Join Our WhatsApp Group

Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

CAPTAIN KABEER Complete Hausa Novel Document by CAPTAIN KABEER


CAPTAIN KABEER

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 36562



CAPTAIN KABEER

Reading Time: 3 Hours

Added On: 26, Jul 2024

Author: Hassy Soja ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 208.82 kb

File Type: txt

Views: 424+

Download: 597+

Last download: less than 1 second ago

Description/Story: ο»Ώ*CAPTAIN KABEER*



*RUBUTAWA*


*HASSY SOJA ce*✍🏻


*MAMA NA DA BABA NA ALLAH YA JIKANKU DA RAHAMA YA SA ALJANNAH CE MAKOMARKU AMIN YA RABBI*😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

```BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM DA SUNA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI GODIYA DA AMINCI SU TABBA GA ANNABI MUHAMMAD S. A. W ALLAH YA KARA MASA DARAJA AMIN```



*WANNAN LABARIN NAWA GAJERAN LABARI NE*πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€

*WANNAN NOVEL DIN BA NA KUDI BANE RASHIN COMMENT ZAI SANYA YA KOMA NA KUDI YASIN*

*GARGA'DI*


*BAN YARDA WANI KO WATA YA SU JUYA MANI LABARI BA SAI DA IZINI NA YIN HAKA KUSKURE NE DAN HAKA SAI AKIYA YI*😎😎😎😎


*SADAUKAWAR GA MASOYANA AKO INA KUKE AFADIN NIGERIA WANNAN NAKU NE*πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»

πŸ…ΏοΈ1️⃣%5️⃣


*________________*πŸ–ŠοΈ
Wata tsaleleyar budurwa ce kwan ce take tana kuka sosai kamar ranta zai fita ta rike mararta tana juye juye ta dafe marar ta da har ta fara fita hayancin ta.


Shigowar wata Hajiya ce ya sanya ta hankalin ta ya dawo gurinta tace "shalele na lfy klau kike kuwa meya ke damunki?.


Kuke take jikinta har rawa yake saboda azabar da take sha nuna mata take tana girgiza mata kai.


Da sauri ta karaso gurin tace tace "ko ciwon marar ne"!?.


Daga mata kai tayi tana kuka sosai kamar ranta zai fita.

Dauko waya tayi ta kira doctor sai gashi yazo yayi mata allura sannan yace "gaskiya Hajiya ya kamata ace kunyi mata Aure saboda irin wannan period yana bukatar Namiji kusa da ita.

Shiru tayi na dan wani lokaci sannan tace "to doctor insha Allah dama zamuyi magana da Alhaji idan ya dawo Nigeria insha Allah.


Jin jina kan sa yayi yayi gaba abun sa.


*America*

Wani soja ne zaune yana kallon ruwa Amman tunani yake ina zai sanya rayuwar sa ne wato Capital kabeer fari tass kamar balarane shi ba dogo ba kuma shi ba gajere ba babu abun da ya tsana duniya kamar tuwon dawa ko na shinkafa abun da yake so kamar shinkafa da wake da lemon juice da yanboll yana mutuwar son su kayan sanyawa kuwa black and fari da yellow da green.


Mota kuwa fara da black sosai yake hawansu bana son yawan surutu baya son kazanta baya son shishigi ko kadan.


Baya dariya ko murmshi ko dogon surutu sai mahaifiyar sa ita kawai ce ka ganin dariyar sa da surutun sa gashi sarkin shagwaba mahaifin sa ya rasu tun lokacin yana karamin sosai ya barmasu dukiya mai yawa sosai.

Babu abun da ya tsana duniya sama da Aure baya son maganar Aure ko kadan bayaa kula yan mata da yawa yan mata na son sa Amman be basu fuska ba .


Dafashi akayi sannan Abba yace"Captain kb lafiya Qlau kake kuwa"!?.


Ajiyar zuciya yayi sannan ya mik'e tsaye yana kallon gefen sa yace "ku shirya zamuje Nigeria yau ko da dare yayi sannan ya wuce office din sa.


Dama Abba ya san halin abokin sa baya magana da kowa koda shawara ce bayayi da shi ko fuska baya saki bale wata shawara.


Cikin mintin kadan suka gyara har jirgein Nigeria sun samu d'aya yazo ya fada masa lokacin ya gama hada kayan sa sannan yace "to duk abun da kuke bukata ku dauka saboda ba zamu dawo kasan ba sai muje wata kasa wuce wa yayi ba tare da ya kalle inda suke ba.


Cikin dan kankani lokaci suka shiga cikin jirgein Nigeria ahankali ahankali ya iso filin jirge sai da ya dauki mintina 30 sannan ya fito cikin ransa yace "Alhamdulillah nadawo k'asata.

Da gudu wani soja yazo Sir ana waya dago idanuwan sa yayi ya Mike masa hannu koda ya duba wayar sunan my life mom ya gani dan murmshi yayi sannan yace "Assalamu Alaikum my life mom.


Zaune take tana kallon tv falon kuwa kamshi turaren wuta yake murmshi tayi tace "Amin wa, Alaikum sallama Naam my son har kun iso kenan ko"!?.


Langwabe kansa yayi yace "Eh yanzun dai ina hanya ne zakije insha Allah.

Ta fahimci akwai masu kallon sa sai tayi murmshi tace "to Allah ya kawo mani kai lafiya sai ta kashe wayar ta.


Bude masa kofar motar akayi sannan ya shiga ciki ya Zauna yana kallon gefen sa driver ya shiga ya fara jan motar ahankali sai da ya kai bak'in titi sannan ya sharara gudu sai cikin Unguwar masu kudi mai cike da mutane dai dai wani hadaden gida ne yayi hon da sauri mai gadi yazo ya bude masu jin jina kan sa yayi yace "Alhamdulillah oga yadawo gari.


Sulalawa yayi cikin gidan dai dai lokacin yan aikin gidan suna tsaye shi kawai suke jiran fitowar sa Captain kb kuwa ya dauki tsawani mintina 30 Zaune cikin motar da sauri wani soja yazo ya bude masa kofar motar kafarsa ya fara saukowa.


Wow masha Allah Allah yayi halita gaskiya oga kb ya hadu sosai.


Fitowa yayi daga cikin motar kallon gidan yayi sannan ya sanya kai ya wuce cikin gidan.


Koda ya shiga falon kamshin turaren sa ne ya game falon shine ya tabbar mata da cewar d'anta yadawo jiyowa tayi tana murmshi.

Da gudu yazo ya rungume ta sosai yace "miss you my life mom.

Mommy tayi murmshi cikin jin dadi tace "miss You my son dafatan kadawo lafiya!? .


Kwantawa yayi saman kujera yace "to Alhamdulillah Amman dai na gaji sosai wallahi bari dai na watsa ruwa sannan.


"To madallah Allah yayi maka Albarka.

"Amin ya Allah"



A hankali ta fara bude idanuwanta kai masha Allah Allah yayi halita gaskiya wannan gurin kallon dakin take sannan tayi ajiyar zuciya tace "Allah na gode maka da kabani lafiya.

Hajiya tace "sannu ya jikin naki ne yanzun"!?.

Tashi Zaune tayi tace "Alhamdulillah naji sauki sosai.

Cikin tausayawa tace "yanzun babu wata matsalar komai dai ko"!?.


Daga mata kai tayi tana kallon sama Amman bata ce komai ba ajiyar zuciya tayi tace "Hajiyar mu anjima zanje gurin mommy na dan Allah..

Tabe baki tayi tana kallon ta sannan tace "salon Kabeeru yadawo ku kama fada ko"!?...


Cikin jin haushin sunan da ta fada tace "wai ke Hajiya ni ina ruwa na da shi ni fa gurin mommy zanje fa dan Allah ki daina hada ni da shi dan mugun ne wallahi...


Dariya Hajiya tayi tace "to Allah ya sauwaka yanzun dai daga ke har shi baku zaman lafiya!?...


Turo baki tayi tana kallon gefen ta ........



*HASSY SOJA CE*✍🏻✍🏻

*COMMENT AND SHARE*



*CAPTAIN KABEER*



*RUBUTAWA*


*HASSY SOJA ce*✍🏻


*MAMA NA DA BABA NA ALLAH YA JIKANKU DA RAHAMA YA SA ALJANNAH CE MAKOMARKU AMIN YA RABBI*😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

