Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[7/12, 9:43 PM] Oum Hairan: *JUHUD*




*(OUM HAIRAN)*



*(LOVE AND ROMANTIC STORY)*




*FP ONE*


*Tunatarwa*
Abubuwa kan faru da yawa mabambamta a zahiri makusantan juna a badini haqiqa qaddara abace dunqulalliya wacce hange da tunanin mai tunani baya iya hasaso abinda zata wanzar tana fadowa ne bakatatan cikin rayuwar mumini, abin buqatar kawai shine ka rungumeta a yanda tazo maka ka godewa Allah a duk halin da kake ciki.




*Tsokaci*
A magana ta gaskiya littafin JUHUD labari ne da yake dauke da bangarori na rayuwa banyi don wani ko wata ba duk wanda yaga labarin yayi kama da wani part na rayuwarsa to arashi ne kawai aka samu da fatan zaku fahimceni.



*Farkon Labari*
Dauke da tulun ruwan wata matashiyar bafulatana ce da qiyasin shekaru bazata wucce 16 years ba tafe take tana sassarfa da alamun ruwa ta debo kuma tana sauri ne domin kaishi masaukinsa, tafiya take a hankali cikin yanayin jigata har ta fice daga cikin garin ta shiga daji tana tafe tana sauri hankalinta yayi gaba zuciyarta tana ga abinda ta baro a gida.
Tafiya ce ta kilomita biyu daga cikin garin zuwa rugarsu tana tafe haki harta fara hango rugar tasu taja fasali ta qarasa ta aje tulun ruwan ta shiga bukkar da gyatumar tata take kwance tana kalkade jikinta tace “sannu Innatu ya jikin?" Bude ido matar dake kwance bisa gadon kara da aka dorawa katifar yayi tayi ta zubasu akan yar tata ta daga mata kai alamar jinjinawa. Zama tayi a qasa zama irin na raquma ta dauko kofin silver data zubo ruwa a ciki ta dago haqarqarin Innatu ta kafa mata kofin tasha a hankali saida ta kawar dakai sannan tayi hamdala tace.




“Yau na dade Burtsatsen dan yobe ya lalace ruwa yayi wahala a cikin gari saida naji gdan maigari sannan na samu ruwa tulun ma ban ciko ba" miqewa tayi ta dauki wata qaramar roba ta nufi inda garken shanunsu yake ta tsugunna a a qarqashin wata shanuwa ta kama hantsarta tana tatsa a nutse, can nesa da ita wani mutum ya nufota da sauri yana balbalin masifa cikin harshen Fullanci fadi yake “shanuwar ta ubanki ce Haro da zakizo kina tatsata dabarar gobe su Lantai su rasa me zasu fidda su sayar su samu na cefane...." Yana zuwa ya fincikota da qarfi ya hau bugunta da hannu da qafa ta miqe da gudu ta nufi bukkarsu tana kuka tana bashi hqr amma mutumin nan bai qyaleta ba har daka yabita yaci gaba da balbala masifa yana cewa “ko uwarki me abin kunyar nan Indo bata isa tayi iko da kayan Haro ba sai abinda mukaga dama muka barta tayi iko dashi bare ke"




Rakubewa tayi tana kuka me cin zuciya inda dattijuwar dake kwance bisa gadon cikin halin jinya take matsar hawaye wannan rayuwa da radadi take ba kanta take tausayawa ba face rayuwar wannan yarinya Juhud qara gangarowa hawayenta sukayi lkcn da Juhud ta dora kanta a qirjinta tace “Ayyah Innatu mine kikayiwa su Baffa Ribadu da Baffa Bangel da Matayensu ne da basu qaunar Halwar mu Innatu kowa yana walwala rayuwa cikin jin dadi da farin ciki a Rugar Wand'u amma bandamu Innatu miye aibinmu miye laifin da mukayi musu ne nikam zani na basu hqr su barni na rayu cikin walwala...."
Daqyar Innatu ta daga hannu ta dora bisa bakin Yartata cikin kuka tace “Aradun Allah ban shina ba Juhud tunda Baffanki ya amro ni na tarar da irin wannan rayuwa sukeyi Baffanki baitaba farin ciki a cikin Ahlinsa ba kullum cikin tuhumar kansa yake har yabar duniya nasani kinsan wasu abubuwa da suka hwaru har kawo lkcn da aka kashe baffanki kisan da har yanzu aka kasa gane waye yayishi....."
Tarine ya sarqeta ta rinqa yinsa tana dafe cikinta harda fitsari saboda azaba bayan ya lafa tace “bansan meye asalin matsalar ba nidai abu daya na sani shine Moddibo Wand'u kakanku shine ya hwara haihar da wagga matsala Juhud babu abinda baki sani ba babu abinda zan fada miki face ince kiyi hqr da yanayin da kika samu rayuwarki a ciki komai yayi farko yana da qarshe kuma komai girman gona zaa samu kunyar qarshe"





