Join Our WhatsApp Group

FANSAR MACIJIYA Complete Hausa Novel Document by FANSAR MACIJIYA


FANSAR MACIJIYA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 15992



FANSAR MACIJIYA

Reading Time: 1 Hours

Added On: 30, Sep 2023

Author: Fatima Rabiu (Zarah Royal Star) ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Royal Star

Author Phone : 08130479973

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 94.5 kb

File Type: txt

Views: 1988+

Download: 295+

Last download: 2 days ago

Description/Story: *🐍🐉 FANSAR MACIJIYA🐍🐉*








MALLAKIN


*©FATEEMAH RABI'U*
*(ZAHRAH ROYAL STAR)*


















*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




Marubuciyar :


*1-RAYUWA*


*2-WATA RANA SAI LABARI*


*3-SA'ADHATU*


*4-ASMA'U (MA'U)*


*5-YAZDAD*


*6-MAHAIFINA NE SILAR KOMAI*


*7-RUHI BIYU*
*NOW*


*FANSAR MACIJIYA*






*GA MASU BUK'ATAR NAH TALLAH TA MASU HAJAR SU A BOOK D'IN NAH ZASU BIYA ₦500 . KACAL KU TUNTUB'I WANNAN NUMBER NAWA 08130479973.*








*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*


PAGE1️⃣➡️2️⃣




_________________✍️ Dandazon mutune ne a k'ofar Wani maidaidaicin gida k'ofar gidan a kulle take gam k'ok'ari suke su bud'e ta amma sun k'asa kai daka kalle fusk'okinsu wadda suka fi koya shiga tashin hankali samari ne kusan su *SHADDA 6* sunfi koya shiga tashin hankali d'aya daga cikin su wadda yafi shuru-shuru da gyar ya bud'e baki saboda tsananin tashin hankalin da yake ciki ya kira sunayansu gaba d'aya *"JAMIL!!, SULAIMAN!!, ABUBAKAR!!, KAMAL!!, MUSTAPHA!!"* amsawa sukai a tare cike da tashin hankali Kamal yace "ya dai ALIYU da magana a bakinka ya zamuyi mu shiga cikin gidan nan ace mutum tun jiya da dare amma gashi har yamma tayi ba labarin sa ga gidansa a kulle kodai karya k'ofar zamuyi ne?"


Sauke ajiyar zuciya sukai jin Kamal ya kawo sha wara bud'awa sukai mutanan dake wajan suka kama bugun k'ofar da iya k'arfin su ai ko sunsha wuya kamin su b'alla k'ofar




Ko wanne daga cikinsu k'asa shiga sukai zuciyar su na wata mahaukaciyar bugawa ALIYU ne yayi k'arfin kutsa kansa cikin tangamemen porlon wani irin jan birki yayi ganin Abokinsu kuma mafi soyiwa a garesu yashe a k'asa babu alamar rai a tare dashi




Jikinsa yayi fari fat kamar an tsotse mai jini kalar jikinsa ta chanza ta koma bulu bikinsa na fitar da wani kunfa fari fat dashi jikinsa duk ya saddare,




Wani irin uban ihu ya kwalla yana zubewa a k'asa sumamme da sauri sauran Abokan suka shigo ba shiri zan birki sukai ganin abinda Aliyu ya gani ya sashi sumewa suma dai zuciyar su kamar zata faso k'irjin su saboda tashin hankali


