Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

๏ปฟ[10/10, 12:47 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ
HEEDAYAH!
๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ
1โƒฃ
written by miemie๐Ÿ‘„
"Don't forget to do your homework nd submit it tomorrow, okay?" Maganan da auntin su heedayah na primary 3 a 'YAN DUTSE COLEEGE dake kano ta fada musu knan suka amsa da "yes ma!" Kowa yashiga tattara books nasa dake an tashi. Abin da auntin su heedayah tayi noticing ranan shine heedayah bata cikin walwala itada kullum cikin disturbing class take da surutu...ta kai bakin kofa knan auntin ta kirata da "heedayah my dear" ba tare da bata lokaci ba ta juya "yes ma", auntin tace "come here dear" taku daya bayan daya kamar yadda ta saba tayi har ta karaso table din auntin da fuskarta ba yabo ba fallasa auntin tafara da cewa "my dear whats wrong today ure not urself, what is it?" Heedayah bata ce komi ba sanda auntin takuma nanata abnda tafada sannan ta gyara murya tace "nothing ma its just that my stomach is paining me" acikin siririyar muryarta me zaki kaman zuma game sauraro auntin ta jawo ta jiki "ohh sorry my dear lemmi call ur mum to come and pick u immediately" nan danan takira maman heedayah wacce take kira da heedaya's mum suka gaisa sannan take fadi mata abinda ke faruwa nan take hankalinta ya tashy tafara masifa shin me driver yake da har ynxu bezo daukan princess nata ba tace "gani nan zuwa da kaina", auntin tabata hkr sannan ta katse wayar ta dawo da kallonta kan kyakkyawan fuskar heedayah tace "sorry my dear ur mom is on her way so worry not, okay?" Heedayah ta gyada mata kai tare da fadin"thank you i'll go now" auntin tace "wont u wait here?" Girgiza kai kawai heedayah tayi da nunin a'a taja trolley jakanta na disney princesses ta fice tun kafin isarta gun da aka tanadar wa 'yan primary sch in sun tashy ta hango yan matan ss1 dagani ita suke jira atake ta juya dayan tace" inakuma zaki?" Suka karaso gun heedayah data maraice ta zuba musu daradaran idanunta daya daga cikin yan matan tace "baraki fita daga harkan don moha bako? Imagine hafsat jez look at her yarinya ko nono bata dashy yar pri 3 amman tasan tayi soyayya, wlh ki fice daga rayuwan don moha kona qona ki da acid haka kawai ki makale wa hadadden gayen nan mtsw the thing is pissing me off so bad" yar uwartata tace "yi hkri baby mu tafi da Allah, kekuma heedayah kome kike tun wuri kifita ki bar harkan don moha senseless gurl kawai" ta zungure wa heedayah kai suka fice, neman gu tayi ta zauna da hawaye suna ambaliya a face nata bayan tafiyansu da 3 mins don moha ya iso gun ya durkusa a gaban heedayah da har ynxu kuka take ya riko face nata yana murmushi da hannunsa daya yace "my baby whats wrong kke kuka? Bakida lfya ne?" Kwace face nata tayi by pushing him away frm her, yin haka ba karamin bama don moha mamaki yayi ba ya tashy ya zauna kusa da ita yace "haba my baby meya faru? Yi hakuri nd tell me kinji, wani ne ya tabaki?" Wani wawan kallo ta watsa masa sannan ta share hawayenta tace "stay away frm me don moha, i dont love you pls" sekuma ta kuma fashewa da sabon kuka ganin haka yasa don moha shafa bayanta yana bata hkr be kuma cewa komi ba ana cikin haka mumyn heedayah ta karaso du a gigice my princess sannu ko ta dauki jakan heedayah don moha ya gaishe ta, ta amsa a takaice yace "mumy meke damun heedayah" tace "wallh muhammad bansani ba wai cikinta ke ciwo inji auntinta bari de muje asibiti tukunna" ta dawo da kallonta kan heedyah dake ta share hawayenta tun daxu tace "tashi mutafi ko princess sorry stop crying" ta riko hannun heedayah suka kama hanya suka bar sch din don moha yabi su da kallo sannan ya tashi a sanyaye yakoma class. Acikin mota mumy tace "sorry ko bari muje dr ya duba ki, me kka ci ne?" Heedayah ta shakwabance sannan tace "ni mumy banason ganin dr muje gda kibany mgn" mumy tace "but why my princess?" heedayah tace "ciwon is not that much" mumy tace "toh Allah sawake mum's lil angel muje gdah kici abinci seki sha mgn ki kwanta ko?" Heedayah tace "laaa mumy ai aunty tabamu assignmnt na tie and dye nd tace gobe muyi submitting"
[10/10, 12:47 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ
HEEDAYAH!
๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ
2โƒฃ
written by miemie๐Ÿ‘„

"Okay toh no pee,muje gda se me gadi ya siyo miki all the things u'll need ko?" Heedayah ta gyada mata kai ahaka har suka isa gda heedayah na bata labarin sch...don moha kuwa tun isarsa class bema kowa mgn ba neman seat nasa yayi ya zauna yasa kai a kan bench bayan like 10 mins baby da hafsat suka shigo seat nasa direct suka nufa tadan taba sa ya dago kai ganin ita ne yasa ya ja wata tsuka baby tace "haba don moha mena maka kuma? Meya faru? Yau ko break dinma baka fita ba, ko bakada lafya ne?" Bece mata komi haka tata jero masa tambayoyi duk ba wanda ya amsa daga ciki can da questions din suka ishesa ya daka mata tsawa "baby leave me alone!" Sanda class din ta dauka a rude suka bar gun sukayi seats nasu cike da mamakin abinda don moha ya musu***2:30pm akayi closing sch direct class nasu heedayah don moha ya wuce as usual ya tambayo autinsu ko taba su heedayah assignmnt ta irga masa komi yayi godiya ya fice da driver yazo picking nashi da kaninsa direct kasuwa suka wuce ya siyo materials na tie nd dye din sannan suka wuce gda yayi wanka ya shirya cikin english wears da suke bala'in karbansa ya dauko materials din tie nd dye din yakama hanyan gdansu heedayah da kafa dake du a unguwa daya suke hasali ma neighbours ne se around 3:45 ya shigo gdan su heedayah adaidai lokacin driver ke kokarin fitowa za sa siyo wa heedayah items na assignmnt nata, ya tsaya suka gaisa da don moha, don moha yake tambayarsa ina zasa me gadi ya fadi masa yayi murmushi sannan yace "ai da kabary gashi na siyo mata komi anan yanzu ma zuwa nayi mu mata" me gadi se washe baki yake "haba de muhammadu?" Don moha ya bata rai "idi fa na hanaka kirana muhammadu innan barin ma koma gda kaje kasuwan ka siyo mata" atake idi yace "don moha ko? Yi hkr" don moha ya masa murmushi sannan ya shige ciki malam idi kuma yadawo da mota yayi parking. Door bell don moha ya danna nanny'n heedayah ta bude mai ya gaisheta sannan ya shigo tace "barin kira heedayan" se washe baki take dan akoi ta da son don moha tana shiga mumy ta fito ya durqushe ya gaisheta ta amsa da fara'arta "yasu mama?" Ya amsa da "lafynsu qlou" ta cigaba "kazo gun heedayah ko?" Ya amsa da "eh assigmnt nata nazo mu mata ya dago leathern ga komi anan na siya" mumy tace "Allah sarki muhammad kaikam baka gajiya da dawainiya wa heedayah aiko ynxu idi yafito siyo mata" don moha yayi murmushinsa me kara masa kyau tare da fadin "eh ynxunnan muka hadu dashy so be tafi bama i told him my purpose of being here" mumy tace "oh okay to yayi kyau na gode ko my son bari nanny takirata kuje garden kui" ya amsa da "toh" ta fice...can a daki kuwa drama nanny da heedayah suke ita atapir barata fito ba ai ba tsakani da Allah yzo mata assigmnt dinba nanny nata lalashinta amman still taki sanda mumy tasa baki sannan ta yarda hakan ma dan mumy tata lalashinta ne sosai tace zata kaita shopping a weekend sannan ta yarda, da yar kantinta iya guiwa tafito se zumbure zumbure take ta sauko parlourn bata cemai komi ba tawuce ta bude kofan don moha ya tashy ya bita ahaka har suka isa garden din tanemi kujera ta zauna ya iso ya zauna kusa da ita
[10/10, 12:47 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ
HEEDAYAH!
๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ
3โƒฃ
written by miemie๐Ÿ‘„

Bata ko kalle shi ba don moha ya sauke ajiyar zuciya sannan yace "my heedayah what have I done to you kke punishing dina haka, mena miki? Pls let me know" harara ta watsa masa da dara daran idanunta sannan tace assignmnt din tie nd dye in knan? In bara kamin ba i have stuffs to do aciki ta mike ya riko hannunta ya maraice "pls my heedayah" ta dawo ta zauna tana kallonsa yana kallonta eye to eye sannan tafara "don moha is not that i hate you but i dont like you abinda yan class naka suke min ya isheni, har bina class suke su ta zagina wai inasonka..." Sekuma ta fashe da kuka don moha ya mike tsaye "what the fuck! Su waye?" Ya kuma zama yana shafa bayanta "yi hakuri kinji my heedayah zankoya wa baby da hafsat hankali wato rashin hankalinta har ya kai ga haka, Allah kaimu sch gbe" heedayah ta share hawayen fuskarta tace "ni bance kace mata komi ba let her be ni kawai kadena fadin u love me, am still young nd despite that kaga kana jawo min hatred a gun seniors dina nd also..."hannunsa ya aza kan lips nata "shhhh thats enough leave this to me nd zancen inbar fadan i love you kinsan is not possible ur love runs in my veins kinji my heedayah yanxu lets get ur assignmnt done, okay dear?" Ta gyada masa kai nan da nan suka fara sunayi suna wasa da dariya har suka gama suka shanya heedayah tace "thank you muhammad" don moha yaji dadi sosai yace "always love, muje mu gayawa mumy mun gama ko?" Ta gyada masa kai suka wuce parlour mumy tata masa godiya takuma ce ya gaishe da mama ya amsa da "toh, heedayah bye semun hadu a sch" tana murmushi tace masa "see you" ya fice ita kuma ta haura sama dakinta, tana shiga ta ci karo da nanny tana washe hakora tace "mumy's princess ya kun gama ne?" Heedayah ta gyada mata kai nanny tace "iyye! Nikam wannan don moha yana burgeni gashy kyakkyawa ga..." Heedayah tace "ohh nanny not again ni kije ki gama aikinki" nanny na murmushi ta fice heedayah ta mike kan gado tana tunani***
ASALIN LABARII
Alhaji suleiman umar commonly known as alhaji s.u asalin dan maiduguri ne, hanshakin me kudi ne yana zaune a jihar kano a unguwar zoo road tare da matarsa hajiya hafsat da yar sa guda daya tilo wato heedayah. Alhj s.u yayi karatun boko sosai a kasar london inda ya hadu da matarsa hjy hafsat acan yana masters itakuma tana degree a yayinda yake karanta business admin itakuma dentistry. A haka Allah ya sanya soyayya a tsakaninsu har suka yi aure, hjy hafsa na final year ta haifo kyakkyawar yarta mesuna heedayah. Bara a taba counting mutane 3 a sahun kyawawa ba a sa heedayah a ciki ba, ba inda ta gaza ta fannin kyau wannan tin tana karama ma knan, bayan mumy'n heedayah tagama degree nata dady'nta kuma yagama nasa masters din suka dawo 9ja iyayensu suka basu kudin jari suka fara sana'a, ahaka Allah yata sa ma sana'arsu albarka a ynxu haka sunada company guda 3 a kano matsala daya ke damunsu rashin haihuwa tun daga haihuwar heedayah har ila yau hjy hafsa bata kuma samun ciki ba anje asibiti ance haihuwa na Allah ne su dage da addu'a. A ynxu haka heedayah is 8 years old. Alhj s.u wato dady'n heedayah ya kasance yana abokantaka da wasu attajiran kanawa guda biyu alhj ismail da alhj lawal, saidai nasu arzikin be kai na alhj s.u ba wato dady'n heedayah. Alhj ismail shine dady'n don moha da kaninsa safyan wanda currently yana jss2 shekarunsa 12, don moha kuma ss1 shekarunsa 14 kamar yadda nafada abaya a yayinda Alhj lawal kuma keda yaro daya tal me suna mustapha sa'an don moha, duk sch nasu daya. Acikin wannan frnds guda uku alhj lawal ya kasance shine be kaisu arziki ba, alhj isma'il ya fisa a yayinda alhj s.u kuma yafisu gaba dai, a dalilin haka alhj lawal yafara kishi da alhj s.u a boye ba tareda sanin kowa ba. Shikuwa alhj s.u zaman tsakani da Allah yake dasu ya daukesu tamkar brothers nasa. Du a unguwa daya suke katangan gdansu ma daya daga gdan alhj lawal sena alhj ismail sena alhj s.u, matayensu ma duk sun kulla zumunta dey are just like sisters ba a jin kansu haka 'ya'yansu ma. Wannan shine takaicaccen tushen labryn ynxu abn tambaya anan shine shin ya alhj lawal yake kasancewa? Shin yana zuwa yafi alhj s.u kudi? kuma ya yakeyin kudin? Ta hanyan Allah da annabi ne a'a kokuwa ta haram ne? Ya heedayah da don moha zasu kasance? The story has just begun!
