje gashinta wadda yake Nan Baƙi siɗik Ya sauka har kafaɗanta..
ƙarasowa yayi gareta tare da ɗagota mannata yayi da jikin bango yana lalubar ƙwayar idanunta juyar da kanta tayi tare da ƙanƙame jikinta zanin jikinta yaja da karfi Yana shirin fisgewa a jikinta cikin sanyin Murya ta fara mishi magana a hasale “Wai meye Haka Nabil? Meyasa ka fiya takurawa rayuwata ne?" Tattara gashinta yayi tare da kaiwa bayanta matso jikinta yayi sosai Yana bita da mayataccen kallo ya kasa Mata Magana ƙamshin sabulun da tayi wanka sai fisgarsa yake ganin ya d'ago fiskanta Yana niman bakinta yasa ta fashe mishi da kuka “Dan Allah ka bari” Murmushi ya sake ganin yanda take ƙanƙame jikinta tana Kawar da fiskanta “Wai so nake na wanke fushin da ake dani tunda Nayi ta Kira anƙi ɗagawa Nayi sakon lallashi anƙi a kula ya kike so Nayi da Raina? Har yanzun baki fuskanci Girman soyayyar da nake miki ba, kina azabtar da ruhi na kiyi Hakuri Dan Allah Shurun ki na cutar dani” yanda ya narke yake mata magana saida ya kashe Mata jiki domin muryan shi har wani rawa-rawa yake yi cikin basarwa tace “Naji sake ni” ware ido yayi yana faɗin “wa ni? Allah ya rabani da sakin ki Aure na dake mutu ka raba” wani i'rin kallo ta watsa mishi tana ƙoƙarin zamewa jawota yayi gabad'aya jikinshi ajiyan Zuciya ya sauke cikin dabara ya rabata da zanin jikinta a rikice ta fara kiciniyar barin jikinshi “Ke dalla ki nutsu ya kike Abu sai kace ƙaraman yarinya?”


Girgiza masa kai tayi cikin rikicewar Murya tace “to to ka bani zani na d'aura"


“i'dan naƙi fa?” Shuru tayi mishi ƙirjinta yake bi da kallo cike da zallan sha'awa sake matseta yake Yana sauke numfashi "Jiddatu Nah” K'in kulashi tayi hannunshi na rawa ya kamsu a Hankali yake matsewa lumshe ido tayi Jin yanda yake shafasu cike da Nutsuwa cike da shagwab'a Wanda i'ta kanta Bata San tanada i'ta ba tace “Yah Nabil to kayi Hakuri" d'ago idanunshi da suka fara canzawa yayi ya kalleta “Jiddah kiyi hakuri kinji ki barni in nitsu da kayan Alatun Nan..." Ƙanƙameta tayi Jin yanda ya kamo Nonuwanta yana lagudawa "washh dan Allah man...” “Shiii..” abinda yace mata kenan kafin ya bar jikinta yaje ya sauke glas da labulen window tare da cire kayan jikinshi juyar da kanta tayi da sauri Ganin ya nufo Gadon Dum-Dum haka Ƙirjinta ke bugawa domin ba ƙaramin tsoro yake Bata ba, Tunaninta ne ya tsaya cak jikin yanda yake hargitsa jikinta da zazzafan salo ta ko'ina lasarta yake musamman ƙasan mararta riƙe zanin Gadon tayi da ƙarfi tana jan Numfashi idanunta a rufe hawaye nabin gefen fiskanta Yana gangarawa jikin zanin Gado, “Nabil kayi Hakuri dan Allah ban shirya ba, ni ni tsoro nake ji wlh.."


