Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

UMMUH AMANI Book 1 Complete Hausa Novel Document by UMMUH AMANI Book 1


UMMUH AMANI Book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 15554



UMMUH AMANI Book 1

Reading Time: 1 Hours

Added On: 10, Aug 2024

Author: Hafsat Umar Dangoro ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : JARUMAI WRITAR's ASSOCIATION

Author Phone : 09166764540

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 91.53 kb

File Type: txt

Views: 344+

Download: 185+

Last download: 4 days ago

Description/Story: UMMUH AMANIH
By
Hafsa. Umar dangoro yarmutan
BAKIN RAFEE

漏锔� JARUMAI WRITAR's ASSOCIATION 馃摎馃摎鈿滐笍 J. W. A馃枊锔�




Godiya ,


Dasunan Allah mai rahama mai jin kai tsira da amincin Allah sutabbata ga shugaban halitta annabi muhammad S,A,W da iyalansa da sahabbansa baki daya.




Sadaukarwa.
Na sadaukar da wannan littafin mai suna UMMUH ga kanwar mahaifiyata fatima saleh yusuf (binta) wadda take zaune a naibawa "yan lemo.


Fatan alkawari zuwa ga dubun dubanar masoya na kusa dana kewaye,ina muku Fatan alkairi dafatan Allah yasa kugama lafiya , inagodiya da gudummawar da kuka bani har nakawo wannan kan matsayin danake kai ayanzu,ina godiya ga uncle usama,Allah ya bar zumunci,ina godiya musa baffa,Allah ya baka abinda kakeso duniya da lahira,ina godiya ga mahaifiyata abarkaunata,Allah ya sanya ki a aljanna madaukakiya, daduk wanda bansamu damar ambaton sunan shi/ke ba suma ina matukar godiya Allah ya bar zumunci.



Wanan littafin mai suna UMMUH AMANIH narubutashine badan komai ba saidan gera ga al,ummar musulmai,domin fadakarwa , nishadan,ilimantarwa,duk acikin wanan littafin mai suna UMMUH AMANIH,mar yadda rayuwa,da duniya , ta juyawa UMMUH AMANIHBaya, alokacin da bata da kowa sai allah.



Wannan littafin kirkirarran labarine,ban rubutashi dan na muzan ta wani ba kodan na bayyana sirrin wataba, no ba hakabane, littafina kirkirarsa nai kuma nasan hakan tana faruwa, amma duk wadda taga yayi shige da labarin rayuwarta, arashin sanine.

Gargadi,

Ban yarda wata tajuyamin littafinaba, ko kuma adinga siyarmin da littafi batare da saninaba, banaso, banyarda wani ko wata sukarantamin book ba ,batare da iziniba ,ngd.





Pages 1

******** ********************Tafe suke akan hanyar islamiya ,yamma tayi likis, domin har an fara kiran sallar magriba, UMMUH wai nikam can"ba ibrahim nake ganiba,kai haba indo bashi bane ba wallahi kin fiye sa ido,sa'ido sana ar banza, cewar UMMUH,harara UMMUH ta watsawa indo,kinganki ko wai kema kingirma, wallahi ni bazan tsayaba, umma tahanani kula samari, to meyasa zatace bazaki kula samariba,zaro ido UMMUH tai tace,umma tace ban isah zanceba, tace karatu zanyi ba aureba,tabe baki indo tai tace niko aure na zanyi, kinsan dai akauyannan idan yarinya ta huce shekara 8 batai aureba ,haka ake cewa tayi kwantai,to balle mu kuma yanzu munkai shekara 10 daker zamu samu mijin aure,tun wuri ummuh ki canza shawara, ,oho ai aure lokacine idan zakiyi ni ban hana kiba amma dai ni dinan karatu zanyi shine burin ummana,to shikkenan ummuh tunda baki daukar shawara kije kiyi karatun,idan kin tashi ki zama likita,mukuma zamuyi auren"kigani in damu da ke wanene, rayuwarsa zatafi "in ganta,nidai bance ba,Kinga tafiyata ,ummuh taka ma hanya tai tafiyarta tabar indo a tsaye sake da baki tana bin bayanta da kallo,

Ibrahim ne ya karaso "inda yaga indo a tsaye, aslmualaikum, amin wa, alaikumussalam,indo yanaga ummuh tatafi tabarki, babu komai dan sa ido kawai,ta galla Masa harara ta wuce ta barshi atsaye a gurin.

