Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

BABU SHI A ZUCIYATA BOOK 1 Complete Hausa Novel Document by BABU SHI A ZUCIYATA BOOK 1


BABU SHI A ZUCIYATA BOOK 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 22478



BABU SHI A ZUCIYATA BOOK 1

Reading Time: 1 Hours

Added On: 20, Jan 2025

Author: Auntyn Baby ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 126.68 kb

File Type: txt

Views: 231+

Download: 203+

Last download: 17 minutes ago

Description/Story: ๏ปฟ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
๐ŸŒบ


๐Ÿ’…๐Ÿป *BABU SHI A ZUCIYATA*๐Ÿ’…๐Ÿป




๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌยฎ
*_ABORIGINAL WRITER'S ASSOCIATION๐Ÿ“šโœ๏ธ._*
[โ„Dance above the surface of the world,let your thoughts lift you into creativity that is not hampered by opinion.]




*_STORY & WRITTEN_*
*By*

*AUNTY BABY*โœ๐Ÿผ



*_Da sunan Allah mai rahama nake fara wan'nan book din Allah yasa abin da zan fada a wan'nan littafin ya f'adakar da kuma nisha'dan'tarwa sai fa kunyi hkr dan sabon shiga ce_.*๐Ÿ˜„



*Dedicated to Sady baby*๐Ÿฅฐ๐Ÿฅฐ


*Wannan page din na kine my friend ๐Ÿ˜™๐Ÿ˜™ kiyi yanda kike so da shi.*



*_DONT 4GT TO VOTE,COMMENT AND ALSO FOLLOW US ON WATTPAD @ AboriginalWrtersAsso._*




```Bismillahir rahmanir rahim```



2019 publishe.
*Page* 1โƒฃ



"Hameeda dan Allah ki tashi mu tapi kin san yaya Yazeed baya san jira ko, "

"Kai keko fadila kin cika naci mutum be gama shi'ryawa bane zai fita shima Yaya Yazeed din da kike mgn ai sai da ya shirya san'nan ya fito to Allah sai na."


"Gama hmmmm lallai hameeda kin raina yay Yazeed ."

"way kuko baza ku fito ba kowa ya shirya amma ku kuna Nan kuna wan'nan kwalliyar banza."

" Yauwa momy gwara da kika zo ni na shirya hameeda ce bata gama ba ."

"Kai hameeda maza tashi ku tapi momy."

" Sauran kadan fa".

" Allah ranki zai baci."

"to momy nagama."


" To sai kun dawo."

Mikewa tayi ta dau gyalan ta ta yafa suka fita .

suna fita sukaga duk Yan matan gidan nasu kowa yaci kwalliyya kaman Wanda za'aje kasan sarauniyar kyau.

Yaya Yazeed ne yace.

" ku sai yanxu kuka ga daman fitowa?"

Fadila tace " yaya dan Allah kayi hakuri".

yace .

"kowa ya huce ya hau mota".

Hameeda kon ko kallo ma be isheta ba.

Yaya Yazeed yace.

" Ke"

kowa ya juyo ita ko tapiya ma tacigaba dayi .

saida ya qara cewa

"Ke".

Sai Saudat tace .

"Aunty Hameeda da kefa Yaya Yazeed yake".

Cikin fusata Hameeda tace .


"To ni ke ne sunana ko hameeda".


Cikin b'acin rai yaya Yazeed yace .


"Wato kin San ma dake nake ko ,to wacce motan zaki hau ba wan'nan ba."


Tace " Lallai motan ma Sai an gaya min wace zan hau, naga dai mutum bashi ya siya ba."

Ta fada tana mur guda baki.

Yaya Yazeed yace .

"Ni kike fadawa haka to baki isa ki hau ko wace mota ba sai wan'nan sai dai in ki fasa zuwa."

Cikin masifa tace .

" Akwai wallahi bazan hau motan ka ba."

Kowa ya huce ya shiga mota ban da Hameeda.


Fadila tace " Hameeda dan Allah kije ki hau motan".

"Fadila wallahi bazan hau motan shi ba".

Fadila tace .

" hmmm ke dadi na dake saurin fushi indai Yaya Yazeed ne ai kon saba ta fada tana dry,

mtswww Allah ya kyauta muku."


" Nusaiba kenan ke kuma wayasa bakin ki ban sani ba hmmm wallahi yanzun zan basa ma yariya baki"

inji Nusaiba

"haba dan Allah ke kulum in ba'ayi rigima ba baki Jin dadi Ina ruwanki da mgn mu."

"Da ruwa na fadila barta wallahi ta min ne yanxu zata gayama jikin ta dan ta sanni sarai".

" wai me kuke jira ne?"

cewar Aunty talatu

Bakomi Aunty yanxu zamu wuce".

"To a dawo lfy ".

Kowa ya shiga mota Amma Hameeda take shiga ta Kai wajan motar su Yaya Areef, taji yay Yazeed na cewa

" Allah hameeda kika shiga sai kin sani waye."


Hameeda tace .

" Ina ruwan mutum na ne da ni."

ta fada a zuciyar ta

" kizo ki huce to ".

Yaya Yazeed ya fada.

"naji".

hakan nan dai ta hau suka dau hanya daman motan daga ita sai Nusaiba to ba shiri suke ba shiyasa ba Wanda yayi mgn har suka kai wani hall din party.

daman bikin abokin Yaya Yazeed din ake to shine yace dik Y'an matan gidan da samari su shirya su tapi.

suna zuwa kuwa kowa ya fito aka fara shiga Amma yay Yazeed ko Alamar fitowa baiyi ba, kuma bai bude musu ba.

Nusaiba tace "Yaya Yazeed kowa ya tapi fa".

yace

"To rike ke nayi ne".

Tace " A'a naga baka bude bane ".

Tsaki kawai yayi ya bude mata ita kon Hameeda ko kala Bata ce mai ba ta fita .

Suna fita fadila tazo suka wuce tare.

Suna shiga gurin kallo ya koma kansu barin ma Hameeda.

Ai kam Nusaiba ta hada rai kamar bata taba dariya ba.










*in kuna so a cigaba ba to zanga comment*.





*Comment*
*Share*
*vote*





*Aunty Baby ce*โœ๐Ÿผ

๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
๐ŸŒบ๐ŸŒบ๐ŸŒบ
๐ŸŒบ



๐Ÿ’…๐Ÿป *BABU SHI A ZUCIYATA*๐Ÿ’…๐Ÿป




๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ฌยฎ
*_ABORIGINAL WRITER'S ASSOCIATION(ฦณAN ASALI)๐Ÿ“šโœ๏ธ._*
[โ„Dance above the surface of the world,let your thoughts lift you into creativity that is not hampered by opinion.]




*STORY & WRITTEN*
*BY*
*AUNTY BABY*โœ๐Ÿผ



*Dedicated to my family*๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜


*_DONT 4GT TO VOTECOMMENT AND ALSO FOLLOW US ON OUR WATTAPD @AboriginalWrtersAsso._*





