Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

AL'AMIN DAGASH Complete Hausa Novel Document by AL'AMIN DAGASH


AL'AMIN DAGASH

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 68244



AL'AMIN DAGASH

Reading Time: 5 Hours

Added On: 20, Aug 2023

Author: Fatima Rabiu Ummu Affan ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 425.67 kb

File Type: txt

Views: 1799+

Download: 1882+

Last download: 2 days ago

Description/Story: ο»Ώ[26/06, 11:51 AM] SIS UMMY: πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘πŸŽ‘
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€πŸŽ€
🎑🎑🎑
πŸŽ€πŸŽ€
🎑

*BISSIMILAHIR_RAHAMANIR_RAHAIM*


ALLAH KASAWA WANNAN NOVEL ALBARKA KASA YAZAMA ABIN DARASI GA YAN UWA SIYI KOYI DA KYAKKYAWA SU ZUBAR DA MUMMUNA

🎑HAKKIN MALLAKAN WANNAN NOVEL DIN NA UMMU AFAN CE HALAK MALAK 🎑


*UMMU AFAN THE GORGEOUS WRITER OF THE YEAR AUTHOR OF 'YAN BIYU NE &AKWAI LOKACI*


🌟Gorgeous writers forum 🌟

🌟G.W.F🌟

*HOME OF GORGEOUS , INTELLIGENT AND EXPERT WRITERS WE ARE THE BEST AMONG THE REST*


I DEDICATED THIS PAGE TO YOU UMMY KHALEEL YOU ARE SO SPECIAL TO ME
AND NICE PERSON ALLAH YABAR KAUNA VERY PROUD OF U 😘


*BARKA DA SALLAH*


πŸŽ€ *AL'AMIN DAGASH*







PAGE 1⃣




Wasu dattawa ne zaune kan wasu lumtsa lumtsar kujeru Wanda dagani ba tambaya office

Da alamu dayane yakawo wa daya ziyara Dan daganin suna matukar murnar ganin juna



ALHAJI SU AD BABANGIDA shine mamallakin wannan katafaren office yayin da abokinshi ahaji Dan asabe yakawo masa ziyara bayan tsawon shekarun dasukayi basuga juna ba


Sosai alhaji suad yaji dadin ganin amininsa

Yake tambayarsa yanzu dai kadawo Nigeria ba maganar komawa ko


Alhaji Dan asabe yayi murmushi irin nasu na manya yace sosai ma maganar danake maka ayanzu ma haka families dina suna Nigeria
Kaga kuwa ai dagaske nake fada maka


Alhaji suad yace kai amma naji dadin dawowarka kusa dani abokina


Cikin murmushi alhaji dan asabe yace oh really ?

Alhaji suad yace yes I mean it yana murmushi shima

Alhaji suad yace yanzu bawannan ba a wani state kake


Alhaji Dan asabe yace kana nufin zanyi nisa dakaine
Impossible my friend

Surprise nakeson nabaka nima anan kano na gina gidana

Alhaji suad cikin tsananin farinciki yace kai amma naji dadi so yanzu kawai katashi muwuce gidana muje kugaisa da su hajiyar kafin sai muwuce naje naga gidan naka


Alhaji Dan asabe yace hakan ma yayi abokina kasa mu duniyafa irin wannan Hutu haka


Ahaji suad yayi dariya yace har nakaika kaga yadda ka ajiye wani uban tunbi alhaji

Sukayi dariya gabadayan su kafin nan alhaji suad yadauki abindazai dauka suka fito a office din

Secretary din yayi saurin durkusawa sir bade har katashiba Dan na ga time beyiba

Ahaji suad yace natashi yau ga key nan take care of the office

Secretary yakarba yace OK sir

Masu tsaron lafiyarsa suka karbi jakar zuwa mota

Sukafita kowannensu yayi wajen motarsa yashiga
Security din alhaji su'ad sukayi saurin bude mishi kofan motar
Driver yaja sukatafi
Alhaji suad ne yafara gaba kafin alhaji Dan asabe yabi bayansa suka haura titi



Wani mansion (wato gida)ne nagani Wanda nimai rubutu bazan iya misaltashiba saboda ya wuce tunaninmu gaba daya

Iya tsaruwa ya tsaru nera tayi kuka wajen Dan kara wannan gida
Masha Allah


Megadi ne yabude gate da sauri yana wa alhaji sannu dazuwa

Yashige ciki alhaji Dan asabe ma yabishi zuwa parking lord

Atare aka bude musu kofa




Alhaji Dan asabe ya tsaya yakarewa gidan kallo tsaf tunda yake arayuwarshi baitaba ganin tsarin ginin daya mishi kyau irin wannan ba

Yakalli abokinshi alhaji suad
Yace gaskiya suad kagina aljannar duniya


Murmushi alhaji suad yayi yace Dan asabe kenan ai lefinkane dazaka Gina gidan naka baka neme niba

Company na ba abin da ba ayi na harkar gine gine da kawata gida

Duk yawancin state din kasannan ina branch a can kaga ko a wani gari kakeson gini baka da matsala I can do every thing for you
amma kaki kasanar dani zaka dawo kasar



Alhaji Dan asabe yace kasan wai duk Dan inbaka mamakine nayi hakan


Alhaji suad yace well not too late zamuyi magana yanzu dai mushiga ciki kahuta tukun

Atare suka shiga ciki alhaji Dan asabe basake tsinkewa da lamarin gidanba seda sukashiga ciki

Iya haduwa koina ya hadu agidan nan alhaji Dan asabe se santin gidan yake

A wani hadaddan falo suka zauna
Alhaji suad yadauki wayarsa yashiga Dan nawa

Bayan andaga yace uwargida rangida wacce yakira da uwargida tace ya akayi daddyn al'amin ya office din

Murmushi yayi yace Gani a falo nida bako kizokiga surprise bejira tasake cewa komai ba yakashe wayar tare da kallon alhaji Dan asabe yace yanzu zata fito

Yasake dailing wata number
Daga can aka dauka yace amarya bakya lefi kokin kashe Dan masu gida
Murmushi tasake mishi kaman yana ganinta tace kai daddyn afanan wannan kirary haka
Yayi murmushi yace Gani afalo kifito kiga surprise tace OK on my way

Murmushi alhaji Dan asabe yayi yakalli abokin nashi yace kai abokina a girma asan girma mana wannan kashe murya a waya haka

Murmushi alhaji suad yayi yace har nakaika

Kai ai matsorocine gashi ka kasa ajiye mata biyu saboda kana tsoron hajiya sadiya

Gaba daya dariya sukayi kusan " atare suka shigo cikin falon amarya da uwargidan

Cikin mamaki hajiya Aisha tace kai wata sabon gani wanake gani kaman alhaji Dan asabe

Dariya alhaji Dan asabe yayi yace ninedai uwargida sarautar mata musan meku kalau tace lafiya kalau ya iyalin amma dai dasu kazo ko kafin yabata amsa daddyn Al'amin yabata amsa yace aitare suke yadawo ajiya

Mom din al'amin kai amma naji dadi shine hajiya sadiya bata nemeni a wayaba Alhaji dan asabe yace tanason tabaki mamakine

Ya kalli hajiya zabbau yace kaga amarya agurin abokina
Cikin dariya itama hajiya zabba u tagaisheshi tare da tambayarshi ya iyali

Kafin yan mintoci ancika gaban alhaji Dan asabe da kayan ciye ciye




Sallama sukaji kowa yamaida hankalinsa Ga bakin kofa

Waw wani hallita nagani Wanda akalla dai zan iyacewa wannan halitta bazai wuce jinsin larabawa ko India ba Dan gaskiya ba kyarya AL'AMIN ya hadu bakarya dogone fari yana da fadi ga dara daran ido masu matukar Jan hankalin Ga kwantaccen saje daya kara da ainahin kyau irin na al'amin

Yana sanyene cikin wasu hadaddun kaya masu tsadar gaske wandon Jean's ne black da kuma light blue shirt

Kansa dauke yake da kwantacciyar gashi kaman dai na larabawa ko India
Komai nasu dayane Dan nikam ma ko a India da Arab dinma banga Wanda yakai wannan gentle guy din ba ya hadu sosai

Fuskarsa dauke da farin Glass Wanda baka rabashida shi

Cikin murna ya rungume dadinsa
Saiku rantse sun Dade ne basu haduba

Daddyn AL'AMIN yace yadai son ya aikin yanaga kadawo dawo da wuri

Kafin yaba daddynsa amsa yakai kallonsa kan alhaji Dan asabe yace waw daddy yaushe kazo wallahi bangankaba
Yatashi daga jikin daddynsa yafada jikin alhaji Dan asabe

Shima dariya yayi tare da rungumesa yace surprise nakeson Baku kaida dadynka

Al'amin yayi murmushi yace am Glad to see you dad

Alhaji Dan asabe yace me too my son

Yace daddy zayyad fa tare kuke yace no shisai next week zai gama abin da yakeyi kaima Kasan da yazo kaizaifara nema


Al'amin yace I no that dad allah yadawo dashi lpy


Ya tashi yakoma inda mom dinsa take ya kwantar da kanshi akan cinyar ta

Yakai kallonshi kan hajiya zabbau yace sannu da gidan ummy ciki ciki ta amsa mai inda sabo yasaba da wannan hali irin na mata ubansa


Sam bata kaunarsa kamar yadda shima mom dinsa bata kaunarta da ita da yaranta itama haka ta tsani al'amin sosai


Mom din sa ta shafa kansa tace kaci abinci kuwa son
Yace no mom wallahi yunwa ce tadawo dani gida by this time around


Daddy dake jin hirarsu yayi murmushi yace to ai lefinkane son tun yaushe naketa baka shawarar kayi aure kafito da matar dakakeso kaki


Alhaji Dan asabe yayi murmushi yace yishiru Dana tunda Ga daddynka nan zanbaka kanwarka suhaila kaje kaganta kushirya kanku

aiba al'aminba dayayi mutuwar zaune harta dady da mom saida suma suka kalli juna
Dansanin halin Dan nasu ba irin mace da ba a mishiba amma yaki


Al'amin tashi yayi daga jikin mom dinsa ya wuce part dinsa

Ganin haka Yasa alhaji Dan asabe murmushi yace au kunya nabaka ma


Murmushi alhaji suad yayi yace kai amma kuwa naji dadi wannan Abu kaga tuwo na maina kenan


Mom tace kai amma Abu yayi dadi wallahi Allah yasa albarka aciki


Sukace amin hajiya zabbau ce kadai bata tankaba Dan itabaso hakaba


AL'AMIN yafada kan Royal bed dinshi tareda sauke ajiyar zuciya



*TUNA BAYA**

Alhaji suad Dan asalin garin kano ne anan aka haifesa
Maihaifinsa alhaji Yusuf yakasance yagaji sarauta gabadabaya amma kasancewar alhaji suad bashida sha'awar sarauta

Yasa bayan rasuwar mahaifinsa se bai karbi sarautaba yabawarwa kaninsa Wanda a yanzu sheke da wannan sarautar ta kano gaba dayanta

Alhaji suad subiyu iyayensu suka Haifa Wanda alhaji su'ad shine babba sai kaninsa musa wato memartabar sarkin kano kenan
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download AL'AMIN DAGASH

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album