```BISMILLAHI RAHAMANI RAHIM DA SUNA ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN'KAI GODIYA DA AMINCI SU TABBA GA ANNABI MUHAMMAD S. A. W ALLAH YA KARA MASA DARAJA AMIN```



*WANNAN LABARIN NAWA GAJERAN LABARI NE*πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€πŸ˜€

*WANNAN NOVEL DIN BA NA KUDI BANE RASHIN COMMENT ZAI SANYA YA KOMA NA KUDI YASIN*

*GARGA'DI*


*BAN YARDA WANI KO WATA YA SU JUYA MANI LABARI BA SAI DA IZINI NA YIN HAKA KUSKURE NE DAN HAKA SAI AKIYA YI*😎😎😎😎


*SADAUKAWAR GA MASOYANA AKO INA KUKE AFADIN NIGERIA WANNAN NAKU NE*πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»πŸ’ƒπŸ»

πŸ…ΏοΈ1️⃣1️⃣%1️⃣5️⃣


*________________*πŸ–ŠοΈ
Turo baki tayi tana kallon gefen ta saboda haushi maganar take duk abun da take Hajiya na kallon ta sai tayi murmshin manya tace "to shalelen na adawo lafiya ki gaidan mani da mommyn ta ki.


Mik'ewa tsaye tayi sannan tace "amm kuma kice zan shigo insha Allah sannan ta fita daga cikin dakin tana mamakin irin halin su girgiza kanta tayi.


Tsalle tsalle take saman gado saboda da farin ciki da take ciki tunda Hajiya ta aminci to yanzun zataje gidan mommy dama tayi kewarta da sauri ta sauko daga saman gado Jakarta da mayafin ta dauko fitowa tayi daga cikin dakin doguwar riga ce tasari green ajikinta saukowa tayi daga saman bene Zaune ta iske Hajiya tana kallon sunnah tv kamshin turaren tane ya game falon shine ya tabbar mata da cewar khadeejah ta fito.


Karasowa gurin tayi tana Murmshi tace "Hajiya na shirya sai nadawo ko"!?.


Kallon ta tayi tace "shalele na kin dauko key dinki ne"!?.


Murmshi tayi tace "eh yana cikin Jakata ne mota green zan hawa kinji Hajiya"!?.


Kallona take tace "uhm to menene na tambaya na ai na kine ko tafi Allah ya tsare.


Amin ya Allah shiyasa nake kara sonki Hajiya ta sai nadawo bye bye da sauri fita daga cikin falon koda ta fito sai ta ga mai gadi ya gama goge motar ta kallon sa take sannan tace " Baba mai gadi har kagama ne"!?.


Washe baki yayi yace "wallahi kuwa y'ata Allah dai ya kaiki lafiya.


Dubu biyu ta Mike masa tace "to gashi kasai goro ko"?.

Amsa yayi yana...


Read / Download CAPTAIN KABEER

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album