Ajiyar zuciya yarinyar ta sauke ta miqe tana karkade dakin tana gyarawa ta dibi scollar su ta zagaya bayan shingen dakinsu ta fara wankewa har yanzu idanunta hawaye yakeyi saboda ta bugu a gurin Baffa Ribadu, bataji tafiyar mutum ba sai inuwa ta gani a samanta ta dago a furgice tare da ja da baya da sauri tace “Hammah Manga...." Yanda ya kafeta da ido yana lasar lebe ne yasata saurin saita nutsuwarta ta rarumi kallabinta ta aza bisa kafadarta yayi murmushin qeta yace “Oye Aminatu kura kin girma komanki qara tumbatsa yakeyi yakamata fah ace na fara yimiki ban ruwa koda yake alama ta nuna wannan sheqin da kikeyi akwai wanda yake mulmuleki dama Hammah Audi yace ya taba ganinki a bayan kalgo keda dan dauda suna matse maki nono...."
A gigice ta dubeshi tare da zaro idanu tace “aradun Allah ba haka bane cewa sunkayi wai Nono na zaiyi dadi na aza nonon shanuwa sunka nuhi sunkace muje na basu na wazo wazo nabisu kawai suka falkemin riga suka kama shamin nono inajin zahi ina kuka ina kiran Baffana sai Allah ya kawo Hammah Audi shine ya kalbeni a hannunsu yasamin shakwararsa muka taho gida" zubanta idanu yayi tana maganar yana kallon bakinta zuciyarsa na qara kwadaituwa da wagga halitta dake gabansa da gani yasan zatayi ruwan gato kamar yanda yaji kanawa suna suffanta mace me ruwa.




Ji tayi yakai hannu ya riqo hannunta yaja wata ajiyar zuciya yace “uhmmm ai zakiyi bayani ne ki gama scollar kizo ki sameni a shinge Yawo zanje shanho idan kinqi kuma yau dake da gyatumarki babu wanda zaiyi baccin kwanciyar hankali" yana gama fadin haka ya juya ya nufi wata siririyar hanya inda yabarta da faduwar gaba a ranta tana maimata taje ta sameshi Shinge Yawo to mi zatayi mashi acan gurin da mutane basu cika biba sunce hanyar yan iskace sannan barayin shanu tanan suke shigowa, numfashi ta sauke tamai da hannunta cikin wankinta ko ita sa'ilin da aka kada shanun Baffanta bayan an kasheshi yanan taga gilmawarsu, shanya kayan data wanke tayi ta juya ta nufi shingensu ta bude ta shiga ta tsugunna tace “Innatu Hamma Manga yace inje in isheshi shingen Yawo nikam banson zuwa" numfashi Innatu ta sauke tace “nima banson zuwanki gareshi idan kinqi zuwa kuma ya fadiwa babayenku su ruhan miki kije amma ki kula da kanki Allah zai kiyasheki mugun ji da mugun gani"




