Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

to yanzun yaushe zamu fita mu zaga gari ya kamata mu ɗan fita ka nuna min yanayin garin naku..” Zama yayi bakin Bed ɗin Yana sauke numfashi kafin yace “Shi kenan zan ware lokacin da zamu fita..” cike da shagwaɓa tace “Yanzun Lover har sai an ware mana lokaci Please yau fa?” ta faɗa haka tare da faɗawa jikinshi lumshe ido yayi yana jin yanda take shafa Ƙirjinshi “Kaji dan Allah yau mu fita ko da yamma ne” gyaɗa mata kai yayi tare da kai kanshi waiyanta yana sauke Numfashi riƙe shi tayi sosai tana nishi jin yanda yake bi da i'ta Bakinta taki Kunninshi tare da faɗin “Lover me zai hana muyi Auren mu kawai..” dakatar da i'ta yayi ta hanyar haɗe bakinsu nan suka faɗa duniyar Masha'arsu bayan komai ya lafa ne tana kwance cikin jikinsa ya kalleta tare da faɗin “Zan je gida Amma karki kira ni, idan na shirya zanzo na ɗauke ki” gyaɗa mishi kai tayi tare da maƙaleshi haka ya ɗauketa suka shiga toilet kallonshi ta sakeyi tare da lashe bakinta domin bata ji yanda take so ba, Yana cikin wanka yaji ta kai mishi rumguma tana goge mishi Nashanunta shuru yayi tare da juyo da i'ta yana faɗin “Menene kuma? Kinsan bana so ina daɗewa a waje ko?” ɗan Murmushi tayi tare da faɗin “Ba wani jimawa zamuyi ba..” daga haka takai hannunta kan Banananshi tana shafa kan “Hmmm” kawai yace tare da rufe idanunshi a hankali take shafawa tare da kai bakinta tana lasan ƴan tagwayensa “Kai!! Aaliyah kin i'ya birkita mutum Hahhhhh!” A hankali ta shiga kashe banananshi sannan ta tura cikin bakinta tana Up and down da kanta numfashi da nishi kawai yake tare da Riƙo kanta sosai yana sake tura mata , yana Son Yanayin da take Sucking ɗinsa domin sosai take zuƙoshi tare da shanyewa ɗagota yayi ya shiga kissing ɗinta kafin ta juya mishi Mazaunanta tare da turo su bayan ta riƙe bango ware ƙafafunta tayi sosai ta yanda zai shiga jikinta hannuwanshi nakan Nashanunta yayinda ya fara Goga mata Bananan shi kofar Gindinta “Ohhh so sweet lover...Hahhhhh fuc*k Ashhhh!” a hankali yake cigaba da goga mata se yayi kaman zai shiga se kuma ya zare wani irin ƙara ta saka lokacin da ya soka mata Bananan shi da ƙarfi “Oh my God! Kaji lafiyayyen kaya Buga min shi sosai washhhh soka min sosai Ahahhh Wayyo dad'i na. Zumana kaci please” Sosai ya fara bata wuta yayinda yake cigaba da matse nonuwanta sosai take turo mishi mala-malan ɗuwawunta matse Ɗuwawunta yayi da hannu ɗaya yana nishi da karfi wani irin lafiyayyen Ci yake mata gashi bakinta yaƙi zama shuru kalamai masu sake ɗaga hankali take mishi nan yaci gaba da Zirara mata Burarshi yana matse Ɗuwawunta tare da Nonuwanta juyowa tayi tare da manna bayanta da bango ƙafafunta gabaɗya na bayanshi wani irin Sex yakeyi da i'ta suna ihu domin duk yanda yake son yin shuru taƙi barinshi duk inda tasan zai sake kunnashi sai ta taɓa in na tsotsewa ne haka zata tsotse a haka suka ɗauki lokaci masu tsayi suna Abu ɗaya dake itama fitinanniya ce irinshi haka suka dinga cin junansu suna ihun dad'i sai da yaji ya gamsu ita ma ta gamsu kafin ya Ƙyaleta sukayi wanka suka fito a gurguje ya mayar da kayanshi tare da ɗaukar makullin motar shi ya nufi gida, Direct ɗakin jiddah ya nufa ganinshi a yanayi na gajiya yasa ta karɓi jakar shi taimaka mishi tayi ya cire kayan jikinshi yana sauke Ajiyan zuciya fita tayi ta kawo mishi ruwa haɗe da