Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

MARATUSSALIHA Book 1 Complete Hausa Novel Document by MARATUSSALIHA Book 1


MARATUSSALIHA Book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 75170



MARATUSSALIHA Book 1

Reading Time: 6 Hours

Added On: 10, Aug 2024

Author: Hafsat Umar Dangoro ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 09166764540

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 210 kb

File Type: doc

Views: 394+

Download: 217+

Last download: 4 days ago

Description/Story: na jikin littafina ajuyashi ta kowace sigaba���ingd

______ __ TALLAH__
���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���b���bBONONZA'' BONONZA'' BONONZA''


���h��_QqO�
{���h��_QqO�
{���h��_QqO�
{���h��_QqO�
{���h��_QqO�
{KUNA INA KUFITO DOMIN KWASAR WANNAN BONONZA''


��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.cIDAN KAJI GANGAMI AKWAI LABARI,A�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnA�"1jnINA KUKE'' ''YAN MATA MASU JI DA ADO' TO GA DAMA TASAMU....


��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_e��_ekuna ina'' ''yan mata da zawara wa harma da matan aure.


Ina farin cikin sanar da ku shahararriyar marubuciyar nan wadda kuka fi sani da HAFSAT UMAR DANGORO.ta sake kawomuku maganunuwa na gargajiya''wan da zai taimakawa uwargi da wajan mallakar megida hannu biyu. Batare da wani shiri ko kuma subbu ba''wannan maganu nuwa sihihan maganine,wadda cibiyar lafiya ta kasa ta yadda da ingancin maganin, uwar gida kada ki bari abaki labari.


��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.c��.cMUNA SAYAR DA KAYAYYAKIN MASU INGANCI'' kamar irinsu.


Maganin sanyi.
Maganin kurajen gaba.
Da kuma maganunuwa na sabar gaba.
Dana sanyi.
Dana karin ni'ima.
E.t.c


Kayan gyaran jiki.
Dana hips
Dakuma na nono.
Da na kina.

GASAMFIRINSU NAN.



Dankumasu
Gorontula
Majakani
Kandir
Kususs
Maikunama
Dynewell
Maka
Dara
Pesona
Vitamin E
Royall jelly
Muski dahara
Maida tsohuwa yarinya
Daka
Kacakaca
Eh jaguleshon powder
Mai siket
Dare daya wanka goma
Gumba
Stumi
Memory
Mai Ayu
Maganin sanyi
Tolet infection
Basir
Ulsa
Beautiful breasts
Hips
Mallaka
Farin jini
Jigida mai nagani
Jigida mai huta
Hadin sabulu
Hadin Mai
Cida kaza
Bita zaizai
Daimon copy
Bazuka
Vajin



Kada ku manta daga taku harkullum HAFSAT UMAR DANGORO ��.\


Ga me bukatar )�arin bayani'' kokuma ,shiga cikin group din mu na maganunuwa. Ko siya ko kuma sari,ka tuntubeni ta wannan numbar 09166764540.

���j


A��]
{ Bismillahirrahamanirrahim



Pege 1




Ke'' Ni kike kalla kikewa rashin kunya?"yafad'a tare da daka mata tsawa''

Au'' kai waye''har da zakace namaka rashin kunya'' to anmaka din'' tafada tare da hayayyako masa..

Shiko hannunsa yasa tare da sosa''keyarsa, yayi murmushi''tare da cije jajayen labbansa sannan yace'' Amma dai baki da hankali ko?'' ina tunanin notin kanki ya kunce'' kinsan waye ubana''agarinnan kuwa?''

Au wai mamaki kake?" To ina ruwana da sanin kokai dan uban wane agarinnan'' metstsssss aykin banza''kai mutumne kamar kowa.. watakila ma kashin kare yafika daraja a gurina....

Azafafe ya harzuko zai mareta ''tasa hannu tarike,hannunsa'' tare dacewa'' kull"karka soma'' wallahi kasake wannan kazamin hannun naka yataba fuskata''billahil'azim sai lahira tai bako'' tana gama fadar haka ta saki hannunsa'' taja hannun kawarta''wadda tun da abun ya faru tasaki baki da hanci tana kallon ikon Allah.