A salube ta miqe ta sanya cinyayyen salifas dinta ta dauki sandarta ta nufi siririyar hanyar zuciyarta na cike da zullumi itakam Tana tsoron masifar Hammah Manga duk da cewa ita bai cikayi mata ba amma tasani baya saurarawa kowa Allah shisa ba wani laihi tayi masa ba, a da wannan tunanin ta fara hango hasken wutar yayi a can nesa da ita kadan ta tsaya tana nazarin gurin zuciyarta cike da tsoro Allah ya azawa Juhud masifar tsoro musamman na yanayin dare, ta kasa motsawa daga gurin sai rawar jiki takeyi tunaninta ya gama bata barayi ne tariga ta kawo kanta ance idan suka kama mace a daji tubeta sukeyi suyi cici da ita sannan su kasheta.
Hawaye ne ya zubo mata wannan shine gaba kura baya siyaki gashi tana tsoron idan ta juya irin cin mutuncin da Hammah Manga zai yiwa Innatu tana fama da kanta...... Bata gama wagga tunani ba taji an zungureta da sanda ta baya, warwas ta zube a qasa cikin wani yanayi na mugun tsoro tace “shikenan Hammah Manga kasani nazo gashi zan tahi inda Allah dada waye zashi rinqa kularmin da innatu....." Wata mahaukaciyar dariya ya qyalqyale da ita ya sunkuya a gabanta yakai hannu ya shafa tsakiyar qirjinta yaja fasali yace “waye ya fada maki mahara ne ai ba yau ce ranar zowarsu ba shiyasa nace kizo nan" sake kai hannunsa yayi tsakiyar qirjinta yace “shekarunki sunyi kadan ki tara wadannan kayan dadin meye yasa kika tarasu da wuri?" Cikin kalamansa babu daya gananne a gurinta sai binsa da takeyi da ido ya kamo hannunta ya miqar da ita yace “muje kigani tsarabar da nayo miki daga Jos harda Riyali na sawo maki na hannu nasan zaiyi miki kyau"
Zungi² ta rinqa binsa tafiya me tsayi har suka isa qofar wani daki ya daga karan gadon ya bude ya shiga yace “shigo" bata kawo komi ba ta antaya ciki yayi murmushi yau tarkonsa na shekaru ya kama masa zaki, bincike ya farayi kamar me neman wani abu yana yar waqarsa har ya cimma qofar kawai taga ya janyo karan gadon ya rufe qofar take wani tsoro ya dirar mata tace “Hamma...." Hannu ya doranta a baki yace “banson surutu sakarya dake kin dauka kawai donna kalleki na kiraki ai tunda akace kina rabawa yan gari nononki to nima sai kin bani nasha nikam ba iya nono ba har gato nikeson ci a yau yarinya......"




*THIS BOOK IS NOT FREE... REGULAR GROUP 300 VIP 600 VIA BANK ACCOUNT 0255526235 FAUZIYYA TASIU UMAR GTBANK OR CARD FOR THIS NUMBER 09013718241 ONLY WHATSAPP OR VTU ONLY FOR DIS 09031307566*




_*Oum Hairan*_
[7/12, 9:43 PM] Oum Hairan: *JUHUD*




*(OUM HAIRAN)*



*(LOVE AND ROMANTIC STORY)*




*FP TWO*



*SUBSCRIBE*
_DUNIYAR LITTAFAN HAUSA TV_

https://www.youtube.com/channel/UCcAjVQ74qod9_dL0e_AqkiQ


*TUNATARWA*
Tarihin ka zai zama cikakke ne daga randa ka mutu, Don haka kar ka rudu da kyawawan ayyukan ka, Mai rai baya amince wa gobensa, Don haka ka guji dagawa ko alfahari, kai dai kayi fatan samun kyakkyawan qarshe🤏🏻



*CIGABA*
Tuni jikin Juhud ya dauki rawa qirjinta yana bugawa da qarfi hawaye ya fara sitirya a kuncinta tace “Aradun Allah Hammah manga bantaba bawa waniba do Allah kada kaci mutuncina kagani fah Lariya ta gdan Baffa Inde da wani yaci mutuncinta da akayi amranta korota akayi...." Murmushi yayi ya matsota yace “toke waye zashici mutuncin naki ai dama nine zani amreki kuma nine na bare abuna...." Wani qunci Juhud takeji duk lkcn da aka hadata da Hammah Manga wai a matsayin zabin da Baffa Bangel yayi mata bayan sunfi kowa sanin halinsa bashida kamun kai gashi har cikin ruhinta shi take zargi da kashe mata Baffanta.......
Wata qara ta saki daidai lkcn daya matseta bisa jikin garun dakin yayi saurin dora hannunsa a bakinta ya toshe yakai dayan hannunsa bisa qirjinta yana laluben tudun madaidaitan nonuwanta na fulanin asali da basu cika girma ba saida daukar ido da sanyawa zuciya qawar kasancewa dasu, wani radadin zafi taji lkcn daya cafki matsotsin kasancewar ita a rayuwarta bata taba sanya bra ba balle ta kareta daga harin kwaf daya. Ture hannunsa ta farayi shikuma yana qara luguiguice mata nono jikinta sai tsuma yakeyi tanajin azaba irin wacce kowacce budurwa keji karon farko da aka damqi nononta.