Cikin wajan gari wani irin jeji ne tafe take tana b'ab'b'ak'a dariya iya k'arfin ta tana wata rausaya kai daka ga yadda take tafiya k'ugunta na jujjuyawa dukkan jikinta na launkwasa daka kalleta kasan ba cikakkiyar mutum bace zaunawa tayi jikin wani dutse kanta a duk'e d'ago wa tayi ta wani irin sauri (ni kaina sai da razana da tsananin kyawunta da kalar idanuwanta bulu shar dasu ga gashi ya sakko har yana so ya tab'a k'asa dariya ta k'ara shek'ewa da ita sai kuma ta fara wasu irin hawaye na jini jikinta ya fara sab'ulewa ya fara kumawa na maciji rabin jikinta ne daga k'asa ya koma na maciji wata irin uwar k'ara ta kwallah "inahhhh wllhy sai naga bayanku ku duka tunda kukai sana diyar shigata cikin k'unci kun jama kanku masifa da bala'i bazan barku ku zauna lafiya bahhhhh" ta ida maganar da murya mai k'arfi wadda har yasa dajin da tsintsayan dake rayuwa cikin dajin girgiza tsintsaya suka watse sama kasar dajin har wani tartsatsi take kamar zata rabe gida biyu.........






***************** Wani k'asur gumin boka ne zaune a wani k'aton kogo wasu macizzai ne durk'ushe a gabansa wadda ya kasance rabin jikinsu daga k'asa na maciya ne sai daga sama kuma na mutum ne kuka suke suna buga kansu a k'asa suna magiya da sauri cike da fushi bokan ya d'aga masu hannu da cewa "Matarka Alina tayi babban kuskure dole ne tabar wannan duniyar" yana nunata da yatsa d'ago fuskar tayi da duk ta b'aci da jini ga hawayen jini na shatata a idonta na tsananin tashin hankali da sauri na mijin wadda ya kasance mijinta zai bud'e baki domin magana bokan ya dakatar dashi "Bijay kasan cewa doka ce ba'a lamince muku shiga cikin bil Adam ba sai nan da shekara dubu biyar wadda zasu gaba shid'ewar zamanin nika amma Alina ta sab'a dole ne ta mutu"




Kuka yake kamin yayi aune Alina ta fad'i a numfashi babu a jikinta da sauri ya tallafo ta yana kuka bokan ya shima cike da tausayin wannan masoya yace "nima ba yadda zanyi ne dole tunda ta k'arya doka amma karka damu nayi duba zamanin da zaka fito daga wannan kogo bayan shud'ewar zamanin nika za'ayo wata irin Alina sak babu banbanci sai dai za'ayo ta ne a jinsin d'an Adam" da sauri Bijay ya d'ago da kansa yana kallon boka "kware kuwa zata dawo gareka amma ba'a jinsinka ba kuma za'ayota ne a musulma wannan kogon da zaka shiga har sai zamanin da za'ayota zata bayyana a kusa da wannan kogon za'a gina wata makaranta wadda chan zamanin suna kiranta da jami'a ne zata zo cikinta dumin yin karatu a wannan lokacin ne zaka fito daga kogon kaje gareta".........✍️








*To Masoyana sai naga yanayin comment d'in ku zan cigaba da typing yayi kukaji salon book d'in*




Nice taku


*FATEEMAH RABI'U Ce (ZAHRA ROYAL STAR)*🥰✍️✍️✍️✍️✍️




Comment and share Fisabilillahi🥰🙏🙏




























*🐍🐉 FANSAR MACIJIYA🐍🐉*








MALLAKIN


*©FATEEMAH RABI'U*
*(ZAHRAH ROYAL STAR)*


















*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




Marubuciyar :


*1-RAYUWA*

*2-WATA RANA SAI LABARI*


*3-SA'ADAHTU*


*4-ASMA'U (MA'U)*


*5-YAZDAD*


*6-MAHAIFINA NE SILAR KOMAI*


*7-RUHI BIYU*
*NOW*


*FANSAR MACIJIYA*






*GA MASU BUK'ATAR NAH TALLAH TA MASU HAJAR SU A BOOK D'IN NAH ZASU BIYA ₦500 . KACAL KU TUNTUB'I WANNAN NUMBER NAWA 08130479973.*








