Join Our WhatsApp Group

JININ ABBA NA Complete Hausa Novel Document by JININ ABBA NA


JININ ABBA NA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 35496



JININ ABBA NA

Reading Time: 2 Hours

Added On: 09, Aug 2023

Author: Zainab Habib Mom Islam ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : *AREWA WRITER'S ASSOCIATION*

Author Phone : 08141799224

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 211.73 kb

File Type: txt

Views: 606+

Download: 292+

Last download: 2 days ago

Description/Story: ♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.

_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_


*Story and writing*
*By*

*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_


_MARUBUCIYAR_

*ZAINABU ABU*
*ZAZZAFAR KISHI*
*LADIDIN KAUYE*
*NANCY YAR KARYA*


_AND NOW_
👇
*♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️*.

Whattpad Momislam2021

Zainabhabibu713@gmail.com

_INA MIKA GODIYATA GA ALLAH DAYA BANI IKON SAKE RUBUTO MUKU WANAN TAK'AITACCEN LABARIN ALLAH KAYAFE MANA ZUNUBAN MU AMEN_

WANAN LABARIN K'IRK'IRA NE BANYISHI DAN CIN ZARAFIN KOWA BA ,INYAZO DAI _DAI DA LABARINKI KO LABARINKA TO HASASHE NE KAWAI 👌.



*GARGA'DI*
_BAN YARDA WANI KO WATA SU JUYAMIN LABARI BA WLHI DUK WANDA NAKAMA BADA IZININA BA TO ZAN'DAU MATAKI MAI TSAURI_

*JINJINA*
_INA MIK'A GODIYATA GA MASOYANA ABIN ALFAHARI NA ALLAH YABAR ZUMUNCI._


________________________________


*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com


https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w

_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_

*BISMILLAHIR RAHMANI RAHIM*


EPISODE 1 & 2

📖______Zazzau ne suke shida mahaifinshi da mahaifiyar shi , suna hira cikin jin dad'i momyn Haruna ta mik'e ,domin d'auko plet a kitchen, fitarta keda wuya ,su dady suka jiyo k'arar alamun ana harbi , da gudu momy ta dawo ,dady yace ”barin lek'a momy na kiranshi amma ina yatafi ,yana zuwa aka harbeshi a k'irjinsa , daganan ya kwanta ciwo tundaga ranar yazamo bashida lafiya."



Gidane babba kai dakaga gidan zakasan nera ta zaune , 6angare biyu ne a cikin gidan kuma duka komai nasu kala d'aya ne, wa da k'ani ne a cikin gidan ,wato da Alhaji Haruna da Alhaji Bashir ,suntaso cikin kulawa da tarbiya mai kyau , Alhaji Haruna shine babba yaro ne ga Alhaji muntari shikuma Alhaji Bashir d'ane ga Alhaji Yusif , Alhaji Muntari yayane ga Alhaji Yusif , y'a y'an nasu suntaso cikin wadata da k'aunar junansu a fili kenan ,komai 'iyayen zasuyi tare suke yimusu haka iyayensu mata ma basa ban banta komai nasu a tare suke yimusu , wata rana Alhaji Yusif ya kwanta rashin lafiya ashe cutar ajali ce , Allah ya k'ar6i abinsa , yabar Haruna ,a hanun Alhaji Muntari , kulawa Alhaji Muntari kebawa y'ay'an duka biyu , sai dai 'iyayen mahaifiyar Haruna sun ,buk'aci da koma gida tunda ta tafi bata sake wai wayar gidan ba ,dukansu suna zaune a Kano unguwa uku , Alhaji Muntari yanada budurwar y'a fara kya_kyawa da wuya ta wuce bataja hankalin jama'a ba y'ar gata kenan kome ta fad'a shiza'ayi babu tangard'a , mahaifin Haruna yafi na Bashir kud'i dan haka ,maman Haruna da rasuwar mahaifinshi ta dank'awa Mahaifin Bashir komai hakan ba k'aramin dad'i yayi masa ba saboda yana facaka da dukiyar d'an uwan 'nasa."



Tun da mahaifin Haruna ya rasu rayuwa tayi masa k'unci bashida walwala a cikin gidan bare yasake suyi wasa da Bashir , tsangwama harara kyara babu wanda bai saba dashi ba , shine yake yiwa wanan budurwa mai suna Fauziyya wanki ko pants da bra ta cire shine meyi mata wanki tun yana kuka haryazo ya saba , lokacin da yacika shekara goma yafara bijirewa umar ninsu, a lokacinne daga uwar har y'ar suka tsiro da wata azaba ta musamman da suke gallaza masa."



Yanzu kam banbanci ya wanzu tsakaninsa da d'an uwansa yasan ba d'aya suke ba , yafara sanin hankalin kansa ,shiyasa yafara ja baya da komai na gidan baya zuwa inda ba'a kirashi ba ,hakan da yakeyi yasa suka fara kiransa magulmaci a cewarsu yayi gadon munafurci , bashida bakin magana sai dai yabisu da ido ,hatta makarnta an ban bantasu boko da islamiya kowa da tashi ."


Alokacin da Haruna ya cika shekara goma sha takwas ,baya barin bashi ,amma ya maida hankalinsa ga karatunsa , baya wasa ko kad'an gashi Allah ya hore masa ilimin islama dana boko ,bashida mugunta ko k'an amma yanzu yafara koya kasancewar ya taso cikin rashin jin dad'in rayuwa..✍️.

♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.

_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_


*Story and writing*
*By*

*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_


Zainabhabibu713 @gmail.com

Follow me on wattpad Momislam2020


________________________________


*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com


https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w

_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mun gode


*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*


EPISODE 3 & 4


_____Kwance yake a k'ayataccen gadon sa ga sanyin AC dake k'adawa Bash kenan baban yaro baya harka da y'ay'an talakawa ,wayarsa ce tafara ring ,d'agawa yayi murya mai kamada na mai bacci yace ”yane ? kinwani dameni nacemiki 'inna fito zanmiki transfer ko? daga d'ayan 6angaren budurwar tace ”ai kagama 'aikinka dole kadinga k'osawa da bani hakki na , dariyar mugunta Bash yayi yace ”ke y'ar tasha niba talaka bane kuma bamuyi gadon talauci ba, so kizo guest hause d'ina kizo ina jiranki , Bash ne yayi wata razana niyar dariya lokacin da yaji ta kashe wayar , k'wayoyi ya 6allo har guda uku ,ya sanyasu cikin fanta ta roba , dan yasan tana zuwa ,saitasha fanta ,kasan cewar tabashi labarin dad'in da fanta take yimata , bayan ya zuba ,wanan magani ya gir giza ya maida fridge , yakoma bedroom d'insa ya kwanta ,jin alamun an danna door bell yasashi mik'ewa sbda gidan babu masu gadi , da Sauri ya fice yana killer smile ya bud'e mata gate d'in , ganinta yayi tayi shiga gunin ban sha'awa 'amma a zuciyar babu tsoron Allah , hijab ne a jikinta har k'asa ga nik'af data sanyawa fuskarta , saikuma hand bag d'inta data rataya kamar mai shirin zuwa islamiya ."




Asma'u kenan y'a ga malam haliru iyayenta na zaune a nan kano gidan k'an k'ara , ta taso cikin tarbiya mai kyau, kowa yasan babanta babban malami ne yana koyarwa kuma yana bawa mutane temako , Asma'u ita kad'ai Allah yabasu , ta taso cikin gata suna da rufin asiri dai _ dai gwar gwado , inka shigo gidansu ka ganta bazakace ba mutuniyar kirki bace ,wanan shi ake kira da zul waja haini ,wato masu fuskoki biyu , mahaifinta ya sanyata 'a makarantar boko ta dai dai halinsa , yanzu tana matakin sakandiri aji biyar ,mahaifiyarta tayi bakin k'ok'arinta gurin bata tarbiya , kaf anguwar su Asma'u batada 'abokin fad'a gashi kowa tagani bata yimasa kallon raini , tana bawa babba girmansa kuma duk cikin k'awayenta babu wacce tasan metake aikatawa sai wata k'awarta guda d'aya ."

Rik'o mata hannu Bash yayi cikin salonsa na yaudara ,babu musu ta mik'a masa suna tafiya yana k'ok'arin cire mata hijab , dakatawa tayi cikin tuhuma tace ”nazofa kar6ar kud'inne , kashe mata ido Bash yayi yace ”to muje ciki man ko drinks kisha kinsan fa d'azu nasa aka cika fridge da fanta , wow Asma'u tace ”ta shige ciki da gudu , shikuwa Bash kafin ya shiga saida ya taka rawa , da shigarta ta yada zango a kan lallausan kujerun da suka k'awata madai daicin d'akin , fridge ta bud'e ta hango d'aya ce a gidan k'an k'ara ,d'auko wa tayi tana k'walawa Bash kira , shigowa yayi yana dariya to kisha man sai in d'auko miki kud'in d'azu na ciro a Bank farr da ido tayi masa yin hakan ya k'ara rikir kita bash burinsa kawai yaga Asma'u tasha fanta yafara aiwatar da nufinsa




