Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

YAR KWALLIYA Complete Hausa Novel Document by YAR KWALLIYA


YAR KWALLIYA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 41548



YAR KWALLIYA

Reading Time: 3 Hours

Added On: 03, Oct 2024

Author: Husba'ahfama ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 239.31 kb

File Type: txt

Views: 424+

Download: 345+

Last download: 13 hours ago

Description/Story: 馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼
馃憹
馃拕馃拝 *'YAR KWALLIYA*馃拝 馃拕

馃憹
馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼
馃憹馃憹馃憹馃憹馃憹
馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼馃憼




Bismillahirrahmanir Rahim





Wannan kirki raren labarine nayi shi dan fada karwa da nisha dan tarwa ban yishi dan wani ko wata ba



Written by husba'ahfama


1-2


Wata yarin yace 'yar shekara 15 kafa fururu komai babu fuska kuma tasha Jan baki da hoda harda gazal ta fallo da

gudu kanta daukeda tulo tadebo ruwa a guje ta fada gida Tana shiga ta saki tulun yafadi ya fashe

Nidai gaskiya bazan yar daba hikenan ni banda kata bus hine fa ya bini har inda zan debo ruwafa inna yana cemin

*YAR* *KWALLIYA* kafa ba mai fuska tasha ado hine nakamahi da danbe na fasa mihi baki hine dan bahida kunya ya biyoni gida

Yasin bazan yarda ba inna kalli yanda bakina yake zubar jini inna Abu muguwace wlh

Kayi hakuri kaji kaima da naka ina ruwanka da tsokanar ta kuma kasani sarai bazata barkaba

Au abinda zaki ce kenan to shi kenan zan turo me rama min

Kayi hakuri mana kai baka jin hakurine
Ina kotsayawa beyiba yatafi

Inna ki barhi ki barhi nace kaje ka kawo bindiga karhe kenan

Yanzu Abu Wannan rayuwar kika zaba to shikenan zandena tsare miki wlh tinda ke bakida hakuri yanzu Wannan gabjejen kato kika kama da fada

Inna hinefa ya nemi tso kanata fa

Yanzu ruwan da kika debo ma gashi kin fasa tulon kaini inna ina zansa kaina

Inna Wannan fa laifin tulun kine ina ruwanhi dani nan naso na ajiye hi hine ya fadi ya fahe sai hakuri

Kamarya sai hakuri Abu girkifa zan Dora yanzu ya kikiso ayi

To ni kome ma za ayi ayi tuludai yafahe nikuma na gaji bazan iya komawaba

Kin isa komawa kamar kinyi kin gama ga wani tulun can jeki dauka kidebo wani ruwan

Kai inna kinemo wani ya debo kinga janbaki da hudana ya kare sonake na zagaya baya na siyo

I dan har baki debo ruwan nan ba ba inda zaki Abu kin jini da kyau

hikenan zan debo

Abu ta dauki tulun tatafi

Rake yauwa bari naga

maya finda ke daure a kugunta ta kwance ta Ciro Hamsin ta mika wa me rake

Yabata rake da canji tana tafe tana sha harta karasa rafi

Yauwa wana kama wato jiya kika watsa min kasa kika gudu ko yanzu wana kama cewar Abu

Ke Abu kinga diban ruwa aka turoni ba fada ba matsa na wuce cewar binta

Ke binta me kike nufi ni wasa aka turoni kenan bari kiga wasa cewar Abu

Hannu tasa ta ture tulun dake kan binta yafadi kasa yafashe

Yauwa kinga wasa nan nafasa banza ko kinada abinyi ne

Kaiiii ni kika fasawa tulu wallahi kinyi karya saina rama Abu kome kike takama dashi kin tara kin samu ni binta saina gyara miki zama

Binta na gama fada tasa kafa ta daki tulun Abu yafashe

Nanfa Abu ta daka tsalle ta dire ta kamo wuyan Binta suka kama fada da kyar aka rabasu

Aina fada miki Abu ni Binta nice dai dai ke saina gyara miki zama

Tohi kenan idan baki gyara min zamaba nizan gyara miki kuma saikin biyani tuluna kona daka ki a gurin nan wlh

Allah ko Abu bazan biya ba kiyi abinda kika gadama koda me kika zo ni Binta na fiki

haka kikace ko to hikenan

Kallon ta Abu take tana gyada kai da buga kafa

Banga wanda ze fi karfinaba ni Abu wai saiwata banza bazara iskar damuna binta wlh kintarowa kanki aradu da ka