ɗagowa yayi idanunshi sunyi Jaa a zauce ya sauke Mata sunba a ƙasar wiyarlnta tare da cika hannunshi d'aya da na shanunta zagaye fiskanta yake Yana lashewa “Hamm tsoro ko? Karki damu zan cire komai.." Tana shirin Magana ya hade bakinsu cikin nutsuwa ya kama kama tsotsar harshenta jikinta rawa yake Jin hannuwanshi yaki zama gurin d'aya sai dukanshi take da hannu tana Shure kafafu Amma ya kasa fahimta bud'e kafafunta yayi tare da kai hannunshi ƙasanta da sauri ta had'e ƙafa jikinta na mugum rawa jin yanda Joystick d'insa ke motsi a jikinta ɗagowa yayi a wahale ya kalleta cikin shaƙewar Murya ya fara magana “Wai maiyasa kike haka?" Yana kokarin ware kafafunta tace “A gidan Ummi muke me kake shirin Yi in kayi Hakuri Gobe i'war haka inna Gidanka Dan Allah karka min abinda zai sani Jin Kunyar Ummina da 'Yan uwana, na roƙeke" a wahalce yace. “da zan i'ya da nayi amma bazan i'ya hakurin bane so kike na fita niman Matan Banza Bayan ke halaliyatace haƙuri zakiyi ..." Bud'e kafarta yayi a Hankali yakai hannunshi Yana shafa fatar gurin sheshsheka ta farayi ƙasa ƙasa tana juya kanta , yatsarshi ya fara ƙoƙarin turawa Yana wasa da ruwan yauƙin dake fita Bakinshi ya Kafa saman ƙirjinta tare da kama na shanunta Yana tsotsa duk ya haɗa gumi da ƙyar ya samu ya shigar da 'yar yatsarshi ya fara Fingering dinta wani i'rin dad'i ne ke d'ibanshi Jin yanda ruwa ke bul-bulowa "washh Jiddah wannan ruwa haka.." i'tade taƙi kulashi sai har-hard'e ƙafafunta take domin ba abinda take ji sai zafi cikin gajiyawa da shirmen da take mishi ya jawota sosai tare da kama Mikakkiyar Jijiyarshi ya fara gogawa saman Yar tsakanta Yana dangwalawa da ruwan jikinta ƙar-ƙar ƙarrr haka jikinta ke rawa tamkar wacce aka jonata da wutar lantarki da kyar da fisgo Magana cikin muryan kuka ta fara masa magiyan ya kyaleta “Wayyo dan Allah kayi Hakuri Wayyo Allah ummina zan mutu Wayyo da zafi ka Bari” yayi nisa cikin duniyar dad'in dake d'ibarsa baima San tana yiba, bud'e kafarta yayi tare da sanbad'o addu'a ya fara danna mata “Na Shiga uku Yah Nabil zafi kaifa Yaya Nane bai kamata kamin muguntan Nan ba, please stop i't , wallahi da zafi” cikin gigicewa ya fara niman hanyar shigewa jikinta yana lumshe ido d'agowa tayi da karfi jikinta kamar mazari haka yake rawa mayar da i'ta yayi ta kwanta tare da rike kafad'unta ya danneta wani i'rin wahalallen kuka ta fashe dashi Wanda ya taso tun daga ƙarƙashin zuciyarta Jijjiga kafad'unta yayi da karfi “ki nutsu bazan Miki da zafi ba..”