[10/10, 12:47 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ
HEEDAYAH!
๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ
4โƒฃ
written by miemie๐Ÿ‘„

Yau da safe as usual nanny ta shirya heedayah sch mumy tayi dropping nata sannan ta wuce office itama. Don moha kuwa na isa sch straight wajen seat na baby ya wuce tana ganinsa ta mike "don moha good morning, you are looking..." kafin ta karasa mgn taji saukan mari akan kumatunta tas! kafin ta hankara ya kara mata daya ta rike duka gun da hawaye na bin kuncinta takasa fadin komi hakan yaba don moha daman magana "useless rascal kawai who the hell do u think u are da zaki je ki gayawa heedayah mgna? Ke waye ne? Sankinne nace bana yi i dont like u i even hate you sbd haka tun wuri kifita kibar harkan heedayah dan bata miki komi ba let her be, heartless bitch kawai mtsw" budan bakin baby tace "don moha ynxu ni ka mara akan wancan fitsararriyan yarinyan, yarinyan da ashafe take batada komi Kalleni don moha mena rasa? Mesa baraka soni ba? Take a look at yourself sekace kai ka hallici kanka amman ka tsaya kana bin heedayah she might be beautiful as well but she's not the right one for you, muhammad I am! I love you na kuma fada I love you so deal with it amman know this i'll nver stop dealing with that brat har se sanda tafita tabar harkan ka kuma..." Kafin ta karasa fadin abnda zata fada don moha ya kara wanketa da mari fefes! wata wanda tafi na daxu yafara ball da ita yana huci "so baki horu ba ko? Bakinki dey still talk dont worry i'll shut it up for you"sanda aka rabasu but still ta bugu bakin hafsat yyi tsit! Kafin itaama a hada da ita haka de suka kinkimeta suka kaita sick bay amman suka boye wa nurse din cewa duka aka mata, don moha kuwa yakoma gefe se huci yakeyi frnds nasa suna basa hkr***
Mumy na zaune a office nata wayarta tayi kara dubawa tayi taga step mum nata ne dake mahaifiyarta ta jima da rasuwa tin kafin ta haifi heedayah, "hello aunty, ina wuni?" "Ban wuni ba seki shirya ki taho gda ubanki ya cika ynxu... " ta kashe wayar, mumy se faman hello hello takeyi sululewa kasa kawai tayi a sume PA'nta ta shigo dropping mata files taganta a haka ihu ta sakar atake office ya cika aka kai mumy ward na emergency aka bata immediate care bayan 20mins ta farfado ba abinda take ambata se "abbana" PA'nta ta kira dady ta gaya masa hjy ba lafya daman yana airport ze taho kano a ranan a gigice yake mgna "what meya sameta? Tana ina ynxu? Bata phone din pls" PA'n ta tace "sorry sir but barata iya magana ba tun daxu sunan abbanta take ta nanatawa" salati dady yayi "gani nan zuwa ki kula da ita pls" ya katse wayar. In less than an hour ya iso kano asibitin straight ya nufa mumy se kuka takeyi ana discharging nata suka wuce gdansu, duk sauran step siblings nata suna kuka amman idan aunty kam wayam ba hawaye sekace daman jiran mutuwan take akayi wanka aka sallaci mamaci. Aunty daman du ashirye take kafin mutuwan abba tasa yamata signing cheques ba dama sauran takardun filaye da gdaje kuma ta bobboye nata dana 'ya'yanta amman banda mumy'n heedayah. Ahaka har akayi sadakan uku aunty tafara zancen rabiyan gado bayan sati biyu aka raba kwata kwata mumy bata samu abin arziki aciki duk aunty ta danne ko da akaje kotu tace abba ne yamata signing duka ba yadda aka iya haka aka bar mata duk arzikin da ita da yaranta amman banda mumy'n heedayah abu kadan tasamu aciki dady yace mata karta damu akoi Allah dan tun a duniya se Allah ya nuna ma anty abnda tai ba dede bane cuz ba a taba cin kudin maraye a kuma zauna lafya
[10/10, 12:47 PM] ๐Ÿฌ๐Ÿ›๐Ÿ’Salma๐Ÿ’๐Ÿ›๐Ÿฌ: ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ
HEEDAYAH!
๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ’ฅ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฉ๐Ÿ‘ฎ๐Ÿ‘ฎ
5โƒฃ
written by miemie๐Ÿ‘„

Yau ya kasance saturday heedayah na zaune a parlour ita da dady'nta se zuba take masa tana basa labarin frnds nata da aunty nasu a sch, shiko ya kasa kunne yana sauraronta cuz yana bala'in san heedayah ana cikin haka mumy tafito daga bedroom nata heedayah tace "yauwa mumy kince zaki kaini shopping tun last 2weeks har yau baki kaini ba" mumy tai murmushi "ai ban manta ba my princess ba grandpa ya rasu ba? Sesa ban samu munje ba yanzu shirya mu tafi ko?" Ta zabura sannan tace "Allah sa grandpa yashiga aljanna!" Mumy da dady suka amsa da "ameen" ta shige daki nan da nan nanny ta shiryata suka fice shoprite heedayah ta riga loado kaya sanda taji tagaji sannan ta bari mumy daga can suka biya ta ice cream shop aka siiyo mata sannan suka koma gda.***
Alhj ismail ne zaune da alhj lawal a garden na gdansa suna dan hira hakannan alhj lawal yyi gyaran murya sannan yace "dan uwa akoi mgnan da nikeso mu dan tauna da kai that is in zaka bani hadin kai" acikin rashin fahimta alhj ismail yace "ina jinka" alhj lawal ya cigaba "batun dan uwan mu alhj s.u ne" alhj ismail yayi murmushi sannan yace "aww ai ya gaya mun jiya a masallaci kan bude sabon company dayayi a abuja ko? Allah sanya alheri muma Allah dada buda mana namu sana'an" alhj lawal bece komi ba for a while sannan yace "hmm dan uwa knan ai da Allah ze dada mana budi da yayi tuni, take a look a kullum alhj s.u ke samun cigaba a ryuwa muna nan mu ba progress, yakamta mui putting an end to this" dariya alhj ismail yayi sosai sannan yace "ban fahimce ka ba, ai dama arziki nufin Allah ne nd ba dole bane se mun kai alhj s.u kudi kamar yadda yafi mu haka shima wasu suka fi sa so ni banga abin damuwa anan ba fa" alhj lawal ya taso ya dafa shoulder in alhj ismail sannan yace "akoi laifi in muka fi shi dan uwan namu arziki ynxu? Kai tunani inada hanyar da zanbi damu arzikin alhj s.u ya dawo hannun mu gabadai amman se in ka yarda" alhj ismail ya buge hannunsa shima ya mike tsaye "ban taba tsammanin jin wannan munanan kalamu daga bakinka ba, how can u be so evil? Daman for all the years being akoi abu a zuciyarka, toh Allah shiryeka amman kasani baraka taba convincing dina muci amanar amini na alhj s.u ba never!" dariyan takaici alhj lawal yayi "haka kace dan uwa amman one day zaka ga amfanin shawaran dana baka ynxu" alhj ismail yace "ya isa haka ka fita kabar min gda in har zancen daya kawo ka knan, leave pls " alhj lawal yace "toh ni na tafi wenever u've changed ur mind am always available" yana kaiwa nan ya fice. Zama alhj ismail ya kuma yi yana mamakin wannan abokin nasa how can he be so evil, how? Ahaka ya wuni da tunanin aransa da ishaa suka hadu da alhj s.u a masallaci bayan sunfito suna tafiya alhj s.u ke gaya masa ya bude wajen sai da mota fa a nan kano, alhj ismail yamasa murna sosai, "kai dan uwa bayan company daka bude some couple of days ago kasake bude gun sai da mota? Toh Allah sanya alheri congratulations" alhj s.u
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment