Join Our WhatsApp Group

YAR QAUYE KO YAR BIRNI 1 Complete Hausa Novel Document by YAR QAUYE KO YAR BIRNI 1


YAR QAUYE KO YAR BIRNI 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 101825



YAR QAUYE KO YAR BIRNI 1

Reading Time: 8 Hours

Added On: 13, Sep 2023

Author: Rahma Muh'md Rufa'i Nalele ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07038260028

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 345.72 kb

File Type: txt

Views: 1030+

Download: 335+

Last download: 14 hours ago

Description/Story: ╨╧рб▒с>■  Ю■   ААА                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                                            ¤   Ы    

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~БRoot Entry         └FЯWordDocument    10Table        ╥
Data
            ■   ье┴ЙИ P┐v|KSKSд15╗      д╪╪йййй]q8эёlйА╥






)
▓█ >╪йй╥

йййй╥

╣й

й╥

й╥

йй =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄

Na Rahamat Muh'md Rufa'i Nalele
Bismillahirrahamanur-rahim
Part 1
07038260028

=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄ =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄

Misalin qarfe 1:30am nadare ya tashi dan yin sallar dare wato lafula.
Bayan yayi alwa'la

Zaiyi sallar kenan yaji kukan yarinya
Abin yabashi mamaki
Kamar zae share amma dae. Yafasa yabude kofar ahankali yana nazarin tsakar gidan
Yayah me zaka kayi awaje
Yaji qalinsa Amar yafa'di hakan
Yace naji kukan wata yarinya ne saurara kaji

Canko shima yaji kukan yarinyar yace plx yayah karka tafi gunta dan Allah. kasanifa bamusan kan qauyan nanba plx don't leave
Yace no brother bazan iyaba in fitaba inajin Kukanta har cikin zuciyata=╪Ч▄

Bae jira cewar Amar ba yafita
Ga mamakinsa sae ya dinga jin kukan sosae
Tsayawa yayi cak ya tattara nutsuwar shi dan tantance inda kukan yafi fitowa
Kofar gidan yanufa yabu'de
Ikwan Allah
Wata yarinya ya gani durkushe bata hucce 10 years ba ya haskata da wayarshi
Sam baiji tsoron komae Ba ya nufeta
Yace keee mekikeyi anan tayi shuru
Yaqara tambayarta nanma shuru tayi. Abinfa ya bashi haushi ya daka mata tsawa
Ba magana nake miki bah
Aburkice tatashi tana cewa um am dan Allah karka daken wlhi zan gayama
Yace ina jinki
Tace baba Larai ce tace saita kasheni inhar ban kawo mata kudintaba
Kuma wlhi Iniya ne 'dan hansae ya bugemin farantin
Yace farantin me
Tace farantin tallan duk goran yazube akwata shine naje nagaya mata wae batasan zancan ba innemo mata ku'dinta. Kuma naje gan hansae tace ko asi bata maganinta bare nera talatin da biyar
Shine dana koma nagaya mata tace wlhi kudinta zanne momata kota kasheni
Yace tun yanshe abin yafaru tace tun mangariba
yace shine baki koma gidaba har yanzu tace
To ai idan nakoma zata kashenin. dan ina kallan isma'ila 'dazo yazo nemana. Shine na6oyema ganinsa

=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄

MARWAN ya qare mata kallo tun daga sama har qasa
Rigace daban zani daban 'dankwali daban.
sae qaurin hayaqi take Amma tana dakyau yarinyar.
Yace wanene isma'ila tace 'dantane
Kuma mugune bashi da imani. Halinsu daya da ita
Tanada 'ya mace lantana.
Lantana bata da kunya kullun sae tamata rashin kunya amma bata dukanta. Nikuma dabanayi mata kullun sae tadaken. Tahanani abinci
Yace to wayake baki tace Hajjiya ce
Yace wata hajjiya tace Hajjiyan nan gidan da kafito
Yace ok cigaba ina jinki
Tace saenayi kwana biyar take barina nayi wanka wae dan nayi bandaro Kar nasami mijin aure.
Duk rancin kasuwa saita siyama lantana turare da saban kaya tare da kayan kwalliya
Ni bata siyamin
Kuma sae nayi talle so ha'du arana
Dasafe na'dau tallan koko idan nadawo na'dau shinkafa da wake idan nadawo na'dau cincin. Da dare kuma na'dau goro
Yace what meyasa
Ta lankwashe kae tace bansan me yasa ba
Yace kina sallama kuwa akan lukaci tace eh inayi inna faki idanta
Yace saima kin faki Idanta tace eh
Dan tace indenayi sae zan kwanta na ha'da gabaki 'daya
Yace itace ta haifeki
Tace aa wae maharfiyata tarasu tun'ina 'yar shekara uku. Babane ya raineni yace baban naki yana ganin abinda yake faruwa amma baiyi magana ba
Tace babana yanada zafi sosae lukacin da yake da fly baya yarda tamin mugunta ko ka'dan amma yanzu da baida fly yanaji yana gani take ganamin azaba bayanda zaiyi
Yace wane rashin fly yake tace
Nima bansaliba kawae nadawo daga talle ranar naga naganshi akwance baya iya tashi.
wae ya dawo daga kasuwa kawae yana shiga 'daki yayanke jiki yafa'di
ba'irin maganin da ba'a bashiba amma Sam yaqi aiki akansa
Baya iyayin komae saidae magana.
Yace kun kaishi asibity tace aa aibashi da ku'di. dama Babah Larai ce me ku'di amma tace ko sisinta bazata kashe gun sae mishi maganiba
Dama abokinsa ne malam ya'u yake kar6amae maganin shima bawani qarfine da shiba

