Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

KABILARMU Complete Hausa Novel Document by KABILARMU


KABILARMU

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 34746



KABILARMU

Reading Time: 2 Hours

Added On: 08, Sep 2023

Author: Aisha Muhammad Maman Shakur ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 200.84 kb

File Type: txt

Views: 1397+

Download: 980+

Last download: 3 hours ago

Description/Story: KABILARMU
Marubuciya
Maman shakur
Aisha muhammad
Publish:- http://fb.com/hausaebooks

KABILAR MU 1to10
Posted on February 3, 2016 by mamanshakur
[2/1, 6:37 AM] Aishat muhd: 🌺🌸🌺KABILAR MU 🌺🌸🌺
1
zaune suke shi da friends dinsa a gidan shashancinsu. duk suna ta shaye shaye
abinsu da ciye ciye, shi kam ya daura kafa daya kan daya a centre table ya
jinginar da kansa kan kujera idonsa lumshe kamar me bacci, bude kofa akayi wasu
friends dinsu biyu suka shigo da wata yarinya tana kuka sosai,tana tittirjewa
tana “plz kuyakuri,ku tausayamin,plz ku tausayama rayuwata,dan Allah karkumin
komi”, kuka take jikinta ko ina na rawa, duka samarin suka fashe da dariya banda
wanda idonshi ke lumshe har alokacin,daya daga cikin wanda ya dauko ta ya cire
mata hijab ya yar akasa yasa hannu yana shafa mata fuska yace”who told u munsan
Allah?ku musulmai ke bautama Allah bamu ba, and if u called his name again bayan
mun gama amfani dake saina yankaki”yana magana yana zare mata ido,ta rike
bakinta ta cigaba da kuka sosai, ta taushe bakin ta amma dukda haka kukan na
fitowa, sauran suka fashe da dariya harda tafawa,mutumin ya juyar da ita yasa
hannu zai zage mata riga yarinyan ta kwalla ihu tana kuka sosai mutumin ya wanka
mata mari….Wanda ya lumshe ido ahankali Ya bude idonshi yadaura su kan
abokinshi,akasalan ce yace” wot do u think u are doing Dave?trying to rape dis
small gurl or wot?”, Dave yace “but OLIVER am in d mood, muna bukatan mace, dont
stop us plz Oliver”,cikin daga murya yace” if u are in d mood,get amateur 4 ur

self, kabar yarinyan nan ta tafi right dis minute,tacika min kunne da ihu 4 god
sake”, ya ballamai harara yace”i mean it Dave let her go, right dis minute”,Dave
ya saki yarinyan ya koma yaja kujera daya ya zauna yana huci, sauran ma duk suka
daure fuska alamun basuji dadin yanda yahana su shanawa ba. yadan kalli yarinyan
ta gefen ido,yanda take kuka sosai jikinta na rawa ko ina,ya kauda kanshi da
sauri dan ya tsani yaga mace na kuka tadamai da hankali yake, komawa yayi ya
jingina da kujera ya lumshe idonshi sanan yace “u can go”, da sauri yarinyan
tadau hijab dinta tafita daga dakin da gudu.
Mikewa yayi, ya kwashi wayoyin shi,da car keys yafara tafiya harya kai bakin
kofa ya juyo yace”disgusting, I don’t know wot d heck u guys saw on her body,me
zakuyi da karaman yarinya?me take dashi?mai zata baku?u bunch of fools” yay
tsaki ya kada makulle ya bude kofa yafita.
ERAJ kiyi sauri ki gama wanke wanken kar Malam ya zanemu yau kinsan munada
nahawu,Eraj ta turo baki tace “nidai wlh banison nahawu ko kadan ya cika ban
wuya…. wata mata Fara bazata wuce 40 ba tafito daga daki tace “Eraj kedawa kike
surutu?,bazakiyi sauri ki gama bako saikinyi lattin islamiyya”,tace “Amma nida
Rahma ne”,Rahma da sauri tace “Amma ina wuni”,Amma tai murmushi ya mamanku
Rahma?tace” lpy lau Amma,tana gaidake. Amma tace “kinga Eraj zata saki latti ko,
tace “bakomi Amma namaso na tayata amma taki,wai zan jika kayana”,Amma tace
“Eraj barmin wanke wanken tashi ku tafi”,da sauri ta tsame hanunta ta mike, ta
shiga dakinsu Amma ta kwanta tana karatun wani littafin adduo’i, Eraj tazo ta
tsaya agaban ta tace “Amma dan budemin zip nakasa”, Amma tace wai yaushe zaki
girma Eraj kullum saina zage miki zip din kaya”, Eraj ta buga kafa akasa cikeda
shagwaba tana uhm uhm,ni bazan girma ba,banason na girma”, Amma ta dungureta
tace” juya joor,see her mouth”,Eraj tai dariya tajuya Amma ta zage mata zip
din,doguwan rigan ta cire gaban Amma “”ni m shakur dake dauko muku rahoto saida
taban kunya””ta dauko kayan makaranta tasa abunta tadau jaka da sauri tace “Amma
natafi”,Amma tace “adawo lpy tabi yar nata da kallo idan da sabo ta saba Eraj
agabanta take cire kaya tasa wani batare datai lullubi ko wani abuba,murmushi
tayi ta kwanta tacigaba da karatun ta, Eraj tasamu Rahama a tsakar gida taja
hanunta da gudu tace”muje kafin afara tsaron latti”.
Maman Abd Shakur😘
[2/1, 8:40 AM] Aishat muhd:

🌺🌸🌺KABILAN MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺
2
Karfe 6 suka tashi daga makarantan, suna tafiya suna hira sama sama, Eraj ta
zaro ido waje tace” nabani! Da sauri Rahama tace “maiya faru?”tace Wlh na manta
banyi assignment din Biology naba,kuma malamar muguwa ce”,Rahama tace “toya
zakiyi?”Eraj idonta ya ciko da hawaye tace “I dont know,tace muyi diagram of
flame cell harda label kuma banda text book, Amma tace zata saimin amma har
yanzu bata samu kudi ba”, Rahama tai murmushi tace “guess wot?”Eraj tace “dis is
not tym crack jokes Rahama,wlh gobe zansha duka”,Rahama tace dalla inada
biology text book yanzu, jiya baba yasaimin da sauri Eraj ta share dan guntun
hawayen ta ta kankame Rahama u are d best friend ever,Rahama tace”Eraj kan hanya
fa muke ana kallon mu da sauri Eraj ta saketa tace “muje gidanku na karba naje
nayi”,gidansu Rahama taje ta karbi textbook din koda ta isa gida an idar da
sallan magrib.
Salla tafara yi ta cire kaya sanan ta dauko jakan makaranta tace”Amma Rahama ta
aramin textbook nayi assignment da akabani a school”Amma ta shafa gashinta
dayakai har tsakiyar bayanta tace “Eraj karki damu idan nasamu kudi zan saimiki
duka textbooks kinji my baby”,Eraj ta daura kanta ajikin Amma tace “Amma
bakomi,i understand”,Amma ta dagota oya maza ki gama assignment din gobe da
sassafe ki kaimata textbook din.
Washegari da asuba Amma ta tasheta tayi salla suka karanta al qur’an, bayan sun
gama ta gyara daki tayi sharan gida Amma ta dama mata koko taje tai wanka tasa
uniform yellow long sleeve shirt, sanan ta daura royal blue sket tai tokin dan
ka’idan makaran tansu kenan,tasa karamin white hijab dinta iya kafada, tadau
covers dinta da white socks tasa ta goya jakan makaranta tafito tsakar gida tana
gudu Amma dake gaban murhu tajuyo tace “zonan Eraj”,ahankali tazo ta tsaya tace
gani Amma, Amma ta daure fuska tace”ban hanaki gudu ba,by d way kinma sha kokon
dana dama maki?Eraj ta turo dan bakinta tana girgiza kai, batare datace
komiba,Amma tace wai mesa bakison cin abinci ne, wuce kije kisha kafin na saba
miki”, tajuya idonta ya cika da kwalla taje ta zauna tasha kokon da kyar dan