Dagudu tanimu ya karaso inda yaga ummuh ta bullo,har yana tuntube tsabar gudu ,agaban ummuh ya tsaya yana maida numfashi, nan take kirjin ummuh ya fara bugawa,tana jin faduwar gaba ,daker ta iya cewa tanimu, lafiya meyafaru ne, babu komai ummuh zo mu tafi gida, yaja hannunta suka nufi gidan, tunda ga kofar gidan ummuh ta fara ganin mutane a tsatstsaye sunyi cirko cirko, ahaka harta karaso kofar gidan zata shiga,kowane mutum dake gurin kallon ta kawai sukeyi suna jijjiga kai,nan danan jikin ummuh ya kara sanyi ,kamar mara lafiya,shiga gidan sukai da ita da tanimu,tundaga soron gidan ummuh take jin koke2",nan danan taji kafafuwanta sun mata nauyi daker take iya daga su, tana saka kafarta cikin dakin ummah taga ,makara har guda biyu,kowacce dauke da mutum aciki an lullube su da farin lukkafani, innalillahi wainna ilaihirraju,baki na rawa ta dubi wata mata dake zaune a gurin tace, in in inna " ina ummana, wannan matar da takira da innace ta nuna mata daya daga cikin makarar ,aikamar zatayi hauka ta durkusa, a gaban makarar ta bude,da sauri ta dauke kanta,tana furta kalmar innalillahi wainna ilaihirraju un ,nashi ga uku nan fa tashiga jijjiga ta tana cewa, umma ki tashi kada ki tafi ki barni,dan Allah kitashi, wayyo Allah na ummana nashiga uku ta na dora hannu aka, can kuma kamar an tsikareta ta mike ta fuce ,waje mazan dake wajen ta kalla,daya bayan daya, amma bataga baban taba,daya daga cikinsu ta kalla tana kuka tace,"ina babana yake ,ammadai besan ummana ta mutuba ko, naga ban ganshi a gurinba, ita kadai sai sumbatu takeyi,suko mutanen gurin ko wanne kallon yarinyar yake cike da tausayi,innace ta biyo bayanta ta kama hannunta, tashiga da ita cikin gidan,tana bubbuga bayan ta, daker ummuh ta iya dagowa ta kalleta tace inna!! "Ina babana yake ,dakamar bazata gayamata inda yakeba, saikuma wata zuciyar tace kifada mata,hannunta ta sake rikewa ta dagata tsaye taja hannunta, har gaban makarar tagaban ta ummanta tace,ummuh ga mahaifinki,wani mahau kacin ihu ummuh ta yi yayinda ta daka tsalke ta dure tana fadin, innalillahi wainnailaihirraju un allahummah ajirni fi musibati wa aklifni kairu minha, innalillahi wainnailaihirraju un nashiga uku, shikenan narasa ummana narasa babana,narasa duk wani gata na duniya, komai ya kare, banida sauran gata, babu uwa babu uba, babu yaya, babu kanne,nashiga uku ni ummuh ina zansaka rayuwata innalillahi wainnailaihirraju un,kawai tafuta tasulale agurin sumammiya,



Misalin karfe 12 na dare ummu ta farfado daga sumar da tai, fitowatai tashiga inda gawawwakin iyayanta suke ta zauna a tsakiyarsu ko tsoro bataji,ta hada kai da guga sai rusa kuka take kamar ranta zai fita,ahaka har bacci barawo ya dauketa,anan tsakiyar gawawwakin iyayanta,to kasan cewar su umman ummuh da magariba Allah ya musu cikawa,yasa dole sai washegari za akaisu a bunnesu,domin sai sunyi kwannan keso.

To washe gari da safe aka dau gawar iyayan ummuh aka tafi kaisu gidan su na gaskiya daker aka banbare ummh daga jikin gawar iyayanta, haka yarinya karama kamar ummuh "yar shekara10 tazauna babu uwa babu uba,ko abinci tadainaci ,har akai sadakar ukun iyayanta,

Azaune tasamu inna tana cin abincinta hankalinta kwance,zamatai a gabanta ta tsuramata t. Ido tana kallonta,ke lafiya kike kallona haka kamar ni na kashemiki iyaye,lafiya kalau inna ,daman sonake natambayeki, garinya akai iyayena suka mutu,hhhhhh inna ta kwashe da dariya takalli sauran "yan uwanta da suke zaune tace,kunji wai tambaya ta take meyasa iyayanta suka mutu , to dan ubanki iyayan naki sunfi kowane dabaza su mutuba, kobata amsa yaya atine,wadda aka Kira da atine ce tace,ta sana diyyar haihuwar kanwarki uwarki ta mutu, shikuma ubanki waishi sarkin soyayya, sai ya bita suka tafi tare,tabe baki inna tai ta amshe zancen,shegeba tsohon banza ai daya hakura da soyayyar ya tsaya kodan ya kula da rayuwarku da ke da kanwar taki,amma saiya biyewa soyayya yabi tsohuwarki lahira, nan kuma sunbarki da rainon jaririya,dan wallahi daga ke har ita kanwar taki da aka haifa babu wacce zan rike,hhhhhh atine ta kwashe da dariya tace to balle kuma mu, kunga ni tafiya tama,cewar inna, duk abinda suke cewa ummuh tana zaune aganansu tanajin cinmutuncin da suke yiwa iyayanta, kuka takeyi sosai tana tunanin yadda zata iya taimakon kanta, haka suka dinga tafiya daya bayab daya,saida gidan ya kasance babu kowa sai ummuh kadai,tana zaune tana rusa uban kuka ,jitai kamar kukan jaririya takeji agefenta, waigawa tai ta hangi jaririyar nannade acikin zani,nandanan gaban ummuh ya fadi, tashiga furta innalillahi wainnailaihirraju un,wai dama dagaske inna take bazata iya rike kanwataba nashiga uku,to ni kenan yazanyi da ita ni kaina bukatar kulawa nake, ballantana ahadani da wata jaririya,wayyo Allah ni ummuh,ina zansa rayuwata da ta kanwata, hannu ummuh tasa ta dauki jaririyar ta fara rarrashinta can kuma saitai shiru, zama tai tana tunanin yadda zata I da jaririyar,kawai sai ta yanke shawarar ta cillar da ita kawai, yafi sauki ,


UMMUH AMANIH
By
Hafsa. Umar dangoro yarmutan
BAKIN RAFEE

漏锔� JARUMAI WRITAR's ASSOCIATION 馃摎馃摎鈿滐笍 J. W. A馃枊锔�




Pege 2


Bakkon kayan ta tanufa, tadakko hijabi tasaka ,sannan tadurkusa ta dauki kanwar
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download UMMUH AMANI Book 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album