abinci ruwan kawai yasha tare da kwanciya yana mayar da numfashi tana zaune gefenshi har barci yayi Nasaran ɗaukan shi wayarshi ne yayi ƙara alaman shigowan saƙo batare da ta kalli in da wayar yake ba ta fita a ɗakin, Se la'asar ya farka toilet ya shiga ya sake wanka haɗe da alwala yana idar da Sallah ta shigo ɗakin tana kallonshi da Murmushi “Habibi yau kan naga alaman gajiya tattare da kai sosai” hannunshi ya miƙa mata ba musu ta ƙaraso jikinsa kwantar da kanta tayi a ƙirjinshi tana sauke Ajiyan zuciya “Wallahi Jiddatuh aiki nayi sosai shiyasa ki ka ga yau ko Abinci ban nima ba na kwanta , Amma yanzun kan Alhamdulilah ki shirya mana Abinci saboda zan fita” Kallonshi tayi tare da faɗin “Ai na ɗauka yau ɗin zamuje anguwa tun last week kace mu shirya zamuje Shopping Amma saboda yanayin aikin naka nace mu bari yau gashi Aunty Nuwairah Ina ga ta gama shiri” Shuru yau domin ya manta da yace musu su shirya yau zasu je Anguwa “Ina ga kawai kuje next time sai na kaiku Ina da abinda zanyi ne cikin ujila”
“okay ba damuwa bari na sanar mata wayarka fa tun ɗazun naji tana ta ringing” ta faɗa haka tana shirin fita “da sauri yace Amma de baki ɗauka ba ko? Dan inaga daga gurin aiki ake kira” Girgiza mishi kai tayi alamar a'a sannan ta fita Ajiyan zuciya ya sauke tare da ɗaukar wayar Kira ne ya ƙara shigowa yana ɗauka yace “Haba Aaliyah nafa ce in na fito zanzo meyasa kike so lallai sai na Samu matsala da Mata nane? Dan Allah ki daina kirana zan kira...” Cikin sanyin murya Aaliyah ta katse shi “Sorry Lover na damu ne sosai ina so jin daddaɗar muryanka ne musamman in na tuna yanda kake nutsewa kana nishi tare da kiran sunana duk se inji na jiƙe ina Ƙewar ka sosai duk da bamu daɗe da rabuwa ba, Dan Allah ka shirya ka fito kai nake jira dan na gama shiryawa Ga daddaɗan girki na haɗa maka base ka ɓata lokaci gurin cin Abinci ba ina jiran ka masoyiiii” da wani irin yanayi ta ƙarasa maganar tare da sakin Nishi Cire wayar yayi daga kunnin shi da sauri ganin jiddah na ƙarasowa da Abinci Miƙewa yayi ya nufi gurin kayanshi cike da mamaki ta kalle shi tana faɗin “Habibi Abincin fa?” cikin hanzari yace “Ki ajiye anjima idan na dawo zanci..” dakatar dashi tayi da faɗin “Anjima kuma?”
Fita yayi batare da yace mata komai ba, a waje ya haɗu da Nuwairah kallonshi tayi tana Faɗin “Ya maganar fitan da zamuyi?” “next time zamu fita banda yau dan ina da uziri Amma ki ɗauki Jiddah kuje Shopping ɗin kawai” Dakatawa tayi tana kallonshi cike da mamaki “Ni tunda bazaka kaimu ba Ina ga ta tafi kawai zanje wani guri ne in yaso se mu haɗu da Ita a can” part ɗin jiddah ta shigo ta tarda da Ita a zaune tasa Abinci a gaba tare da rafka tagumi Gbdy ta rasa Menene abunda Nabil yake Nufi da i'ta sam bashi da cikakken nutsuwa bare ita ta samu lokacinsa Yaushe rabon da ya zauna Yaci Abinci cikin su? in ta takurashi sede yaci kaɗan daga tsaye ya fita Ajiyan zuciya ta sauke jin Nuwairah na mata magana “Menene haka? Kinsa abinci a gaba kina tunani tun ɗazun fa na shigo nake miki magana” Jiddah tace “I'm sorry lissafin wani abu nake yanzun ya ake ciki na maganar fitar Namu?” Nuwairah tace “Ina ga ki shirya se mu haɗu a can ɗin , dan yanzun akwai inda zan biya duk yanda ake ciki de Zamuyi magana ta waya” daga haka ta fita Miƙewa nayi na mayar da Abincin kitchen sannan na shirya ɗaya daga cikin motocinshi na ɗauka.