*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*




PAGE3️⃣➡️4️⃣






__________________✍️ Durk'ushewa sukai gaban gawar Abokinsu da Aliyu dake a Sume su duka hawaye suke mai cike da kunci da kuma rad'ad'in rashin dan uwansu da kyar mutane suka b'anb'b'are su daga gawar aka shiryasa aka kaisa gidansa na gsky,




Koda Aliyu ya farfad'o a gigice ya farka yana kuka mai tab'a zuciya yana tabbayar shin ina HAIDAR (wadda ya mutu kenan) da kyar aka samu aka kwantar mai da hankali tunani ya fad'a,


Sun kasance tare tsawon shekaru sun kasance basuda kowa su *TAKWAS* sun tasu a gidan Marayu sun gida kansu tabbas sunsha wahalar rayuwa amma kuskure d'aya yasa duk rayauwar jin dad'i da suke buri zata ruguje wadda ya kasance tsananin Abotarsu har gidajensu a jere suke inda Jamal yana da aure amma bashi da yara, sai Mustapha yana d'a d'aya namiji mai Suna *Al'ameen* k'arami ne wadda bai wuce shekara biyar 5 ba Matarsa ta mutu wajan haihuwar Al'ameen , Sai Sulaiman Shima yana Aure amma kamar dai Kamal basu da yara, Sai Abubakar bashida Aure, sai Aliyu wadda ya fisu yarinta shima baiyi aure ba, sai kuma Haidar daya mutu shima bai tara iyali ba.


Wannan kenan


Sai da aka kwana biyu da rasuwar wadda kwata-kwata zuciyar su bata kawo wai abinda suka aikata chan baya bane yake bibiyar su ba,




Bayan kwana bakwai wadda da yawonsu sun dawo normal amma banda Aliyu dan har yanzu mutuwar bata bar jikinsa ba,




Dare ne sosai wadda kowa ya kasance yana muhallinsa hadari ne sosai iska na kad'a wa mai k'arfin gaske ga wata irin walk'iya,


Zaune Abubakar yake a gidansa yana d'an daddana computer windows gidan na kad'a wa da d'an k'arfi tashi yayi yana yatsine baki saboda duk a gajiye yake duk sai da ya rufe ko ina zai juya ya zaune kenan ya fara jin ana buga k'ofa da d'an k'arfi baiji wani tsoro ko fargaba ba ya nufi k'ofar,




Bud'ewa yayi macece tsaye ta juye baya da sauri yace "wace a nan?" da sauri ta waigo tana Durk'ushewa k'asa cike da kuka da makyarkyata sanyi sanye take da kayan fulani tace "dan Allah ka taimaka min dare yayi ina tallar nono ga hadari", da kuka bai ban tausayi,




Cike da tausayi da kuma dama Abubakar akwai san mata har wani d'an lashi baki yake yace "Ahh haba ba komai shigo" har wani rik'o hannunta yake da sauri ta fisge bayan ta shigo rufe k'ofar yayi juyowar da zaiyi yaga ta juya baya da sauri yakai hannunsa yana juyowa da ita da sauri ya sake ta cikin razana yana ja da baya yana nunata da yatsa bakinsa na kyarma,


B'ab'b'ak'ewa da dariyar tayi mai amsa kuwwa runtse idanuwanta tayi sai kuma ta bud'e su sun rine sun koma bulu shar jikinta ne ya fara wani girgiza yana wani chanza kala daga k'asan ta ya koma maciji shar b'eb'e dashi,




Da sauri Abubakar ya buga wata uwar k'ara yana zubewa k'asa da sauri kuma ya tashi da gudu yayi hanyar waje yana shirin bud'e k'ofa,