```Bismillahir rahmanir rahim```


2019
*Page* 2โƒฃ


Nusaiba ta hada rai.
Ita kuwa Hameeda ma Bata San tanayi ba.

Hameeda tace , " Fadila nifa ban San kallo wallahi , jiba sai kace sunga wani abu."


Fadila dai murmurshi kawai tayi har suka qarasa wajan ango da amarya.

Angon yace,


" ai nayi fushi sai yanxu zaku zo."


Fadila tace, "Kai Yaya Safwan ai munzo da wuri ma".

Yace "Ina shi my friend din"?

Fadila tace, "gashin zuwa".


Hameeda tace, " Amarya ya kike?."

Sadiya amarya tace,

"lfy lau sai yanxu zaku zo ko".

Hameeda tace, " hmmm da kika samu ma muka zo, bari muje mu zauna".

samun wani gurin da ba maza suka zauna.

Fadila ta fito da wayan ta tace,

"sis bari in mana pic".

Suna cikin pic kawai sai ga wani guy ya zauna gujeran dake kallon Hameeda.

ita kuwa Bata ma san da zaman shi ba hoton su kawai suke.

sai can Saurayin yace,

" haba 'yan mata ba mgn ya kuke"?

Fadila ce kawai tace,

"lfy"

Yace, "wai baki mgn ne"?

ya nuna Hameeda.


duk da haka ko kallo shi din batayi ba .

Yaya Yazeed ne sai da yagama cin maganin shi sai gashi ya shigo.


y'an Mata gurin kon suka rude kowa sai gyara fuska da gyale ake shiko ya qara hada fuska har ya qara sa gun angon.

Angon yace " yeah my friend nayi fushi ace biki na San yanxu zaka zo?"

Yaya Yazeeda yace .

"oh sorry abokina".


Angon yace " hmmm to ya".

Mc ne ya fara sanarwa ga babban abokin ango nan nafa aka fara sakin kida yan'mata da samari aka fara chashewa ana zuba liqi.

Mc yace Amarya da Ango su fito, Nanfa aka fara liqi .

Yaya Yazeed ma ya fito ya fara liqi har Ango da Amarya suka koma aka sa wakar Wizkid ta fever .

Daman Hameeda nasan wakar, nan kowa ta fito tana rawa.

kamar ance Yazeed dago ya ganta ana ta zuba Mata kudi, ita kuwa sai rawa take.

Daman Hameeda da rawa hmmmm ba'a mgn.

Baisan lkc da yaje ya figeta ba tana kwa'cewa ya dalla Mata mari.

Aikuwa taji Marin nan.


Cikin b'acin rai ya yace .

" Wato ke iskanci da kike yi ne yau zaki mana ko, wacce yariya kikaga tana rawa a gidan mu? banza Yar iska".

Cikin tsiwa Hameeda tace .


" Ni wallahi ba yar iska bace, kuma sai na qara yin rawan dan baka isa ka hanani abun da nayi niya ba".

Wani marin ya qara mata .

yaya Areef da yaga fitowan su yace.

" Haba Yaya Yazeed yau daya dan tayi rawa ai ba wani abun bane...."

Wani kallo da yayi masa ya Hana sa qarasawa .

Wuce ki shiga mota .

"Ba inda zani tunda dai ba kafan ka bane, ka takura min ka tsaneni mai na tare ma."

tana fada tana kuka๐Ÿ˜ญ

janta yayi da karfi Wanda har sai da ta yarda jakarta, yasa ta a mota .

shiko Yaya Areef kallon ikon Allah kawai yake .

ya figi motan da gudu be tsaya ku Ina ba sai bakin gate din gidan.

horn yayi mai gate man din yayi saurin budewa ana bude mai ya huce ko gaisawan da suke da get man din bai tsaya ba.

ya bude ya fito yace.

" fitar min a mota".

Hameeda kuwa tana fitowa tace.

" motar banza motar wofi ai daman Kai ka sani ba Ni na shiga ba mtswwww ".

tayi hucewar ta.

galala Yaya Yazeed ke kallonta yace .

"Lailai yarinyar nan ta manta koni waye".

Hameeda tana barin wajan part din su ta wuce, tana shiga parlour momy tace.

" Hameeda har kun dawo ne'?

"
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download BABU SHI A ZUCIYATA BOOK 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album