Tana jin dirin motarshi ta fito da sauri ta tarbeshi rumgumoshi tayi tana mishi Barka da zuwa kallon shigan jikinta yayi yana faɗin “ki daina fitowa da irin wannan shigan bana so Ana kallon ki Okay?” gyaɗa mishi kai tayi tana sake manne mishi kamar wacce zata koma Cikin jikinshi, koda ta kawo mishi abinci ma a baki ta dinga bashi tana janshi da hira, a haka har suka gama hannunsu cikin na juna suka fito, Sosai suka zaga gari ya kaita gurin shatawa da dama daga ƙarshe shopping mall suka nufa in da ta shiga siyayya tana ɗiban Ƙananun kaya da sauran Abubuwa, Fitowa mukayi nida Nuwairah bayan mun gama Motar na nuna mata ina faɗin “Motar Sir Nabil nake gani to meyakawo shi Shopping?” Girgiza kai Nuwairah tayi tana faɗin “Anya kuwa? Bana tunanin shine kinga ki shiga Mota mu tafi yamma tayi Ba Motar shi bace” haka muka nufo gida zuciyata cike da tunani Fadilah ce ta sanar min da zuwanta aikuwa cike da murna na shiga kitchen domin na girka mata Abinci wayar Nabil na kira ina Son sanar dashi Amma har kawo yanzun bai ɗauki kiran ba, Shi kuwa yana can sai dare ya dawo da Aaliya gida da ƙyar ta ƙyaleahi ya nufo gida, yana shigowa ya iske su a falo “Lallai Manyan baƙi garemu haka, Barka da zuwa Mutanen Nigeria” Ɗauke kai Jiddah tayi daga kallonshi tana murmushin yaƙe, Gaisawa sukayi sosai da Fadilah kafin ya Nufi ɗakin sa, Kallon Jiddah Fadilah tayi tana faɗin “Ya naga kina gyara zama bayan ga Mijinki ya dawo ko irin ɗan oyoyo ɗin nan babu? Meye haka Jiddah meke faruwa ne kan? Duk kin sukurkuce kin rame duk jiki a sanyaya what is going on?” ɗan tsaki nayi tare da faɗi “Bazaki gane bane Fadilah..” dakatar da Ita Fadila tayi ta hanyar faɗin “Taya kuwa zan gane, bayan na gani da ido na? Miji ya dawo babu wani tarban Arziki wallahi i'rin haka ne kuke sakema matan banza mazajenku kije ki dawo Serious Issue ne ya kawo ni zamuyi magana akan wani Abu” Miƙewa nayi tare da shirya mishi abinci na nufi ɗakin shi, yana cikin latsa waya yaji motsinta ajiye wayar yayi tare da Miƙewa ya karɓi tiren abincin “Barka da dawowa” daga haka bata sake cewa komai ba, Abincin ta zuba mishi tare da tura mishi gabanshi kallonta yayi ganin yanda fuskanta yake ba wal-wala tsakuran abincin yayi tare da ajiyewa kallon abincin tayi ganin bai wani ciba, Ƙwafa kawai tayi tare da haɗa kayan ta fito daga ɗakin...