Hannun ta Abu ta kama ta sakar mata cizo dagudu tabar wajan

Binta tabi bayanta da gudu haka suka yanka cikin unguwa dagudu harzuwa gidansu Abu

Abu ta boye a bayan inna

Inna ki matsa Wannan fadan ba naki bane kimiko min Abu na nuna mata abinda binta zata iya ni kika ciza dai ko cewar Binta

Yar gidan marasa tsoro mekikeyi a bayana aina fada miki ni nadena bada hakuri kinga Binta gata nan zoki mata abinda kike so cewar inna

Gadan gadan Binta tataho

Kinga Binta tsaya Abu ina ruwan dana aikeki kidebo cewar inna

Inna asara kika aika dankuwa ni Binta nice nan na fasa tulun *'YAR KWALLIYA* tafasa min nawa shine nima na rama wata tsiyarce cewar Binta

Ahh babu bakomai kinyi daidai yanzudai kiyi hakuri Binta kibari idan tafito kuyita takare mutuwama tana tsoron idon ma haifi cewar inna

Inna kenan kince haka ko to ina waje ba inda zanje kekuma Abu zaki fito kisameni hoda bawanka kidinga Wanka idan zakiyi kwalliya
Binta tajuya ta fita

Inna ki matsa kibar ni da ita kina jin metake cemin

Karya tayi Abu gaskiya tafada yau kwananki nawa rabonki da kwanka

Inna batun wankan nan kibarhi aikyan kwalliya kayihi batateda wankaba gawani kamhin turare na musamman

dayake tahi a jikina gahi turaren babu a kasuwa me yafi raina shine zan tsaya inta batawa kaina lokaci wajan yin kwanka

Dalla rufemin baki kazamar banza kazamar hufi ina kyau Anan *HODA BA WANKA*

Baki tabude ta gir_giza kai ta dunkule hannu

inna harda ke yasin duk wanda yasake ce min hoda ba wanka na dena raga mihi yasin cewar Abu

Yanzu da kika dunkule hannu damben zakiyi dani nima cewar inna

Jifa tayi da takalmin kafarta ta debo kayan Kwalliya ta zube a gabanta tadauki Wannan tashafa ta ajiye takalli kanta a madubi tayi dariya

Inna jiya da naje dan dali aka dinga tambaya waye yafesa turare nayi shiru tsabar kanhin turaren jikina hanci suka toshe
Niko kayan nan ma bacanzasu zanyi ba Wanka kuwa nadena

Kaza kankida motsi afakaice suka zageki baki saniba ba abinda kikeyi sai bugawa kitemaka ki ajiye kayan kwalliya kiyi Wanka kekanki zakiji dadi

Tab tab aaah waii saidai wata Abun badai niba wanka nida hi munyi hannun Riga inna kifara sabon lissafi daga nan harranar sallah nida Wanka

Haka kikace to Allah yashigoda yayanki da malam su insun isa dake Sa saki kiyi tinda ni kin rainani dan Allah ji yanda kika cika mana gida da tsami cewar inna

Kinji ko inna kinji irin kamhin turarena ko hakama wani saurayi yajiyo kamhin yace yana sona nace bana son hi ni fako inna har bana son fita dik inda nabi ansan nice saboda turturarena cewar Abu

Waiyoo waiyoo tasa kafa tayi koli da kayan kwalliya

inna ban fada mikiba yau ake cin kasuwar gangare natafi

Tayi fice warta

Badan Allah yasa akwai sauran ruwa agidan nan ba da Abu ta gama dani cewar Inna

Tafiya take a hankali tana tafiya tana yanga acewarta tafi kowa haduwa ga turaren jikinta yafi na kowa kanshi tana tafe tana cin gyada hannun takuma rikeda sandar rake ga wuwar danmara tasha a kugunta

binda na labe tana kallon ta Abu nakara sowa inda Binta take Binta tariketa

Wana kama yasin saina dagargaza bakinki zan kyaleki yanzu ina inna take balle kibuye a bayanta cewar Binta

Yasin Binta kanki baya aiki kalli yanda kika rike min Riga a gaban mutane gasamari a gefe kalan ki zubarmin da mutunci a idonsu haba kidena abinda kuda zebiki

Karsan kuda nice mangoro kobakijiba cewar Binta

Janyota tayi zata daka bashiri ta saketa tatoshe hanci

Abu dagaskene abinda ake fada kenan Wannan warin daga ina lallai kinci sunan ki huda ba Wanka sammin raken mana

Abu taraba
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download YAR KWALLIYA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album