Da saurin daya wuce misali tasa jelarta ta maciji ta yarb'er da k'afafunsa ya fad'i nannad'osa tayi tsakiyar cikinsa ta matso dashi kusa ta d'aga shi sama tana kallonsa cike da mugunta ta k'ara shek'ewa da wata mahaukaciyar dariya tana cewa "hhhhhhhhh ka shigo hannu kai har wani mai wayo ne da zaka iya tsallake kaidi na ne kunyi babban kuskure shigowarku rayuwa tahh" shi kuwa ya kasa magana sai mutsu-mutsu yake saboda ta matseshi tam bai aune ba yaji sara akan d'an yatsan sa babba ta sare shi sakinsa tayi ya zube a k'asa abinda bai wuce sakon d'aya ba jikinsa ya fara wata irin kyarma da chanza launi dafin macijin ya fara shigarsa jikinsa ne ya fara sandarewa bakinsa na aman wani farin kunfa na dafin da tana sa mai,


Cike da jin dad'i ta bace bat daga gidan kamar ba'ai wanzuwarta a wajanba tabar gawar Abubakar yashe a k'asa.......






****************** Da gama maganar sa bokan ya bace da sauri Bijay ya tashi yana shafa kasan sa ya koma kamar mutum gaba d'aya kogon ya shiga wadda ya kasan kamar kukar aljanu k'atuwar gaske.


*BAYAN SHEKARU ARU-ARU*




Zaune take sai shagwaba take zubawa Momy "please ki barni nida Aamah mu cigaba da karatu mana tunda kina da hali kinji Momynah" cike da lallashin take lallab'a Momy tana turo d'an k'ara min bakinta mai d'auke da jan leb'e fuskarta doguwa ce tana da siririn hanci dogo har baka ga idanuwanta manya dasu,


Cike da rashin son suyi karatu Momy ta kira sunan ta da cewa " RAYHA bank'i ba am
hankali na bai kwanta ba sam" da sauri Rayha tace "inshallahu Momy ba abinda zai faru damu kedai kiyi mana Addu'a shine Momy" sauke ajiyar zuciya tayi dai-dai nan Aamah ta shigo tana cewa "ai nasani Momy zata barmu ne inshallah ko Momy?" Tana lek'a fuskar ta murmushin k'arfin hali ta sauke tana rungume su su kad'ai Allah ya bata Babansu ya dad'e da rasuwa tace "Allah ya albarkaci rayuwarku dama tuni an samar muku makarantar kawai dai hankali ne ya kasa kwanciya ji nake kamar wani abu zai faru da kune" ta ida maganar cike da sanyin murya suma duk jikinsu yayi sanyi cike da kwantar mata da hankali Aamah tace "babu wani abu Momy Addu'arki muke nema babu abinda zai faru sai alkhairi" sauke ajiyar zuciya tayi tace "inshallah tuni kun fara lecture inshallah zuwa gobe ko jibi sai ku tafi koh?" Cike da tsananin murna suka rungume Momyn........✍️








*Shin wai mi su Aliyu suka aikata ne yake bibiyar rayuwarsu ne yake san k'arar dasu?🤔* *Miye Momy taji game da yarinta shin wacce rayuwa zasuyi a jami'ar mi zai faru da Rayha ne,🤔 kudai ku kasance dani sannu a hankali zan warware muku chakwakiyar*






*FATEEMAH RABI'U Ce (ZAHRA ROYAL STAR)*🥰✍️✍️✍️✍️






Comment and share Fisabilillahi🥰🙏
































*🐍🐉 FANSAR MACIJIYA🐍🐉*








MALLAKIN


*©FATEEMAH RABI'U*
*(ZAHRAH ROYAL STAR)*


















*🌟ROYAL STAR WRITER'S ASSOCIATION🌟*
{R.S.W.A}


https://www.facebook.com/Royal-Star-Writers-Association-101607075594165/?ref=py_c
*_Marubuta masu aiki da fasaha da zallar amana, fad'akarwa, ilimantarwa da kuma nishad'antarwa_*
_(R.S.W.A)Ruwa kad'ai ke maganin k'ishi_


*Alk'alaminmu 'yancinmu*




Marubuciyar :


