Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

BAHAGON RAYUWA Complete Hausa Novel Document by BAHAGON RAYUWA


BAHAGON RAYUWA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 36682



BAHAGON RAYUWA

Reading Time: 3 Hours

Added On: 11, Jul 2024

Author: Zainab Idris Makawa ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 181.13 kb

File Type: txt

Views: 754+

Download: 598+

Last download: 2 days ago

Description/Story:  BAHAGON RAYUWA






BISSIMILLAHI RAHAMANIN RAHIM DUK KAN GODIYA YA TABBATA GA UBANGIJIN MU SARKIN TALIKAI DA YA KAWO MU WANAN LOKACIN TARE DA BAMU LAFIYA INGANTTACIYA A RAYUWAN MU,
YABO DA GODIYA YA TABBATA GA ALLAH WANDA YAI MUNA NUNFASHI TARE DA MA ABUBUWAN RAYUWA ACIKIN HIKIMOMIN SA YA ALLAH MUNA MASU ROKONKA DAKA BAMU IKON GODE MAKA AKODA YAUSHE MU KASANCE CIKIN BAYI MASU TSORON KA MASU MAKA BAUTA TSARKAKKE A RAYUWAN MU,


WANNAN RABARI NE MAY DAN TABA ZUCIYAR MAY KARATU TA DA WASU SAKWANI A CIKIN SAI DAI BAIDA YAWA SOSAI DON BUKATAN MAKARANTA NAYI TARE DA FATAN ZAMU AMFANA DA DAN SAKON DAKE CIKIN SA ,
NAGODE TAKU HAR KULLUN ZAINAB IDRIS MAKAWA SEENABU GA MASU SON JIN KARSHE ZASU IYA KIRANA DA WANAN NUMBER DIN KAMAR HAKA 08036959257 DOMIN YIN REGISTER, , , ,

BAHAGON, , , , , ,



⚓1⃣


Gidane ginan kasa
wanda da ganin sa kasan akwai talauci da kauyanci a cikin sa sai dai duk da kasancewar gidan karami akwai tarin jama, a a cikin sa sosai.
Gida ne wanda ya kumshi matan aure guda uku ko wace da nata zurian don dama irin wanan gida babu komai a cikin sa sai gasar haihuwa a tsakanin matan dake gidajen.
Ba wai damuwa da rayuwa akayi ba banda bakin kishi da hassada juna a tsakani, abinda ba kai tsanmani ba shine mutum yakan riska a cikin irin wanan gidajen.
Sai dai kuma tallakawa ne fitik din su don abinda zasuci ma watarana aiki ne a gare su sai dai kowa taiwa rayuwan ta dana yayan ta dabara su sami dan abinda zasu aikawa cikin su.
Ga ko wani daki a cike da yara bi da bi irin haihuwan nan na kafin ka yaye ka samu wani.
Sai dai su matan gidan hakan ba takura bane a garesu sai dai ma jin dadin rayuwa don babu wacce aka bari a baya daga cikin su wurin saka nata irin.
Duk da uwargidan da may bi mata sunfi yawan iyali a gidan amma kuma suna kyashi da hassadan ganin Rabi amaryan su itama da ba ta dade ba da shigowa cikin su tana kokarin cin masu ga haihuwa.
Gsshi dai ba wani tallafi suke samu ba daga mijin nasu wanda zasu taimakawa rayuwan su dana yayan amma kuma kullun zance ya tashi sai su manta da nasu su shiga sake mata magana a tsakar gida.
Sai idan ta gaji ne takan mayar masu da martani da cewa haihuwa aina Allah ne kuma yaya arzikine kowa kuma na dashi batai bakin ciki da nasu ba ai.
Duk hakkurin irin na Rabi, sau da yawa takan shanye ta take irin abinda akewa diyan ta a gidan tayi kamar bata gani ba.
Sai dai tana mai bawa yayan nata shidda tarbiya sosai fiye da sauran yaran dake gidan da tarbiyan su sai a hankali.
Abu daya ne talaucin su bai hana yaran gidan yin karatun boko ba har ma da na addini wanda diyan Rabin sun fi maida hankali ga kowani fanni na karatun nasu.
Gashi bata shiga tsabaga kowa haka ma yayan nata suke a gidan zata iya zama a daki ida ba wani abin bane zai fito da ita waje.
A haka dai suke zaune a gidan da dadi ba dadi watarana aci watarana kuma a hakkura asawa sarautar Allah ido a gani.
Uwar gidan da suke kira da mama tana da diya tara mata bakwai maza biyu, sai may bi mata inna tana da diya takwas maza uku mata biyar.
Sai ita Rabi dake da diya shidda maza hudu mata biyu yar ta ta fari mace ce ana kiran ta da safiya may bi mata kuma Aisha, sai mazan issah dauda, aminu da shaibu sai karamin da take goyo da suke kira da abu.
Duk inda zaka nemi yan uwan da ke son jinunan su to yaran Rabi sun kai can don suna balain kaunar junan su sosai a rayuwan su.
Allah may rufin asirin bawan sa dan karfin da Safiya ta fara kawowa ne ya ragewa Rabi wani wahala a gidan da take fuskanta na rayuwa.
Don safiya yarinya ce mai hazaka ta dauko yan kule, kulen dan abin makulasan yara tana zuwa makatan ta dashi wanda ta hakane uwar ke dan samun na sabulu daga ciki da sauran abubuwab rayuwan yau da kullun.
Wanan dan walwalan da ubangiji yai masu sai kuma hassada da kyashi yazo ya shiga cikin zukatan sauran matan gidan.