Hannu ya sake sawa ya matse mata baki ya kama yar yaloluwar rigar fulanin dake jikinta ya daga nonuwan suka fito gabaki daya yaja wata ajiyar zuciya tare da sunkuyawa zaikai bakinsa tsoronta ya wanzar mata da wani qarfi ta angijeshi ya fada saman karan gadon kafin ya tashi ta hankade shingen qofar ta kwasa da gudun masifa tana kuka tana ihu inda ya rufota a mugun guje shima kayan aikinsa a miqe yana tanqwarasu, shegen gudune da yarinyar kamar filfilwa ya kasa cimmata gashi harta ishe gari yaja ya tsaya yana qwafa lallai Juhud tazo da raini tunda kuwa taqi bashi hadin kai ta maslaha tabbas zai banqareta a gaban uwarta ya sokanta tsuliya tunda dama Itama innatun ai abinda takeyi kenan inta dauka tallen nono ta shiga maraya.
Ganin ya daina hangen qurarta yasashi komawa jikin wata bishiya yana mayar da numfashi yana saita kansa kafin nutsuwarsa ta dawo ya koma dajin
Itakuwa tana isa gda ta fada Bukkar da Innatu take ciki ta zube jikin Innatu tana wani irin kuka me tafasa zuciya, sosai hankalin uwar tata ya tashi cikin muryarta da bata fita tace “meye kuma ya faru Juhudah" cikin kuka ta fara bata lbr girgiza kai kawai Innatu takeyi zuciyarta na zafi daidai lkcn Baffa Buba ya shigo da qwaryar nono a hannunsa ganinsu a wannan halin yasashi cewa.




"Assha Assha! Indo mine kuma ya faru?" Cikin kuka tayi masa bayanin komai shima hankalinsa ya tashi yace “lallai yaron nan yakai dan iska wato Bangel bazai rinqa tsawatar masa ba iskancin da yakeyi a birni shine yazo dashi rugarmu zai bata mana tsatso idan so yakeyi yayi mgn mana ayi amren tunda kunkai dukkanku....." Kallonsa tayi da sauri tace “aa Baffa Moddi harfa taba yakesha nikam Baffana yace koda wasa bashi yimin auren dole kahin Baffa ya shude yace ko Kado n kawo amramin shi yakayi gsky Baffa Moddibo banison Hammah Manga nikam"
Daquwa ya watsa mata yace “to dan qaniyarki kinhi so ya tareki a lungu inda bazaki iya qwatar kanki ba ya qwaquleki?" Shusshura qafa ta rinqayi tana kuka tana cewa “Aradun Allah baniso nikam banisonshi Baffa indai aka amramin shi to ya tabbata banida gata"
Murmushi yayi ya miqar da ita yace “ayyah Aminatu ba hakane nuhina ba shikenan tunda bakiso zanje na samu Bangel da Ribado sujawa yaron nan kunne inba hakaba da hakuma zan hadashi akanki ga kindirmon nan nasa Jumai ta gyara maki gobe ki dauka kikai birni kwa samu na sabulun scollar



Murna ce ta cika Juhud ta karba tayi masa gdy ya fice ta koma ta zauna tace “Innatu gobe munada Kudi Yarima Biyu Baffa Moddi yabamu kinga dubu uku kenan har maganin ciwon jiki zan sawo naki a birni da tsire me quli" itadai Innatu kallonta kawai takeyi harta ida ta tashi zata fice ta kamota tace “zauna Aminatu" zama tayi jikinta a Sanyaye karo na farko kenan da Ta tabajin Innatu ta kirata gatsal.
Hannunta ta dauka ta dora saman kanta tace “inayi miki fatan nasara a rayuwarki ta gaba Aminatu a duk halin da zaki samu kanki a ciki ki riqe maraicinki tabbas Allah zai dafa miki inaji a jikina watarana zai wucce, duk abinda kikaga ya samu shamuwa watan bakwai ne yaja mata baffanki bai rabu da yan'uwansa lfy ba duk da yayi bakin qoqari akansu basu gani ba basa sonki basa qaunarki Aminatu dazu naji sanda suke tattaunawa ba domin Allah sukeson hadaki da dan'uwanki Manga aure ba saboda su cinye dukiyarki ne da tayi saura nikam ba damuwata dukiyar ba damuwata tsiranki da mutuncinki idan kikayi aure a wagga ruga tarihi zaita maimaita kansa ubayenku basason halwar Haro bazasu tsaya miki ba a yayin da Uwayenku suke cewa ni mayyah ce......."
Kukane ya kwacewa Innatu ta sake riqe hannun yar tata tace “Wallahi billahillazi la'ilaha illahuwa Aminatu niba mayya bace banida nasaba da maita amma uwayenku sun liqamin tun farkon kawoni wagga ruga taku saboda kawai su quntatani su quntata rayuwata kamar yanda suka quntata rayuwar Baffanki Haruna, na dade ina boyenki wani abu da kika dade kina tambayata yau naji a raina ya kamata na sanar miki koda zai kasance itane kalmata ta qarshe nasan zatayi miki amfani a gaba"