Hannu ya yarfe'' tare da taune lede'' idanuwan sa sun kada sunyi jajur'' kamar garwashi'' jijiyoyin kansa ko duk sunmike'' ana iya gano shatinta tsabar bacinrai...



Suna tafe a hanya'' Hafsat ta kalli kawar Tata tace'' Gaskiya Saliha saiyau na tabbatar da baki da hankali'' wallahi kije aduba kwakwalwarki'' kinsan ko wa''ye wancan kuwa?" Bansani ba kuma bana bukatar sanin kowane shi'' jankune'' dagayau idan kika sake min zancen ,wancan wawan Hafsa saina ci uwarki wallahi'' ta yi maganar tana zazzarewa Hafsah ido'' da sauri Hafsa tarike ha'ba tace'' wa'' ni ,na isa lalalala'' ay bakina kanin kafata, rabani da bala'inki saliha'' ke ba a taboki Bama hawakike balle an taboki'' Allah ya huci zuciyar MAR'ATUSSALEHA....

Tsaki saliha'' ta saki daga bisani kuma ta kama hanyar gidansu ta nufa'' batare da tacewa Hafsa komaiba'' itama Hafsa bata kulataba ta kama hanyar tafiya gidansu''domin tasan kawar Tata bazata saurareta ayanzuba.


*Unguwar madaki'' a wani lungu wan da ake kira da layin'' babura, gaba ki daya layin duk kan gidajen dake cikin layin, kusan iri dayane'' Amma ban da gida daya'' wan da ya kasance,yafi kowanne gi da alayin''muni'' sabo da tsananin talaucin gidan'' musamman ma katangar dake gina a jikin gidan'' kai kace kana tabata zata zube'' baka ga komai ba sai kashi ga daga ciki zakuga zallar talauci'' kamar akansu tsiya ta tare'' daki biyune a cikin gidan''wan da bashi da maraba da kango, daga katifa sai kai dai da suka zuba kayansu aciki'' atakaice dai dakin ko ledar tsakar daki besamu albarkacin taba..

Ban daki daya Babu kicin anan d'an tsakar gidansu suke girki'' ban��aki kuma''masan ciki saki fada ce'' ko siminti babu acikinsa'' abun dai babu kyaun gani''.

Zaune suke a cikin gidan su biyu'' budurwa ce da kuma tsohu ''yarkimanin shekara 40'' kina ganinta kinsan tagaji da rayuwar duniya''sabi da tsabar bata samun cima me kyau da kuma kwanciyar hankali'' zaune take hannunta dauke da rariya ''yar zagazaga'' tana tankaden garin tuwo'' ita kuma waccan budurwa ''tana fama da itace sai hayaki yake'' idanuwan ta sunyi ja''tsabar hayaki''ga hancinta sai yayyon majina yake tana faman sharewa da gelen kanta..

Babu ko sallama ta fado cikin gidan'' tana mita da masifa'' tana cewa, nidai kunga ta kanmu''shikenan mu kullum tuwo''babu sauyi ,Allah nagaji da rayuwar gidannan'' haba abu kamar a kurkuku''..

Afusace'' ta mike daga bakin murhu tana huci'' kamar wata zakanya tace'' tuwin ma samu kikai, Meyasa yawon naki dakijaje biki ciyo acanba'' tundake baki da ayki sai daurawa kanki rayuwar da tafi karfinki'' ki zauna ma ki taya mahaifiyar mu'' ayki kingagara sai dai yawon banza'' kuma ki dawo kizo ki samu angirka miki'' tsabar samu kice waike kullum tuwo ko'' to wasuma tuwon da kika raina, sukeso su samu amma babu'' Hali ,sai danke kinsamu kidinga cewa bazaki ciba'' to ka da Allah yasa kici tuwon'' sainaga uban me zakici agidan'' idan biki godewa mahaifiyar muba''bazaki tsine mata ba ,tana gama tadar haka tayi tsaki'' tacigaba da furfita wutar'' ..