_in de iya Like da Thanks zaku dinga min comments wlh kusan tsaf zan katse labarin ina da ayyuka da yawa Amma a haka nake daurewa tare da Kashe wasu aikin nake Typing Comments kawai ya gagareku? Free Novel ne fa, Haba!! Muddin za'a ci gaba da haka zan ajiye labarin ina da sabgogi da yawa_


Maman Faruq
12/26/23, 9:03 AM - UMMI JB: ♡SIRRIN ƊAUKAKA..!♡*


®AYSHA JB


FARIN JINI WRITER'S ASSOCIATION


32Shirin kwanciya tayi tare da hayewa Gadon ta zauna kusa da Fadila “Yau ba ke bace da duty? Naga nan kike Shirin kwana mijin naki fa?” “Kinga Besty raba ni da maganar Nabil lamarinsa ya ishe ni wannan ba Sir Nabil ɗin da kika sani bane, an sauya min Nabil” cike da karyewan Murya ta ƙarasa maganan “What are you saying? Dan Allah Jiddah kimin bayani kin fa san wannan ba zuwan kaina bane Ummi ce tace nazo na duba yanayin zamanku da kuma yanda kike” Cikin sauri jiddah tace inaga tare zamu koma Nigeria domin na gaji da Auren shi kenan ni bazan ji dad'i ba? Tunda na taso rayuwata cikin garari take Wannan Auren ma da nake tunanin zan samu farin ciki ashe ba haka bane, Gwara Nigeria ina ganin Ƴan uwana har nayi share Damuwata dasu nan fa? Bani da kowa daga ni sai ni, bani da wanda zai rarrasheni bare magana me daɗi Yanayin zaman babu daɗi mijina bashi da lokaci na akwai komai na rayuwa Amma bansan wani soyayya da tattali irin na mata da miji ba.. Fadilah bansan ya zan miki bayanin komai ba”
“i't okay I understand Everything now, Amma karki manta akwai Allah kuma Jiddah ke me addini ce da yawan ibada kada ki manta da cewan dukkan tsanani yana tare da sauƙi ki yaiwata ibada sadaka, istigfari hailala salatin Annabi inhar kina wa’innan abubuwan komai zai-zo da sauƙi amma ga dukkan alamu bakya yinsu gaskiya bazan ɓoye miki ba , wannan yanayin dana sameki ciki bai min daɗi ba sam Ga de kishiyarki nan Hankalinta kwance bata da wata matsala..” Jiddah tace “ita fa Nuwairah inde zaki bita a yanda take daman haka ne, macece me Son a girmamata Bata da wata aiki face tayi wanka ta zari makulli kullum tana yawo gidan yayyunta Sune yawo da ƙawaye yau aje Biki nan gobe can, shiyasa bazaki sameta da wata damuwa ba, domin ko ya Hanata fita tofa seta fitan, damuwarta ɗaya wanda nima shine tawa damuwar i'tace de maganar Haihuwa..” Ajiyan zuciya Fadilah ta sauke sannan tace “Mu aje wannan batun a gefe ya zamantakewar ku da mijinki? Dan ke naga ba kwalliya kike wanda zai ɗau hankalinsa ba, bakya wani abu wanda zai ja hankalinsa gareki” “Kwalliya? Hamm Ina ƙoƙarin hakan amma wani abunda baki sani ba shine har nayi kwalliyan na zauna jiransa Har barci ya ɗaukeni Nabil baya dawowa gida in ya dawo yaga nayi barci sede yayi ɗakin shi shiyasa duk na watsar da komai na zuba mishi i'do kawai”
“Kika zuba mishi ido? Anya Lafiya kalau kike kuwa? kina nufin idan bai nime ki ba, ke bakya nimansa wacce irin magana kike haka Jiddah? anya bazan miki rijistan matan ƙwarai kije ki dinga kallon abubuwan da zai dawo miki da sha'awarki ba? To ki nutsu kiji da kyau, in zaki canza tsari gwara tun wuri ki canza ga kaya Ummi ta bani ina kawo miki nima kuma na tawo miki da tawa gudumawar” jakar kayan data tawo Mata dashi ta buɗe nan ta dinga fitowa da wasu sheɗanun kaya kallon ta Jiddah tayi