Idanunta nakan Innatu dake qoqarin tashi zanne ta matsa ta taimaka mata ta tashi suka kalli juna na tsayin lkc kafin daga bisani Innatu taja fasali tace “zan baki labarin asalin abinda ya wargatsa zumuncin gdanku abubuwa sun faru tun farkon kafuwar wannan Ruga taku wanda kamar yanda na sanar dake kakanku Moddibo Wand'u shine asalin wanda ya gadar da wannan boyayyiyar gabar da ba kowane yasan da itaba" fasali taja sannan ta lumshe idonta taci gaba da cewa.




*WAIWAYE*



Garin Chadi qasace babba me zaman kanta wadda take da shugaban qasa gomna da sarakunan gargajiya qasar tana dauke da lardi lardi mabambamta wanda fulani suke rayuwa a wadannan gurare, Asalin sunan Kakanku Moddibo Wandu ya samo asali ne daga sunan yankinsu tun asalinsu maihaifin moddibo Wandu ke jagorantar wannan yanke bayan shudewarsa ne aka nada Kakanku Ali A matsayin Moddibon wannan lardi sun zauna a wannan guri na shakaru masu tsayi inda Moddibo ke fita fatauci qasashe maqota kama daga Ghana Senigel Niger Nigeria a wannan yawo nasane Allah ya hadashi da wani gawurtacce bafataken me dukiya mai suna Doda wanda a haife ya kusa haifar kakanku ya kama Moddibo ya riqe hannu biyu idan yawon Fataucinsa yakaishi Senigal a gidansa yake sauka wata tafiya ne da Wandu zaiyi Baffa Doda ya kirashi suka kebe yake tambayarsa Matansa nawa? Cikin mamaki yace masa Matarsa daya da yara biyu Abubakar da suke kira Buba Sai Mamuda wanda suke kira Bangel a wannan lkcn gwaggo Lami bata haihi Ribadu ba.
Sunyi shiru na wani dan lkc kafin Baffa Doda ya dago ya dubi Wandu yace “ina iya baka Auren diyata Aminatu?" Cikin farin ciki Wandu ya karbi wannan aure batare da Aminatu ta sani ba wadda take ya ta biyu gurin Baffa Doda kuma ta qarshe kasancewar Allah bai azurtashi da haihuwa da yawa ba yaransa Biyu Baffa Habu wanda ya kasance mahaifi a guri na.




A wannan rana akayi komai aka gama Batare da sanin Aminatu ba kwanaki uku tsakani Aka shirya masu kayansu da tarin shanayenta garke guda suka dunguma suka nufi Chad tafiya yau kwana anan tashi anan haka Mahaifina da yar'uwarsa da mijinta sukeyinta har Suka isa Chad. Sarkin yankin na wannan lkc amini ne ga Baffa Doda hakan yasa saida aka fara saukar amarya Aminatu a gidansa akayi biki sannan ta tare a rugarsu.
Lkcn da akayi wannan aure Aminatu bata wucce 14 ba hakan yasa sukayita wasan buya da Wandu har tsayin shekaru inda zama yaqi dadi tsakanin Aminatu da Gwaggo Lami, ita Gwaggo Lami batada shanu saita tatsi na mijinsu sannan takai kasuwa ta siyar ta samu na cefane ita kuma Aminatu yawan shanunta yasa bata fita tallen nono yarane da ita da suke dauka mata suke saidawa su kawo mata kudin.