Yace yanzu akan 35 kike zaune anan
Tace miye 35 yace tanatin da biyar
Tace oho
Yace bakya zuwa makarantane tace ina zuwa ta Allo
Da yamma shima saida babana yayi da gaske take barina asati naje so uku
Yayi shuru
Can yace ta boko fah
Tace ai bamu da ita aqauyan nan
Dama Adamu ne kawae yake zuwa birni yayi karatun bokwan
Wlhi inaso
Duk qauyannan shi ka'daine wanda yake karatun boko
Yagane Adamun da take nufi qalinsa

=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄

Yace to meyasa dangin mahaifiyarki basu 'daukekeba tace wae ha'din zumunta akayi musu da babana
Kuma kaf danjin tsoran babah Larai suke shiyasa kowa yayi biris da al'amurana.
Idan nayi mata lefi har tsarki takemin da ruwan barkono banda duka
Yace O my God
Sorry my sis
me sunanki tace Nafisa
Yace am sorry FEENAH
Tace miye feenah yace sunankine
Ta gya'da kae tace sunan yayi da'di
Yace muje inkaiki gida
Nan tasamae kuka tace Dan Allah karka kaini wlhi zata kashenin
=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI

Yace muje bazata kashe kiba. Qasamae kuka tayi tace wlhi baka santa bane
Yace muje nace miki ko
Lura da Nafisa datayi kamar yanada zafi shiyata cewa to muje
Suka fara tafiya
Amar wanda tunda MARWAN ya farama Nafisa magana yana kallansu dan MARWAN na fita yabiyo bayan shi
Yayi saurin cewa
Tsaya yayah na rakaku MARWAN yace ashe kafito
Yace aitunda kafito
Yace to koma
Yace wlhi yayah bazan iya barinka katafi kae 'dayaba
Yace aishenan muje
Suka jera Su uku sukatafi gidansu Nafisa
Dae dae wani gida tatsaya
MARWAN yace yadae kika tsaya anan tace
Nanne gidanmu
Da sauri Amar ya kalli MARWAN. Shima kallanshi yake
Gidene rugu6abbe duk gefan gidan yazube
Kallo 'daya zakama gidan ka tabbatar gidan talakawane lilis
MARWAN yace Amar kwankwasa
Nan ya kwankwasa
Ai kamar jira ake subuga gidan isma'ila yafito yana murza ido yanayin ido biyu da Nafisa yace 'YAR iska sae yanzu kikaga damar dawowa.
Da fatan kinzo mata da ku'dinta.
Idanko bakizo da shiba Zako kici ubanki......
MARWAN ya daka mishi tsawa yace kanada hankali kowa kallekafa zakakai 23 years amma baka abu namasu Hankali
Yace kae kuma waye da zakamin magana haka
Amar yace ba'asaniba
Gaskiya kae jahiline qanwarka takae wannan lokacin amma Sam ba wannan bane agabanka ku'dine agabanka
Haskasu yayi da coculat dinshi. Kyawawan mutane yagani farare sul
Ya kasa tantance tsakalin MARWAN da Amar wayafi wani kyau. dan tunda yake aduniya baiga kyawawa kamarsuba
Ashe ga Nafisa ma hakan take dan kawae tana magana da marwanne batare data qaremae kalloba
Isma'ila yace kajimun 'Yan iska waya sanima ko kungama iskanci da'ita zakuzo kuma......
Ai bae qarasaba MARWAN ya wankeshi da mari
Marin ya shige shi ba ka'danba.
Da gudu yayi cikin gidan yana cewa wayyo Allah Larai Larai fito wlhi Nafisa takwaso mana aljanu da gaske suna waje. Kibu'demin kofar mana nashigo
Baba Larai wacce Isma'ila ya kirata Larai kai tsaye
Dama ita idanta biyu tana zaune gefan gado da muciya ahannu tana jiran dawowar Nafisa tayi mata duka koda ko takawo mata ku'din
Lukacin tadaji bugun kofarsu MARWAN ita tasa isma'ila bu'dewa
Dan tanada tabbacin Nafisa akakawo
Tofah tajin abinda yake fa'da Nafisa ta kwaso musu aljanu.
Da sauri tatura kofarta tare dasa sakata tana cewa aljanu badaniba
Isma'ila yace kibude tace wlhi bazan bu'deba
=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
Yace zusu kasheni tace wlhi bazan bu'deba saidae sukasheka kae 'daya amma ban dani
Jikake isma'ila yana tsakin futsari a tsaye dan tabbas a tsorace yake kuma tsakanin shi da Allah ya'dauka MARWAN da Amar aljanune. Gashi 'dakinsa na zaure
Cikin sauri yayi 'dakin Baban nasu
Yatura kofar
Dan yasan tunda babah Larai takulle kofah bazata budeba sae dae akarya kofar
Su hasana da mairo inzae muta basu bu'demai