Uhm'' baki ta tabe'' tare da kallonta'' tace kingama,?" To bari kiji'' Safiyya'' idan ina magana kina sakamin'' baki'' wataran sai na manta da ke ''yar,uwa tace wadda muka fito ciki Daya'' na sassaba miki kamanni''

Au iya kamanni'' zaki sauyamin, ashe rashin kunyarki iyanan ta tsaya'' ay nazata mantawa kikai Ni yayarki ce'' da kin sabamin kamannin ay yanzuma bata baciba'' bissimillah'' tafada tare da mikewa'' ta cire gelenta ta daura a kugu, sannan tace'' maza xoki dakeni'' saliha'' ina jiranki..


Mahaifiyar tasu da take zaune tana,tankade ce ta tashi'' da sauri ta shiga tsakiyarsu'' ta tsaya ''tana bin kowacce acikinsu da kallo'' sai da ta ��an jima tana jin babu dadi a zuciyarta'' daga bisani kuma tace'' wai ku me kuke so danine'' shin sokuke ku kasheni na bar duniyar kuma kuhuta ko'' baku da ayki kullum sai fada, wallah badaban'' ''yanbiyu na haifeku ba ,kuma kamarku daya danace''canzamin ku akai'' kunsan jinina nawa akace ya hau?" Kuma nasan duk ta dalilin samuwar da kuke sani''musamman ma ke saliha'' daga ki tsokano wancan saiki daki yaron wancan'' haba ''ya''yannan do,Allah ku dinga rangwanta wa kanku nima kona huta'' ...



Gaba ki dayansu jikinsu ne yayi sanyi musamman ma Safiyya'' wadda aduniya batason bacin ranahaifiyar ta'' hada baki sukai atare sukace'' umma kiyi hakuri insha Allah bazamu sakeba'' murmushi umman tasu tai'' sannan tace shikkenan ta huce'' Allah ya yimuku albarka, Gaba ki dayansu ameen sukace'' sannan Safiyya''ta tsuguna tacigaba da aykin da take'' ta ko saliha'' shigatai daki tacire kayan jikinta'' tafito'' ta amshi rariyar ta cigaba da tankaden garin''.




2

______________Tun da ya shiga cikin mota'' yafara tuki'' gudu yake shararawa'' a titi'' ko kallon gabansa bayayi'' idonsa ya riga da yarufe'' ransa inyayi dubu ya bacii'' zuciyarsa ko kamar garwashin wuta haka take tafasa'' a haka dai yasamu ya isa gida'' ammafa ba dan Allah ya tsareba''da bansan iya kacin abin da zai faruba...

Yana zuwa bakin get din gidan su'' yashiga danna hown amma shiru megadi bezo ya bude ba''Afusace'' ya daki sitiyarin motar ya daka tsaki,ya bude motar ya fito'' yana fita ya bude karamar kofar gidan ya shiga'' yana shiga sukayi karo da megadin yana kokarin bude kofar'' mukullin kawai ya hurgamasa yayi cikin gida da sauri'' fuskar nan kamar daran Bala'i sabi da tsananin bacin rai''...

Me gadi ko'' baki ya saka yana bin bayansa da kallo'' daga bi sani kuma ya jijjiga kai domin ya fahimci yau ba lafiya ba''akwai wani da ya tabo shi''.. Acikin zuciyar sa kuma yace Allah ya sassauta abin'' daga nan kuma ya mike yanufi motar ya shigo da ita gida'' yayi parking dinta a parking space....


Ton da yashiga falon'' ko sallama beyi ba, ya haye sama'' dakin sa ya bude ya shiga'' kai tsaye bathroom ya nufa'' ya fadakan bed dinsa '' ko takalmin )�afarsa be cireba'' runtse ido yayi a hankula Abubuwan da suka faru,suka shiga dawo masa'' wai Ni zata kalla tacewa''kashin kare yafini'' daraja'' why'' ita ''yar uban wane a garinnan'' wallahi sai
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download MARATUSSALIHA Book 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album