************ ************
Tun dawowan su daga makaranta ta dan tsaya shago ta sayo dan madara da suga wanda take ganin zai isheta yin dan gulusuwan da zatayi gobe na zuwa makaranta dashi ta shigo ta samu kamar kullun sauran mutanen gidan suna tsakar gida suna harkokin su na yau da kullun kamar yadda suka saba.
Bata shiga dakin su ba tabi iyayyen gidsn da wasu daga cikin yayyen ta tana masu sannu da gida.
Ba wai amsawan dadi ake mata ba amma hakan bai hana ta gaida su kamar yadda ta saba a kullun suna amsa mata cikin gajewa da halinta.
Idan kuma da zata wuce bata gaidasu ba wani matsala ne hakan don har rankwashi sai tasha a gun wata a gidan ranan.
Da sallama ta shiga dakin mahaifiyar ta tana zaune ninke kayan wankin da tayi na kanne ta tun safe ta samu tanayi a dakin.
Uwar ta amsa mata sallaman ta cikin mutunci tare da fadin kun dawo tace eh tare da kokarin sauke dan jakar makaranta dake makale a kafadan ta.
Bata zauna ba ta fara kokarin ciro dan sayayyan da tayo a hanyar dawowan ta tare da ciro sauran dan kudin da ya rage tana kokarin yiwa uwar bayanin komai.
Haba yar nan bayyani kuma namay fa cire jakar ki zauna ki huta ga dan ganye nan dana gyara maku da garin rago kici kisha ruwa ki huta kafin lokacin zuwa islamiya yayi maku.
Ta zauna ke nan da niyar ta cire safan dake a kafan ta taji ana kwala mata kira a tsakar gidan da Safiya safiya da karfi.
Cikin takaici da bacin rai uwar tace dama na sani ai ba za a bari ki zauna kici dan abincin ba ma yanzu za, a nemay ki da wani aikin kuma.
Taja guntun tsaki tana cewa yar tashi kije idan kin dawo kyaci ai, cikin takaici Safiyan ta ture kwanon data bude.
Cikin ranta tana fadin kamar ni kadaice yarinya a gidan daga dawowanabza a fara kwala min kira da bakin aike ko aiki, komai sai dai a kirani ace nice zanyi ni kadai.
Kafin ta kai ga fita ta sake jin muryan Inna tana fadin wai Safiyan bata jinane ko may wai ?
Da sauri ta amsa da naam Inna gani tafe ina daura zani ne dama tafita waje tana karasa daura zanin da takeyi din.
Cikin takaici Rabi ta jawo marfin kwanon data bude don cin abincin data aje mata ta rufe tana fadi a ranta, in dai don aji ta bakinane ake wanan halin bazaku taba jina ba a kan hakan.
Duk yaran dake gidan nan wasu ma basuje ko ina ba tun safe amma ba a aike su ba sai wacce ta biyo rana ta shigo yanzu ake kwalawa kira haka.
Ko sai yaushe zasu daina wanan halin hassadan nasu a gidan nan haka oho don dai wani abin da gaiyya ma suke masu shi.
Jin muryan Inna tayi daga waje tanawa yar nata fada aka may take kiranta ta shige daki taki fitowa tun dazun.
Tace inna ina cire uniform ne a jikina dama ba kin fitowa nayi ba sai inna din tace ai dolen ki ma ki fito ga tatsin kamu can a roba yana jiran ki tun dazun har ya fara kumbura.
Safiya takai kallon ta ga inda kammun yake a bude fam ga roba sai kudajen da suka mutu a saman shi ba ako dan sakaya shi da wani abu ba.
Ta sauke ajiyan zuciya tare da cewa Inna don in dan ci abinci kafin na fara don banci komai ba tun safe dana fita gida.
Wani irin tsawa ta daka mata tace kai amma lalai safiyan nan wuyar ki ya isa yanka yanzu ni zan saki aiki har ki tsaya kina cewa
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download BAHAGON RAYUWA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album