Harun 'ne zaune zauren karatu rik'e da wani littafi , wasu y'an mata ne su biyu sukayi masa sallama ,amsawa yayi ya maida hankalin sa kan karatun sa kasancewar yanzu ya dawo cikin makaranta da zama kuma sunada lecture anjima , budurwar mai suna Sadiya ta ta6o d'ayar k'war tata cikin muryar 'rad'a ,tace ”wanan gayen fa ya had'u amma yanada girman kai , ta juyo ta fuskanci Harun tace ”to malam ai kayi bak'i ka tsaya da karatun kaji ko dame sukazo ko ?" Harun 'nne ya d'ago kya wawan idanunsa masu sanya y'ammata fad'awa batare da sun ankare ba ya k'are musu kallo ya bud'e jajayen lip d'insa yace ”afuwan a tunanina duk wanda kuka ganshi a nan kunsan ba gurin hira bane gurin karatu ne ? tsayawa kallon sa sukayi harya kai ga tashi Sadiya batasan ya mik'e ba saboda dimple d'in kuma tunsa da suka tafi da komai nata, k'awarta ce ta ta6o ta tareda janyo mata hannu tace ”dallah banza 'akan wanan yamu tsatsen gayenne zaki wani tsaya bada mata , cikin jin haushi Sadiya tace ”kul walhi duk mutuncin da mukeyi dake zamu 6ata , wanan gayen da kike gani ni kaf cikin makarantar nan banga mai kyansa ba ko ke ,sedai in bazaki fad'i gaskiya ba , gashida haske ga sumar kai kamar na India ga sajensa gunuin ban sha'awa ga hannayensa a murd'e wow nifa yayimin lips d'insa kuwa suma abin kallo ne bare inya lumshe fararen idanunsa wayo k'wata ki temaka min , juyawa Sadiya tayi taga k'awar tata ta tafi , oh ashe ni kad'ai naketa haukata ,cewar Sadiya...✍️.


🤏
Kunsan fa salon labarina daban yake🤷‍♀️ kudai muje zuwa .

Amma please masu cewa na kara yawansa suyimin afuwa yau ciwonkai wlh nake fama dashi , yakamata afara sharhi 🥰.

Comments
♦️♦️😭JININ ABBANA!!😭♦️♦️.

_Labari mai d'auke da tsan tsar zalunci cin amana dakuma nishad'i_


*Story and writing*
*By*

*ZAINAB HABIB*
_(Mom Islam)_

Zainabhabibu713 @gmail.com

Wattpad momislam2020


________________________________


*AREWA WRITER'S ASSOCIATION*
_________________________________
*💦{Arewa ginshiƙin al'ummah}💦*
_________________________________
https://www.facebook.com/104534761033461/posts
arewawritersassociation@gmail.com


https://www.youtube.com/channel/UCXPmzqpUDDjUfBUkYwadf4w

_*Ku danna mana subscribe kana da kararrawar sanarwa mu gode.*_

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*


EPISODE 5 & 6


____ Bud'e murfin gorar tayi seda ta shanye tass sanan ta yarda gorar , jin wani yanayi a tare da ita yasata fara lumshe ido tana kiran sunan Bash cikin could voice d'inta ,da sauri ya k'araso ya rik'o mata hannu tare da cewa baby ,meyafaru , idanun Asma'u a rufe ta maida kanta bisa kujera bata yimasa , magana ba hakan yabashi damar cici6arta ya kaita bedroom d'insa a uzubillahi ya Allah ka tsare mana zuciyoyin mu , k'ok'arin cire mata riga yake amma ina jin wani nauyi da tayi yasashi mamaki , juyi tayi da jajayen idanunta ta waresu ,hakan ko ba k'aramin tsorata Bash yayi ba , yana cikin kallon tane yaji wani azababen mari a kumatunsa , a zuciye ya mik'e yana nuna Asma'u da yatsanshi yace ”dan ubanki ko ubanki bai....yakuma jin wani gigitaccen marin belt d'inshi ya cire yana shirin dukanta ta fizge tashiga zula masa , cikin jigata Bash yace ”wlh saikinyi nadamar dukana , wata irin dariya yaji kamar bata mutane ba , jada baya yakeyi tana nufoshi har sai da suka k'ure bango ...



