Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

UWAR GAFALALLU Complete Hausa Novel Document by UWAR GAFALALLU


UWAR GAFALALLU

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 22814



UWAR GAFALALLU

Reading Time: 1 Hours

Added On: 18, Jan 2025

Author: Oum Yasmeen ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 114.37 kb

File Type: txt

Views: 249+

Download: 156+

Last download: 1 day ago

Description/Story: WAR GAFALALLU

oumyasmeen

Da sunan Allah mai rahama mai jin kai duk kan yabo da godiya sun tabbata ga ubangiji ayau Allah ya ƙara haɗa mu a wannan sabon littafin nawa Allah ya bani ikon gamawa lafiya..

GARGADI!!!

Ban yadda wani ko wata suyi min amfani da wannan labari ta kuwanne siga idan kunne yaji jiki ya tsira

Wannan labarin kirkirarre ne banyi da nufin tuzarta wani ko wata ba duk wanda ya ga yayi dai-dai da rayuwar sa ya dauka arashi ne...



بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ







Allah ya tsare Allah ya kare ban da ɗaukan na mara hakuri amma ban hana ku ɗaukan na wanda yayi wasa rare da kayansa ba ,ku kiyaye bana son Ku dauko min magana daman makota sun sakamin ido idan ban daku ai saidai mu yini ba mu ci ba

Sumy tace ''....Momcy kar ki damu yau aljihunki zai cika da ya'yan banki ,

wata uwar buɗa ta saki tana cewa na gode ta gidana shi yasa ka nake ƙara son ku bakwa son damuwata

dafa ta naja tayi tace '' momcy inhar kina doran duniya bamu da damuwa...,

wallahi kuwa kudai Allah yayi muku abarka

amin ya Allah suka faɗa suna ƙoƙarin fita ko wacce akwai me jiranta a waje

tashi nayi dana gama sauraron duk zancen su na fita zama nayi a kan kujera kee mufeeda wai har yau ba me dan danshi da yake zuwa gurin ki

ajiyar zuciya na sauke nayi shiru

garbati da yake zaune yana nan naɗa tabar wiwi yace

''uwar gafalallu sai kin bada kuɗi an mata roƙon Allah duk wannan kyawun nata ba wani me dan mai ko da yake zowa gurin ta...,

a hassale mufeeda tace "...da hallacan yiwa mutane shiru ina neman tsari da wannan rayuwar suma da suka saka kan su a ciki Allah ya shirye su..,

Asabe reza tace ...tab lallai yarinyar nan baki da hankali

tashi nayi na shiga daki na koma na kwanta abuna idan dai rayuwar gidan mu ce hmm sai dai addu'a

zama tayi a dokin kofa tana fito da wiwi da sauri suka taso rufe kayar ta tayi tace

'' ku dakata bana son rashin hankali kowa ya bi layi ga ta nan da yawa kuma wallahi..,

wai ke me isaka kin fiye yawa da yawa ne..

Gaddafi ya faɗa yana cije baki hadi da zaro huƙa

Asabe reza tace '' gaddafi wallahi zakai ka gama baza ku durani da ka ba wallahi ƙarshe mutan unguwar nan su fara nuna ni da baki ana ga asabe reza ta ƙare mata..,

cikin cije baki gaddafi yace '' amma dai...,

kai yi min shiru ko yanzu billahillazi nayi ƙasa ƙasa dakai tsohon tsumi ya tashi ta faɗa tana zare ido haɗi da nannade hannun rigarta

a'a asabe reza duk bata kai haka ba mai kuɗi ya baki, ki bashi fakat wanda bashi da shi ya raka ki da na jiyamu ( ido)

kar ma ku kawo ni nasan yadda zanyi da ku yan hau yanzu ina zuwa bakin titi karfe biyun dare wallahi rubibinta za ayi tas zata ƙare

haladune ya shigo ya caka huƙa a ƙasa yace
'' ...shege naki dan iska naki duk irin laifin da kayi kazo gidan uwar marayu tana da masauki har me tsinuwar iyaye kina mara ba dashi ana gudin dan iska amma ke shi kike so kaga uwar da take kara saka ya'yan ta akan hanya dodar..,

dukkan su, suka haɗa baki gurin faɗar doɗar

wata iriyar dariya tayi tace '' haladu na gode da wannan kirarin...,

kuttumar ubancen lallai yau za a yi ta da mai da yaji ....ni za ta tozar ta

tashi tayi tana cewa jalila lafiya yau she kika dawo ban sani ba baki baki balance

dauke kai jalila tayi tana cewa momcy yau akwai tashin hankali a gidan nan

dan ubanki ni tashin hankali damata yayi bani dai labari me ya faru kike tada jijiyoyin wuya

nuna mata wayar'ta tayi tana cewa momcy yan zunan aka turo min picture din naja da honourable suna can hotel

wata dariya ta sheƙe da ita har da bugun cinya tace '' wallahi tarairayar customer tafi ki shi ya saka kika ga ya dawo gunta kema sai ki dage idan abin yayi miki ciwo a dinga gyara headquarter sosai ta inda ba ta yadda za a yi yaje gurin wata ko matar sa bata isa ba..amma munafikin da ya turo mik wannan rashin mutuncin shi ya kamata kije kici ubansa..,