MARWAN ya kalli Amar
yace kaji abinda yashiga yana cewa yanzu yaza'ayi
Amar yace ina kawae bari in shiga gidan da ita yanda mukayi kaji
Yace to kuje yafa'da yana mae kallan Nafisa
Me zai gani kaf ta jiqe da fisari
Yace Lpy
tace Dan Allah karku kasheni wlhi babana na suna. nice nake bashi abinci da ruwa nice nake mishi wanki.
Idan kuka kasheni bame masa
Tana fa'dar maganarne acikin tsoro.
Duk dake MARWAN baiso dariyaba amma yayi murmushi
Amar ko tunda kalleta yafashe da dariya
MARWAN yace haba FEENAH kwantar da hankalinki kinsan baqin me gari.
Da sauri ta'daga kae
Yace to mune
Tace haba
Ya Allah
Ta gya'da kai tace amma daiku larabawane ko
Dan malaminmu yace larabawa sune kwawawa kuma kyarshen kyau
Amma Ku kyanku dabanne.
Tab gobe zakusha kallo agun 'Yan qauyannan
Nima zan kalleKu san raina innafito talle gobe
Yace to naji yanzu shiga Amar yakaiki
Ai bae ankaraba yaga hawaye afuskarta tace
Dan Allah karku kaeni wlhi nasan yanzu da muciya a hannunta
Amar yace haba dae aiyanzu tayi bacci
Tace kae..... hum um
bata bacci ldan namata lefi
MARWAN yace plx brother kushiga dare nayi naga yarinyar 'Yar surutuce
Nan suka shiga badan Nafisa tasoba
Adae dae kofar babanta taja burki tace nanan Amar yabuga kofar
Baban nata yace Nafisa tace na'am baba yace isma'ila ya kulle kofar keda waye
Tace nida ambar ne
Amar yace Amar sunana
Tace nida Amar ne
Yace to Dan Allah samari bu'de kofar kotahalin yayane wannan yaran bazae bu'deba
Karab isma'ila ya camke da cewa wlhi alhajanune
Jinhaka yasa Amar cewa to wlhi koka bude kuna 6allo tabango inrabaka biyu aidajin haka isma'ila yabude kofar jiki na rawa iris yake jira ya arce
Amar yace bani waje nashige.
nan yafallah da gudu 'dakinshi

Duk hangen Amar baiga wajan zama a'dakinba dan duk shirgine a'dakin (aganinsa)
Haka yasami waje ya tsugunna
Yace sannu baba.
Yace yauwa sannu Yaro
Yace yauwa
Baban yace nagode Yaro nasan ganinta kayi ka temaketa nagode
Amar yace yayana ne ya ganta
Am Dan Allah baba adinga kula da ita dayanzu. Wasu 6ata gari tagamu dasu
6ata mata rayuwa zasuyi
Yace hakane Yaro nagode nan Amar yasa hannun shi a ajjihu yana addu'ar Allah yasa da ku'di
Aiko yayi sa'a yaciro 1000 yabata yace kibata yanzu Dan karta dakeki tace to
Takar6a
Yatashi zaifita babah yace nagode samari Dan Allah gobe idan gari yayi haske kazo kae da yayan naka namishi shima godiya
Yace to yafito