Cikin sarewa da lamarinshi ta Shiga gyad'a masa kai a Hankali ya fara ratsa kofar dake cike da ruwa want mugun dad'i ne ya fara masa sallama tun bai karasa ba “ Yaa Allah!! zaki kashe ni da zak'i waii Wannan ni'ima haka Allah ya Miki albarka nikan na dace komai zam-zam ko i'na laushi ga dad'i da ƙamshi.." rufe masa baki tayi tana Jin tsoro kar wani yaji surutun da yake zubawa Wanda dukkan alamu sun nuna baya ciki Hayyacinsa da ƙyar da sud'in goshi yasamu damar cika mararta dakatawa yayi tare da zare hannunta a bakinshi Yana Jan Numfashi Narƙƙƙun idanunsa dake cike da zallar ƙaunarta ya zuba mata yana Kallon yanda Hawaye ke gudu a Kan fiskanta Murmushi ne ya sub'uce masa “matsoraciya kawai” tura Baki tayi gaba take ya kama ya shiga tsotsar kafin ya fara Zunguranta Yana matse Nonuwanta albarka Babu kalan Wanda bai saka mata ba, lallai ya tabbatar Mata suna suka tara Ni'imar da yake kwasa a jikinta bana wasa ba, dagowa yayi tare da fad'in “wash Allah dad'i Jiddatu da alama wancan sakaren Macece bai tabuka Miki komai ba ji yanda kike Nan zam ko budurwa albarka Kai gaskiya ba karamin Gata yamin ba tunda ya sake min ke waii waii waiii..!” Takaicin maganarsa yasata fashewa da kuka shi Kan ko ajikinshi ci gaba yayi da buga mata wuta Yana ratsa lungu da sako na jikinta “ Hahhhh Nagode matata” sosai yake cinye jikinta tare da suburbud'a Mata albarka minti talatin Yana Abu d'aya gabad'aya jikinta ya gaji kallonta yayi ganin yanda ta gama firgicewa Mirganawa yayi tare da kwanciya ya d'agata cak ya d'aura samansa kifa kanta tayi saman ƙirjinshi tana sauke ajiyan Zuciya Gyarata yayi tare da seta Banananshi tsakiyarta Ƙara ta saka tana ƙoƙarin zamewa matseta yayi sosai tare da rike K'ugunta Yana juya Hannayenshi “Shiiiii dad'iiiiii Ohhhhhhh Wayyoooooo zaki cinye ni Wayyo Allah...” a Hankali yake zungura mata Miƙaƙƙiyar Jijiyarshi Wanda take jinshi sosai sai cije Baki take , i'ta Kan yau taga aya taji maza da ƙyar ta samu ya barta Bayan ya juye Mata ruwan dad'in shi, rumgumeta yayi yana shafa gashin kanta kwanciya tayi sosai a jikinshi tana mishi Ƙananun kuka domin tsakani da Allah ba karamin gajiyar da i'ta yayi ba, “Sweetheart” Shuru ta masa taki ta kulashi ganin haka yasashi make d'uwawunta “Allah zan Kara domin ban ƙoshi ba” Jin haka yasa ta yin Magana da sauri “dan Allah kayi Hakuri wallahi Cinyoyina da bayana ciwo suke min” ta fad'a tare da Kai masa dukan wasa a ƙirjinshi d'ago fiskanta yayi tare da had'e bakinsu kwacewa tayi tare da fad'in “Dan Allah Wai baka gajiya ne?” miƙewa yayi da sauri ta rufe idanunta “taya zan gaji da zangad'ed'iyar mace i'rin ki, mace me dad'in sha'ani Ai bud'e idonki da kyau ki kalli mijinki ko kwana zanyi Ina ci ba gajiya zanyi ba" karamin dariya tayi tana rufe jikinta da zanin Gado “au ga mahaukaci ko lna Magana kina dariya”


“Humm to me zance nide dan Allah kayi ka tafi goma fa ta wuce”


Janye zanin Gadon yayi Yana kashe Mata i'do cikin marerece yace “to ai ban ƙoshi ba hajiyata in kina so in tafi sai kin bani kari”


“Allah ya shirya bakin ka" gira ya d'aga Mata tare da ziro harshenshi waje yana lasan bakinshi “Wai baka Jin kunyata ne?”