bataso tafito tace “Amma nagama sha”,Amma tace “yauwa ko kefe oya tafito Allah
bada sa’a kiyi karatu da kyau ba ruwanki da mazan class kinjiko my baby”, Eraj
tai dariya tace “to Amma bye-bye” tafita da sauri dan school bus dinsu ya iso ta
shiga suka wuce.
Bayan fitan ta Amma ta sauke ajiyan zuciya ta kashe rushin takoma daki tadau
hijab dinta tasa tafito ta kulle kofar gidansu. tafiya kadan ya kaita gidansu
Rahama ta shiga da sallama lokacin maman Rahama na kitchen tace”marhaban dasu
lale Amman Eraj yau kece agidan namu shigo shigo” Amma tai murmushi tabita suka
shiga daki,ta kawoma Amma breakfast Amma tace wlh nakoshi nagode.
Maman Rahama ta matso kusa da ita tace “Amman Eraj da matsala ne na ganki wani
iri meke damunki?”
Amma ta sauke ajiyan zuciya tace”M Rahama nazo neman rance ne,rancen dubu biyar
inaso nakai Eraj asibiti ne”,M Rahama tace “subhanallahi Eraj batada lpy ne?
jiya naganta tare da Rahama a gidanan da yamma maiya sameta?Amma tace “ba ciwo
take ba M Rahama,asibiti nakeson na kaita adubamin ita nadamu shekara 16 amma
har yanzu bata fara al’adaba,yarinya na ss3 abun yadamen duk sa’oin ta sun fara,
inason na kaita asibiti idan ciwo take dashi tun wuri munemi magani”, M Rahama
tace “amma akwai wasu matan da haka Allah yake halittan su basayi” Amma cikeda
damuwa tace nasani amma ko shine gwara na kaita I should seek medical
advice,narasa mijina banason sake rasa yata ita kadai garen”, M Rahama tace” Ina
bayanki aminiyata”ta mike ta shiga dakinta tafito da wasu yan dubu daddaya gudu
uku tace wlh su kadai gareni ki karba kuje asibitin haka dashi In sha Allah Eraj
bata da wani matsala,Ammi tace nagode M Rahama Allah bar zumunci ta karba,tai
mata sallama ta tafi gida.
Maman Abd Shakur😘
[2/1, 9:46 AM] Aishat muhd:

🌺🌸🌺KABILAN MU🌺🌸🌺🌺🌸🌺
3
Wuraren karfe daya lokacin ana short break taji cikinta na mugun ciwo da sauri
ta tsugunna akasan kujeranta,yarinyan dake kusa da ita tace “Eraj Ibrahim
menene, baki da lpy ne?” Murya chan kasa tace “Mermu banda lpy ne”, da sauri
Mermu ta tsugunna kusa da ita cikeda damuwa tace “meke miki ciwo?”,tace “tun
muna assembly cikena ke ciwo kadan kadan yanzu naji yakara ciwo sosai”, tafaeshe
da kuka ta rike cikin” Mermu tace dadina dake Eraj shegen son kuka”, tashi muje
school clinic adubaki”,ta kama hanunta da kyar ta iya tashi, amma saime zasuka
gani duk kasan kujeran yabaci da blood, Eraj ta zaro ido tace “Mermu me wanan
daga jikina ne?nabani ta rirrike Mermu”, Mermu tace “zauna u can’t go outside
ahaka,Allah yataimake kima babu kowa a class bari naje clinic na duba idan Allah
yahada ni da kind Dr zai biyoni adubaki anan”, Eraj ta zauna akan kujera ta
fashe da kuka ahankali ta kifa kanta kan table tana rike da maranta.
Clinic din school din nadadan tazara, dan bangare daban suka gina clinic
din,Babban clinic ne manyan likitoci aciki. Direct office din Dr Tara tatafi
wanda take in charge of any matsalan ko ciwon Female student din school din amma
kafin ta shiga secretary ta ta tsayar da Mermu tace Dr Tara has travelled but if
u need anything go to office number 4. Mermu tace Tnx tajuya ta tafi office
number 4, kasan
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download KABILARMU

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
2 Comments On KABILARMU
avatar
fadila-9

1 year ago

Reply

Bana gajiya da karanta wan'nan littafin Allah ya karamiki basira ya kareki daga sharrin makiya

avatar
taskar

1 year ago

Reply

Replying to fadila-9

Ameen

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album