yanzu dai a takaice kin goyi bayan ta

zama asabe reza tayi tana gyara zanin'ta tace '' naja zancen kike so kai ta nawa za'a baka..?,
miƙa mata riɗa ɗaya yayi (dari) juya ta ta fara sannan ta soke a ƙafa wani almajiri ya shigo yana cewa sallamu'alaikum wai mufeeda tazo

naɗe ledar wiwi tayi ta kulle tana cewa masha Allah inji wa

inji malam rufa'i

je ka kace bata nan haka kurum mutum yawa maye nace ya barmin ya'ta yaƙi kullum ya zo hannu na bugun cinya , ya wani taje gemunsa yayi tsaibebe a tsaye wallahi baza ta saɓu ba ya'ta kallar gaban mota ce ni bance lallai sai tayi aure ba ya barmin kayata

da sauri mufeeda ta fito tana ni wallahi momcy ki dena abin da kike

da sauri ta jayo ta aguje ta fita bin ta tayi ganin taje soro ta dawo ƙarasawa tayi tana dariya kallon ta yayi yace

"Mufeeda...,

Na'am ina wuni yau saukar rana

zama yayi akan dan kututturen bishiya yace

''eh wallahi kin ganni nan barka da rana..,

yauwa ta faɗa tana wasa da mayafinta

Tufafi yace '' ...a maman tamu ,

kaje can ka nemi uwar ka ni ba uwar ka bace
da sauri ta juyo shi kuma ya tashi durƙusawa yayi har ƙasa yace

''barka da rana ....,

barka da ubanka ka fitar min daga sabgar ya'ta wallahi ,me nasama ya ci balle ya bawa na ƙasa

haba momcy me yasa ka kike haka kowa kina kyale sa amma ni

rufe min baki ko na zubar miki da haƙora kece ƙarama amma ki na nema ki gagare ni wallahi bazai yiwu ba

hawaye ne suka fara sintiri a fuskarta wannan tozarci da me yayi kama kallon rufa'i tayi tace

''kai hakuri katafi gida mayi magana ta waya...,

tashi yayi daga durƙusan da yake ya gyaɗa mata kai kawai ba tare da yayi magana ba juyowa kan momcy tayi tace

''yanzu abin da kikai ya dace kenan...,

zo ki wuce ko saina ballaki

wucewa tayi ba yadda ta iya tana shiga ta samu guri ta zauna ta ci gaba da kukan ta jalila ce ta fito tace


''mufeeda me ya faru kike kuka...?,

momcy ce ta kori rufa'i

kallon maman tasu tayi da take ta siyar da wiwi ba abin da ya dame ta juyowa tayi tana ƙasa da murya tace

''kice mai idan har zai dinga zuwa ya tawo da leda idan kuwa ba haka ba wallahi hulakanci yanzu ya fara gani..,

ni dai gaskiya bazan iya faɗa mai haka ba

tsaki ta ja ta shiga daki itama tashi tayi ta mara mata baya kwanciya tayi tana kallon rufin kwanon dakin nasu tana da burin yin karatu amma halin babu ya hanata yi juyawa tayi ta kalli jalila tace


'' aunty jalila dan Allah bani kuɗi na ci abinci yunwa nake ji...,

yau baba be bayar da kuɗi bane

ajiyar zuciya ta sauke tace

''tun safe da ya futa be dawo ba...,

tab aikuwa yau balallai aci abinci a gidan nan ni kuma gaskiya bani da kuɗin da zan baki tun da kin ƙi sakin jiki ayi harkar arziki

insha Allahu wannan mutuncin nawa har gidan mijina

dariya jalila tayi tana saka waka a wayar ta tana bi

jin wata uwar sallama da sauri ta fito tasan me amsar kuɗin huta ne kallon momcy tayi tace


'' momcy ya dace ba fa ko baki ji sallamar sa ba...,

mufeeda na ji wallahi duk wata karya da zan mai ta ƙare

momcy yaufa da uban gidan sa yace zai zo kar ya saka a rufe mu

kuma fa haka ne saka mayafin ki ki fita duk wata karrairaya da kika iya da wacce kika ga yan uwanki suna yi kiyi musu ko za a dace

Mufeeda tace ''gaskiya ni bazan iya ba haba momcy ki dena abin da kike ..,

Gaddafi kuna jin abin da take faɗa ko wake amfanuwa da wutar gidan nan idan ba ita ba , bata da aiki sai kayana ya yamutsai bazan iya saka shi a haka ba to wallahi zan ci uwar baban ki idan baki je ba

ni kuma zan ci kuttumar uban ki asabe ashe daman rashin mutuncin ki har ya kai haka da sauri ta juyo jin muryar lami mahaifiyar mijinta rufe baki tayi domin idan dai tujara ce sai dai ta take mata baya lami yar tijara ce har yanzu da tsofanta shan taba sigari take
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download UWAR GAFALALLU

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album