Wannan abu yana ciwa Gwaggo Lami tuwo aqwarya gashi ta rasa yanda zatayi da Aminatu ga wata kulawa da Maddibo Wandu ke bawa Aminatu ta musamman kinsan abinka da lamarin maza idan suka auro yarinya wannan abu ya taru ya hadu ya haifarwa da Aminatu baqin a gabadaya rugar domin kowa Bayan Lami yakebi sai ya kasance shikuma Moddibo ya koma bayan Aminatu, kwatsam ana haka sai aminatu ta fara rashin lafiya ana shawara ce basir ne ashe cikine da Aminatu a haka dai ba tare da kowa ya ankara ba har cikin Aminatu ya isa haihuwa cikin dare ciwo ya turnuketa gashi Maddibo bayanan a lkcn ya tafi Nigeria sawo wasu shanaye.
Gwaggo Lami tanajin Aminatu tanata nishin ciwo amma taqi ko leqota saida Buba ya fito fitsari yajiyo ya nufi dakin da sauri ya isheta cikin mawuyacin hali a lkcn ta gama jigata kan da ya sawo kai amma yaqi qarasa fitowa aikuwa ya ruga da gudu yaje ya taso wata dattijuwa me suna Suwai suka taho tare kafin kace wannan dakin Aminatu ya cika da mutane amma ko qeyar Gwaggo Lami Cikin ikon Allah ana kiran Assalatu aka samu Aka ciro yaron daqyar Amma Aminatu batasan wake akanta ba gashi jini yaqi tsayawa Suwai tayi iyakar qoqarinta zamani bana asibiti ba amma ina saida ubangiji yayi ikonsa Aminatu bata ko kalli fuskar danta ba Allah ya karbi rayuwarta.........




Mutuwar Aminatu ta girgiza duk wani mutum dake rayuwa a wannan ruga hakana aka tashi Manzo ya tafi Senegal ya sanarwa da iyayenta suka taso suka taho tare, tabbas Baffa Dodah ya tausayawa Moddibo matuqa da irin halin dimuwar daya riskeshi a ciki daqyar da qarfin Addu'a ya dawo daidai amma duk da haka daya kalli Jaririn da Aminatu ta tafi tabar masa sai ya kama hawaye kwana sittin da haihuwar jaririn aka rada masa Suna Haruna su Baffa Doda sunso tafiya da Haruna amma Moddibo yaqi yasa musu kuka yana roqonsu idan sun barshi zaike dauke masa kewar Aminatu.
Badon ransu naso ba suka tafi sukabar masa wannan jariri hakanan Wannan yaro yaci gaba da rayuwa tun yana tsumman goyo cikin rashin kulawa da qyara indai kinga anyiwa Haro wanka to Dattijuwa Suwai ce ta daukeshi a qarshe ma dole Maddibo barmata shi yayi itake kula dashi da komansa duk da cewa kwana Saba'in da rasuwar Aminatu Gwaggo Lami ta haihu hakan baisa taji tausayin maraici ta bawa wannan yaro nono ba watsin da tayi da wannan jariri yasa shikuma Maddibo ya dauki qaunar duniya ya dora masa komai ya samo na Haro ne Buba dake yarone me hankali kuma ya dan fara tasawa bai damuwa da wannan fifikon hasali ma tausayin Haro yakeji inda Bangel ya taso da qiyayyar haro shima Rubado daya tashi qarami da wannan aqida da uwarsu ta koya musu ya tashi Haro ba mutunne me hayaniya ba wannan tasa ko fita sukayi kiwo sai su kamashi su zaneshi da zarar sunga Buba ya kauce haka zai dawo gda yanata kuka Suwai da Moddibo suyita rarrashinsa.




Rayuwa tayita tafiya a haka har suka tasa sukakai munzalin girma Al'adarmu ta fulani yaro yana kaiwa sha takwas akeyi masa aure suyita tsalle tsallensu da matarsa har hankali ya iso musu su rungumi junansu wannan ce ta faru da Buba da Bangel buba yanada Sha tara bangel yanada Sha bakwai akayi musu aure Buba aka aura masa Jumme shikuma Bangel Asubi Jumme mace ce me kawaici da hqr itakam Asubi irin mijinta ce sai ya kasance Haro ya tare a gdan Buba komansu tare sukeyi ko shawara buba zaiyi baya shawara da yan uwansa da suke ciki daya saidai Haro saboda nutsuwarsa tasa tunanin manya yakeyi.
Rayuwar ta farayi mawa Haro dadi ya saki jiki da Jumme sosai duk abinda ya samo daga Jumme sai Suwai lkcn da

Please Login or Register in order to submit comment