tare da faɗin “ Tabɗijam! Lallai sannu da ƙoƙari kin kyauta zanyi Ƙoƙarin gurin Amfani dasu” Ɗaukar wayan Jiddah Fadilah tayi tana danne danne tana Gamawa ta tura mata wayar “Ke meye wannan? Tabɗi Ina ni Ina kallon wannan Abubuwan?” Dariya Fadilah tayi tana faɗin “Kinga banson shirme kayan arziki na tura miki ki kalla da kyau dan ki ɗauki styles kala daban-daban Shi namiji yafi so kullum a dinga canza mishi salo dan Allah ki koyi irin Kalaman nan masu ɗaga hankali wanda koda yana jikinki ne ki riƙe shi sosai kina Faɗa mishi irin Romatics and Sexy words ɗin nan wallahi zaki seta shi, shi da kanshi zai dinga zumuɗin ya dawo gareki domin yasan za'a tarbeshi da zafafan abubuwa ke yanzun fa kai ya waye seda ƴan kalle-kalle da karance karance saboda ka sake samun ilimin mallakar zuciyar Miji..” Shuru nayi ina kallonta domin ni duk irin Abubuwan nan basu dameni ba, ko Novels ban karantawa Halimatu ce me ƙoƙarin karatu Ajiyan zuciya na sauke kafin nace Mata “Besty ina kika samo irin waƴannan Videos ɗin ni wallahi har kunya ta kamani bana jin zan iya kallonsu..” kwanciya Fadilah tayi tare da faɗin “Kina nan zaune kin mayar da kanki wata iri mu muna can Cikin Matan Ƙwarai, wani group ɗin JB ne na matan Aure, da sabbin Aure ana shagali sosai zaki haɗu da mata masu mutumci da zumunci bawai i'ya Nan aka tsaya ba, in kina da wata damuwa ma zaki iya fitowa ki nimi shawara, in magunguna kike so duk za'a miki bayanin yanda zaki haɗa Abinki a sauƙaƙe Kinga Besty bacci nake ji gobe zamuci gaba”
“Ai tashi zakiyi baki faɗa min Ya yaro na yake ba, yana cikin ƙoshin lafiya? Ya girmansa yake?” tashi zaune Fadilah tayi tana faɗin “Aakif yana nan ƙalau kema kin san dole ya girma dan ana tafiya shekara bakwai kenan yaron ki kamarki Hasken ne Na uban, Hatta da natsuwar da ilimin duk ke ya ɗauko gashi da Mugun haƙuri sede miskiline dan bai cika magana ba, in kinji muryanshi na tashi to shida Jumana ne ko Appan shi, yana da ƙoƙari sosai a karatu sede shima yana da ƙawazuci, dan Ako da yaushe yana tare da hotonki wanda Ummi ta bashi, Zaman gidan de kamar yanda kika sani babu abinda ya sauya An aurar da Sabilah da Sa'irah sede ko wata ba'a rufe ba kowacce mijinta ya korota saboda rashin iya magana girki ma babu wanda ya i'ya cikin su, komai basu iya ba, suna Son zaman Aure amma basu da ilimin zamantakewa don uwarsu Bata basu wannan tarbiyan ba, yanzun de suna Zaria gidan Iyanmu dan can Arab ya kaisu anan suke koyon Abubuwa tare da temakon Ummi...”
“Kinata Maganganun da ban tambaye ki ba, Naji yaran Zainab sunyi Aure amma banji kince Yayarsu Jumana tayi Aure ba..” Fadilah tace “Lamarin Jumana sai Addu'a fa, domin Ina ga Zainab bata Ƙyale Ƴar Nafisa haka ba, Kama-kama Za'a fito ayi maganar Aure bayan kwana biyu sede kiji shuru anyi haka so uku, yanzun de Anata addu'a ne domin A yanda nake jin labari gurin Halimatu hadda turen Aljanu cikin lamarin” jinjina lamarin nayi ina tunanin Halayya irin na Zainaba “ikon Allah i'ta de Zainab bazata tuba ba? Allah ya kyauta ai banda wannan labarin domin yanzun bani da Number Nafisa Amma insha Allahu nima zan tayasu da Addu'a, Allah ya shiga cikin lamarin, i'ta kuma Zainab in tana da rabon shiriya Ubangiji ya shiryar da i'ta..”