*1-RAYUWA*


*2-WATA RANA SAI LABARI*


*3-SA'ADAHTU*


*4-ASMA'U (MA'U)*


*5-YAZDAD*


*6-MAHAIFINA NE SILAR KOMAI*


*7-RUHI BIYU*
*NOW*


*FANSAR MACIJIYA*






*GA MASU BUK'ATAR NAH TALLAH TA MASU HAJAR SU A BOOK D'IN NAH ZASU BIYA ₦500 . KACAL KU TUNTUB'I WANNAN NUMBER NAWA 08130479973.*








*بسم الله الرحمن الرحيم*
*وصلى الله عل النبي الکريم*








PAGE 5️⃣➡️6️⃣






__________________✍️ Washe sun tashi da sabon tashin hankali wadda fad'ar shi ma b'ata lokaci ne bare Aliyu dabai gama farfad'owa ba,




Bayan akai gawar Abubakar zaune suke sunyi jigum-jigum wani mutum ne yayi masu sallama amsawa sukai hankalin su kwata-kwata jikinsu gyran murya yayi tukun yace "Gaskiya wannan aikin dana ga gawar Abubakar tabbas da akwai dafin maciji a jikinsa" da sauri suka waigo suna kallonsa cike da tsananin tsoro da kuma abinda suka aikata baya ya shiga tariyo masu, mutum ya cigaba da cewa "tabbas hakane amma zan had'aku da wani masanin macijzai zai iya taimaka muku inshallahu" da sauri su duka suka amince amma banda Kamal dake wani sham k'amshi dan shi kwata-kwata bai yarda da wannan abobuwan ba sam,




Inda basu bata wani lokaci ba mutunan yayi masu jagora har wajan sarkin macijzain wadda mutane suke mai lak'ani da *D'AN MACIJIYA*






Kamal kuwa yadai biyo su ne amma baya jin zai iya bin abinda za'a ce wajan da isarsu wani kogon dutse ne shiga sukai wajan cike yake da wasu layoyi da wasu y'an kwanduna kamar na saka dukansu macijzai ne ciki,


Zaune yake duk layoyi cike da wiyansa da wasu irin abu irin na maciji a damtsan hannunsa da wasu kalar zobina masu zanan maciji,


Tsaye suke a jere mutunan yayi masa mayanin mike faruwa da sauri D'an maciji yakai dubunsu a kan samarin su biyar a jere yace "tabbas kun shiga kaidin MACIJIYA wadda kwata-kwata ba imani a ziciyarta a yanzu tabbas ganin bayan macijiyar nan akwai jan aiki amma zan baku kariya tabbas indai kuna tare da wannan a d'aure a damtsen hannunku tabbas bazata iya koda tab'a ku ba" ya idasa maganar da d'akko wasu irin y'an hannu kamar laya ya bisu a jere yana sa musu dai-dai yazo wajan Kamal zai samai cike da rashin yarda da abin ya dakatar dashi ta hanyar d'aga mai hannu yana cewa "karka sake ka samin wannan shirmen babu abinda zai min" ya idasa maganar da iya gskyr sa su duka cike da kid'ima suke kallonsa dama duk cikinsu shine mai taurin kai da sauri Aliyu ya matso yana kama hannun Kamal yana cewa "haba Kamal kasan cewa muna cikin had'ari shin mi yasa zaka k'i ne please ka sa" yana amsar abin ya kamo hannunsa nufin ya samai,




Kamal kuwa fisge hannunsa yayi bai ce komai ba ya juya ya fice daga wajan, cike da tashin hankali suka bisa da kallo,




Da sauri D'an macijiya yace "lallai abokinku yana cikin hatsari" ya ida maganar cike da d'an b'acin rai yadda ya disga sa ya tsani mutum irin su Kamal sauke ajiyar zuciya sukai Jamil yace "yanzu dan Allah babu abinda...


Read / Download FANSAR MACIJIYA

START READING

OR

DOWNLOAD TXT NOW
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album