“Bari ki gani” hawa Gadon yayi tare da fadawa jikinta “wayyo Zaka kashe ni” chakulkuli ya Shiga mata ba shiri ta Soma dariya shima dariyan yakeyi da ƙyar ta tureshi a jikinta Hannunta ya kama “ Zo muyi wanka” ba musu ta bishi domin in ta mishi gardama ba barinta zaiyi ba, Koda aka Shiga wankan ma 'bigewa yayi da romancing d'inta haka yayi ta laguda Nonuwanta tare da matse mazaunanta da kyar dai ya kyaleta sukayi wanka Shiryawa yayi i'ta Kan kwanciyarta tayi domin ba ƙaramin gajiya tayi ba, sunbatar bakinta yayi kafin ya bar gidan Ummi Kan sun dad'e dayin barci domin Koda Hanisa taji Shuru Shuru Bai fito ba Kallon Ummi tayi ta fashe da dariya girgiza Kai Ummi tayi kafin tace. “To Allah ya shirya” Hanisa tace. “Uhmm da alama yau Sir zai angwance a gidan ummi.." gimtse sauran maganar tayi ganin yanda Ummi tayi kicin-kicin da fuska “ke Ina raba ki da bin ƙoƙof wallahi Allah shiryaki"


“Ameen Ummin mu” Jiddah Kan barcin wahalane ya d'auke ta, washe gari da Wuri suka d'auki hanya tana Lura da Kallon da suke Mata suna dariya ƙasa ƙasa, Bata kulasu ba a haka har suka i'sa dake ta maiduguri suka bi , sun samu tarba me kyau kwana biyu Sannan Fu fadila suka koma cikin kwanakin Basu had'u dashi ba sabida Bai zaman gidan hakama Nuwairah a rana na uku ne tana aiki a kitchen Nuwairah ta shigo “Barka da fitowa An tashi lafiya?” Kallon sama da ƙasa ta mata kafin taja tsaki batare da ta amsa gaisuwar ba shareta Jiddah tayi tare da maida Hankali Kan girkin da takeyi “Kaska kawai sai da Kika mannewa mijina Gida Gidanane domin ni Ƙanwar shice Jinin dake yawo a jikina shine yake yawo a jikinshi bazaki tab'a farin jini a cikin wannan familyn ba, bazamu soki ba, kuma da kafarki zaki bar min miji domin don ni d'aya akayi shi, Nabil Nawa ne” Murmushi Jiddah tayi Haka tayi ta fad'e fad'enta ƙala batace Mata ba domin bata da lokacinta i'ta bazata biyewa Karaman yarinya ta zubda ajinta ba, da taga dai taki kulata haka ta d'auki abinda zata d'auka ta fita..