Fadilah tace “Lallai Besty kina da zuciyar musulunci duk abinda Zainab ta miki baki riƙe ta ba, kina nan kina mata Addu'ar shiriya? Tabɗi Sannu” Murmushi kawai nayi tare da faɗin “To meye duniyan Besty? Wallahi duk wasu abubuwan da Zainab tamin ban riƙe ta ba, Ga ishara ta fara gani tunda zaman gidan miji ya gagari ƴaƴanta” haka muka raba dare muna hira kafin muka kwanta, kwana uku Fadilah tayi kafin ta koma naji daɗin zuwanta domin ta bani shawarwari sosai da kuma yanda zan gyara tsakani na da Mijina. Ina gama ayyuka na nayi wanka bayan na shirya na nufi ɗakinsa acan na zauna zaman jiransa dan yanzun da zaran ya dawo baya kallon kofar kowa se nashi ina kwance ya ture kofar tare da sallama Miƙewa nayi ina taku cikin nutsuwa Da jan hankali har na ƙarasa gareshi karɓan jakarshi nayi tare da kamo hannunshi muka ƙarasa bakin Bed shide kallona kawai yake ya rasa bakin magana zaunar dashi nayi kafin na cire mishi safan dake ƙafarshi temaka mishi nayi ya cire kayanshi A hankali na mike na kawo mishi ruwa me sanyi ban bashi ba seda na zauna dab dashi kafin nakai kofin bakinsa lumshe ido yayi tare da buɗewa yana cigaba da kallonta ajiye kofin nayi sannan na sakar masa kyakkyawan murmushi ina faɗin “Barka da zuwa Habibi” kwantar da kaina nayi bisa kafaɗarshi ina sauke numfashi Sake lumshe ido yayi tare da faɗin “Kinyi Matuƙar kyau Jiddah..” sake narkewa nayi sosai tare da faɗin “Allah ko Habibi Nah?” shafo fuskana yayi yana Murmushi daga haka yaja Hannuna har toilet seda na hada mishi ruwan wanka sannan na fito kayan shan iska na fito mishi dashi tare da kashe wayarshi dan na lura wayar na shiga lokacina Nayi matuƙar ƙoƙarin gurin ɗauke masa Hankali duk yanda yaso ya ɗauki wayar hanashi nayi sosai na koma masa kaman ƙaraman yarinya ina bin jikinshi tare da Zuba mishi shirmen labarai wanda sukayi nasaran ɗauke masa Hankali yau kan tunda ya dawo ban barshi ya fita ba, muna tare ƙarshe ma a gida yayi sallar isha'i Ina sane da niman wayarshi da yake lokacin da mukazo kwanciya dariya kawai nayi tare da Rumgumeshi daga nan salo ya canza. Bansan nayi mugun kewar mijina ba se yau, tsawon lokaci na riƙe shi ina mishi ƙananun kuka da sambatun abinda shi kuma yasashi daɗewa kenan yana juyani jin yanda nake mishi sambatu Ina Murza Nippls ɗinsa, Ina Son Nabil sSo me zafi saboda yasan yanda zai tafiyar dani har inji na gamsu, sabon halayyar daya zo dashi ne kawai matsalata Bayan haka Ta ko'ina Nabil Namiji ne, bazan iya muku bayanin daɗin dana ji ba, nasan de yanayin na Musamman ne cikin jikin juna mukayi barci, da asuba shi ya tashe ni dan har naso makara Sallah Lokacin daya shirya har gurin Motar shi na rakoshi Ina mishi addu'a “Allah ya tsare min kai Ubangiji ya baka halal ɗinka Allah ya rabaka da duk wani abinda ba Alkhairi bane, Ubangiji ya baka Alkhairinsa Allah ya kauda idanun sauran mata daga kallon kyakkyawan fuskar Mijina” jawota yayi yana Murmushin jin daɗi “Ameen Matata” cike da wani irin jin daɗi yake tuƙin mota har ya isa inda baƙonsa yake jiransa a wani ƙyataccen gurin shakawa ya tsaya zama yayi yana dube dube, Ta gefenshi yaji anyi tafi ɗan waigowa yayi take idanunshi ya faɗa cikin nashi “Kana mamakin gani na ko?” ɗauke kansa yayi tare da duba agogon dake hannunsa “Ina jinka dan lna da abubuwan yi” zama Arab yayi tare da faɗin “Da fari ka fara duba wayarka kafin muyi wata magana” ɗaukar wayanshi yayi take yaga Alert na Miliyan gomsha sha biyar “what! Wanan kuɗin na menene?” cike da mamaki Nabil yake kallonsa “Karo na biyu kenan ina biyo ka ƙasarka, ina so wannan zuwan ta zama ta ƙarshe, Wannan kuɗin na baka ne dan ka sake min matata domin Jiddah...” dakatar dashi Nabil yayi cikin hanzari “idan baka manta ba, ka taɓa tuntuɓata akan hakan nace maka Bazan i'ya rabuwa da i'ta ba...”