Kwance Harun yake a madai dai ciyar katifar sa wayace a hannunsa yana chart a whtsapp , jin kira ya shigo wayarsa yasa shi duba sunan mai kiran babu suna , saida aka kuma kira sanan ya d'aga cikin sanyayyar muryar sa yace ”Aslamu Alaikum , wow budurwar tace ”amincin Allah yatabata a gareka Harun , amen yace ”tare da cewa dawa nake magana ?"daya can 6angaren tace ”Basmah ce d'iya ga Alhaji Hamisu mai nera , smile Harun yayi yace ”to ina tunanin kinyi wrong number ne , no Basma tace ”nasani kai nakeson muyi mgna , ohk inajinki a gur guje dan inada abin yi , maganar ta daki Basma 'amma itace mai so dole ta daure , am Harun gaskiya ina sonka , what!! soyayya ?Harun ya mai _maita ,oh am sorry ko baka soyayya ne , eh Harun ya bata 'amsa dakin adana kalamanki wata k'ila suyi miki amfani kuma kiyi hak'uri ni ba soyayya nazoyi makaranta ba , runtse ido Basma tayi idanunta sunyi ja tace ”amma bai kamata kadinga gayamin magana ba koda yake nice na zubar da class d'ina da har nake neman ka amshi soyayyata ta kashe wayar , rik'e kai Harun yayi yanajin zuciyarsa babu dad'i to shi y'amma tan da suke bibiyarsa ya gaya musu soyayya yazoyi , shikad'ai yake surutun sa , ya mik'e yashiga madai _daicin toilet d'insa ya watso ruwa ya dawo , ganin kayan abincin sa sun k'are kuma bashida isasun kud'i a hannunsa yasashi niyar zuwa gida yau , motarshi ya shiga driving yakeyi amma tunani ya 'addabi zuciyar sa ,to yanzu mezan cewa dady gashi komai nawa ya k'are banida isashen kud'i a account d'ina , ganin yashigo anguwar tasu yasashi kawar da tunanin yayi horn megadi ya bud'e masa , parking yayi a parking spice yafito ya nufi cikin gidan ."



Direct part d'in Dady 'ya nufa a hankali yake tafiya kamar wanda k'wai ya fashewa a ciki ,jiyo wata muguwar dariyar da dady keyi ne yasashi.k'arasawa da sauri , la6ewa yayi a k'ofar d'akin yana jiyo maganar da dady 'yakeyi , a razane ya dire guwai woyinsa a k'asa cikin tashin hankali ya fara nuna k'ofar d'akin , can kuma ya mik'e yana layi ya nufi part d'inshi , gado ya fad'a tare da sakin wani mahaukacin kuka yana buga bango ,jiyayi duniyar tayimasa k'unci to shi yazaiyi da rayuwarsa ina zesa kansa wayo ya ilahi , tashi yayi ya d'auko ruwa mai sanyi yasha bacci mai nauyi yayi nasarar d'aukarshi makarkai yakeyi iri_iri , tun karfe biyu na rana bashi ya tashi ba sai k'arfe hud'u ,mamakin tashin hankalin da yaji ne yake kuma mamakin baccin da yayi hoton mahaifiyar sa ya kalla wanda yake a jikin bangon d'akin ,mik'ewa yayi yana murmishi ya shafo gefen fuskarta ya mik'e yaje yayi alwalah yazo ya gabatar da sallah , yana idarwa ya sauya kaya zuwa shadda mai ruwan toka ,ba k'aramin kyau tayi masa ba dama shid'in kya_kyawa ne , agogonshi ya d'aura ya sanya turarukansa ya fice ,kasancewar d'akinshi yanacan nesa da sashin mutanen gidan shiyasa wani lokacin basa sanin shigowarshi bare fitarshi , wayarshi yasa a aljihu ya d'auki key d'in motarshi ya nufi gurinda ya ajiyeta da bismillah ya shiga mai gadi na d'aga masa hannu , ya fice daga gidan ." titi ya hau yafara sharara gudu ,wata anguwa naga ya iso da batada yawaitar mutane my lovely mom ya dannawa kira ko 3mins ba'ayi ba naga mom d'insa ta fito , mai gadin gidanne ya bud'e masa gat d'in ya shiga da motarshi , mom na dariya tace ”manya ashe ana ganinku ?"cikin fara'a yace ”mom karatu ne yasamu gaba kinsan munzo k'arshe , fatan alkairi mom tayi masa ta mik'e domin kawo masa abin ta6awa , Hajiya ce tashigo wato mahaifiyar mom , rik'e da plet a rufe sai kashi ke tashi , da sauri Harun ya isa gurinta ,yace ”toke wayace miki yunwa na kwaso , yana shirin kar6a yana tsokanar ta , Hajiya ce tace ”wato karramakan danayi da dambun naman shine kake gwaleni ko ? a'a...


Read / Download JININ ABBA NA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album