Maman Faruq
12/26/23, 9:03 AM - UMMI JB: ♡SIRRIN ƊAUKAKA..!♡*


® AYSHA JB


FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION
_Barkan ku de masoyan JB! Nagode da jumurin jira, daku nake masoyan ƙwarai!🥰 Jama'ar Wattpad , kullum tambayar su Aunty JB yaushe zaki ci gaba da Sirrin ɗaukaka? gashi Allah ya nufa daman komai se da Nufin Ubangiji MUCH LOVE my Guys😍😘_
*Karku manta Free Book ne.29*
Duk da Nuwairah ta girme mata amma ba wani girma bane, bata jin zata ɗauki Nonsense daga gareta. tana kammala abinda take ta nufi ɗakinta wanka tayi tare dayin kyakkyawan Kwalliya duk da Hoda kawai ta shafa se kwalli da ɗan man baki me maiƙo amma tayi kyau sosai riga da siket na yadin material me tsantsi ta saka wanda ya zauna sosai tamkar wanda aka ɗinkashi jikinta, Ɗaurin ɗankwalin ma gwanin burgewa ga kitsonta daya sauka bisa wiyanta zama tayi tana tunanin yanayin Aikin Sir Nabil wanda ya ɗauke masa hankali daga gareta duk da irin zumuɗinsa nason kasancewa tare da ita. tana cikin latsa wayarta taji sallamanshi ajiye wayar tayi tare da miƙewa ta nufoshi fiskanta ɗauke da sihirtaccen Murmushi na farin cikin ganinshi wanda tsawon kwanaki tun zuwansu bata sashi a idanunta ba saboda Aiki daya cakuɗe masa. tana zuwa bata ɓata lokaci ba gurin masa kyakkyawan runguma ajiye jakar dake hannunshi yay tare da harɗe hannuwanshi a bayanta yana ɗan bugawa a hankali “You're Welcome Habibi nayi kewarka tsawon kwanaki biyar kenan batare da nayi tozali da kyakkyawan fuskan Mijina ba” ɗagota yayi fuskanshi shimfiɗe da ƙyataceccen murmushi sede kafin yayi magana ta janye jikinta da sauri daga gareshi sakamakon kamshin turaren mata na GUCCI BLOOM da taji a jikinsa wanda tasan ba nashi bane, kuma bata taɓa jin Nuwairah da irinsa ba, turaren mata ne me mugun tsada, kallon gaban riganshi tayi tare da kurawa gurin ido idan ba gizo idanuwanta ke mata ba kaman janbaki take gani a gaban rigan mijinta, take taji hawaye na shirin zubo mata baya taja tana shirin barin gurin da sauri ya kamo Hannuwanta yana faɗin. “Kada zuciyarki ta raya miki abinda ba shine ba. ki kyautatawa mijinki zato, bazan taɓa Aikata wani abu na alfasha ba..” cikin tsawa muryanta na rawa ga hawaye dake Zariya bisa fuskanta ta dakatar dashi “Dakata karka yaudareni da waɗannan kalaman naka Kakalli gaban rigan ka? kakalli yanda ya yamutse har Janbaki Haba Nabil mai yasa!?”
“A'a Jiddah babu komai ban aikata komai ba...” da sauri ta tari Numfashi sa gurin faɗin Gucci Bloom turarene na Mata, Matan ma wai yar wane da wance ina ka samo shi? A iya tunanina ban taɓa jinka da irin wannan turaren ba, hatta Nuwairah bata amfani da irinsa ina ka samo shi?” Cike da rikicewan murya ya fara kame kame ya rasa ma abin faɗa can de ya daure yana faɗin. “Dama tsantsi ne ya kwashi wata ɗalibata shine fa muka ci karo dake ni Ina shirin fitowa daga office ne ita kuma zata kawo min takardu shine fa kika ga haka ta faru..” juyowa tayi tare da sauke gauron numfashi a hankali tace “Alhamdulillah Amma wallahi zuciyata har ta taɓu na fara shiga wani yanayi na tunanin wani irin miji Allah ya bani Kayi hakuri na rashin fahimtar ka da nayi” ta faɗa tare da riƙe hannuwanshi kanta na ƙasa, ɓoyayyen Ajiyan Zuciya ya sauke tare da faɗin. “Allah Nagode maka” cikin zuciyarshi a zahiri kuwa jawota yayi tare da rumgumeta shuru sukayi na wasu daƙiƙu kafin ta zame jikinta tare da janshi zuwa Bedroom ta yashi cire kayan tayi ya saura daga shi se singlet da boxes towel ta saka mishi a wiya tare da kawar da kanta gefe tana kallon kofan toilet Murmushi yayi tare da matsowa yana ƙare mata kallo dan se yanzun ya lura da kwalliyan nata “Uhm ƴar matata irin wannan gayu haka? Gaskiya kinyi kyau shine ba'a barni naga kwalliyan da aka min ba aka shiga caza min kai, lallai kina da kishi ko da yake yanzun nasake tabbatar da ana Sona” rufe fuskanta tayi tana dariya shima dariyan yayi tare da zuge Zip ɗin riganta Da sauri tace “Please Yaya Nah kaje kayi wanka kar Abincin yayi sanyi” lumshe ido yayi tare da kai kanshi wiyanta yayi mata kyakkyawan kiss runtsa idanunta tayi sosai tana sauke numfashi seda taji alamar rufe ƙofan toilet ɗin kafin ta buɗe ido tana jan Numfashi domin ƙwarai ta fara jin yanayi nason kasancewa tare da mijin nata. Komawa tayi ta shirya mishi abinci ta zauna zaman

Please Login or Register in order to submit comment