“Amma kasan bazaka saketa ba meyasa ka Aure ta? kasan ni na temaka har iyayenka suka yarda ka Auri Ƴar Nigeria akan me bazaka sake ta ba? Nace maka shekara ɗaya kawai zaka zauna da i'ta wa'adin na cika ka dawo min da ita amma kayi shuru na nimeka ka share batun akan me!? Kasan de bata dace da mazinaci i'rinka me farka a waje ba ko? Kasan yanda Jiddah ta tsani zina me kake tunanin zata aikata muddin tasan wanda take Aure mazinaci ne...”
“Ya isa! Ya isa!!!!..” cikin tsannain ɓacin rai Nabil ya dakatar dashi.
Wani mugun kallo Arab ya watsa mishi yana cigaba da faɗin “Ƙaddara da rashin bincike yasa na rabu da mace mafi daraja a rayuwata, macen da har yanzun ban samu me irin hallinta ba, A Duk lokacin da namiji ya samu Mace ta gari, me tsarkakkiyar zuciya da ilimi addini tare da aiki da ilmi to yasamu rabin farin cikin rayuwa, saboda zata zamo masa tamkar mahaifiyarsa, za ta so farin cikin sa ako da yaushe, za ta kyautata masa da ƴan uwan sa, za ta dunga mishi addu'a za ta so sa dan ALLAH za ta kula da damuwar sa, yunwan cikin sa, kwanciyar hankalin sa , da yi masa nasiha da nuna masa ya guji Haram ya nemi halal duk wahalar sa, saboda tana son su tsira Duniya da lahira,
Ko da yayi yunƙurin kaucewa za ta yi masa Addu'a tare da nasiha cikin kwanciyar hankali da bisa Sunnah,
Ko da wani jarabta ya same su zata yi ƙoƙarin yi musu addu'a ba wai ta dunga jin haushin sa, tana sake fusata shi har yaje ya faɗa neman Haram ba, A'a Sede ta masa addua, nasiha, tare da rarrashi da tausasa harshe Hauwa'u Jiddah kenan kai kasan darajarta kuwa? Haƙurin ta, Kamun kanta da Son temakon Jama'a yasa a kullum Allah yake ɗaukaka darajarta Macece wacce kowani namiji zeyi fatan samunta matsayin uwar ƴaƴansa..”
“Dakata Malam! Da ka manta da daraja da haƙurinta ne ? Meyasa ka kasa riƙe ta? Naji da temakon ka na Aureta amma karka manta da gumina na Aureta babu sisinka domi kuɗin daka bani suna nan ban taɓa sisinka ba, Saki kuma bazan i'ya kasadan barinta ba, domin se yanzun ma na sake jin sonta da Ƙaunarta ya shigeni dan itace farin ciki na, macece me mugum haƙuri duk da bana kyauta mata amma bata min ƙorafi kullum ƙoƙarin kyautatamin da faranta raina take, Ina so ka sani yanzun na fara Zaman Aure da Jiddah Ƙasata ka shigo zan iya wulaƙanta ka, taa hanyar maka sharrin da zaisa ka ƙarasa rayuwarka a gidan yari, Ina mai sanar da kayi gaggawan barin Ƙasar Nan muddin ka bari Jiddah ta samu labarin ka shigo Chadi ranka ze ɓaci” wani shegen Murmushi Arab yayi tare da faɗin “Ina ga ka manta da wanda kake magana ko? Duk danginka babu me arzikin da zai ɗaureni zanyi Amfani da ƙarfin dukiya nasa ka sake

Please Login or Register in order to submit comment