Koda suke Tafiya kan hanya wajan komawa gida Sam MARWAN bae tambayi Amar ya akayi Ba
Dake Amar yasan halin muskilan cinshi
Nan yabashi lbrin yanda akayi
Gya'da kae kawae yayi

Nafisa takalli babanta tace baba kaci abinci yace aa wazae bani Nafisa
Tace to bari nabaka yace jekiyo alwala kiyi sallolin da akebinki.
Hakako tayi
Sanda ta idar tayawo kwanan towan dawa agefan shi tafara bashi itama tanaci
Kuma tana bashi lbrin yanda abin yafaru
Yace wanko hannunki kishin fi'da taburmarki kikwanta mubarma gobe tace to


Su MARWAN sun'isa gida ikwan Allah basuci karo da Wanda yatashi agidanba

MARWAN yayi lafularsa ya kwanta
Yayinda Amar tunani yacika zuciyarshi yanasan yin wani Abu amma yabar gobe

'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI
Washe gari Amar suna karyawa da Hajjiya da yayansa MARWAN Tasamu
Yace kakale in tambaye man tace inajinka sarkin surutu
Yayi dariya yace
Wacece Nafisa a qauyannan. Da sauri MARWAN ya kalle shi
Tace ayya nafisan malam shehu.
Eh inaganin itace
tace
Yarinya qarama abin tausayi
Mahaifiyarta tarasu. Yanzu tana hannun kishiyar mahaifiyarta
Bakaga azaba take gana mataba
Yace ayya Allah yafiddata yaja bakinsa yayi shuru
Hajjiya taqara tsaida idanta akanshi tace
Ai nazata auranta zakacemin zakayi
Da dariya sosae ya kalleta yace haba hajiya inani ina aure yanzu aisaenan da shekara biyu
Tace niko yarannan kunada kae kuwa
Ace sae mutun yazama tsoho sannan zaiyi aure
Yace kinga tsohuwa karki taramin mutane da sassa fannan. Ba'a maganar mace dake yanzu sae kifara maganar aure
Tace eh'din nayi. Aure ai ibadane
Tashi yayi yana cewa brother kasameni waje tsohuwarnan bazata barni ba. Yafice

MARWAN da Amar zaune kofar gidan megarin kakansu
Mutanan qauyan sae kallansu suke cikin sha'awa
Amar yace inasan
rokwa wata alfarma agunka akaro nafarko yace inajinka yace Dan Allah ka Auri yarinyarnan Nafisa
Afurgice ya kalleshi yace
Baka da hankaline Inyi Yaya da ita
Duk duniya kasan Ba matar da nake so kamar Maryam
Kuma da'ita ka'dai nakesan rayuwa
Cikin rashin kulawa tare da ta6e baki Amar
yace wlhi saika aureta Dan tayimin
Yace to tunda tamaka ka aureta yace kasan karatune agabana yanzu. Nidae namaka sha'awar auran yarinyar. MARWAN
Yace bakwa qaunar maryam
Yace kwarai wlhi yayah natsani matarka maryam kwata kwata

gaskiya batayiba kuma wlhi bazan sotaba
Ga makircin tsiya da munafunci karabu da ita kawae

Jikake tauu MARWAN ya wanke Amar da mari yace matar tawa kake cemah munafuka kuma narabu da ita
To wlhi kafuta daga idona
kuma zaban Auri Nafisa Ba
Dan batamin ba
Karamar yarinya kae ka'auretaman nonsense
Amar Wanda yake dafe kuncinsa yasan halin yayansa tas indae akan Maryam ne ka'dan da'aikin shi yace zaidake shi
Allah yasa dae yatsaya amarin

Yace wlhi banji zafin marinnanba nafijin zafin yanda kace baza auri Nafisa Ba
Kuma indae baka aureta bani ba kae

Yace anya kana cikin hankalinka kuwa
Ace muga yarinya sau'daya amma kaburkice.min saina Aureta
Kokulashi baiyiba yabar gun .
MARWAN yabishi da kallo


Aslinsu MARWAN
Mahaifinsu dan Hajjiya da megari shika'dai ne dasu
Allah ya albarkaci dan nasu Abdallahi da dukiya me yawan gaske
suma basu dukagara da dukiyar dannasu Ba

Lukacin Abdallah yaje qaro karatunsa awaje ananne yaga Asma'a 'yar shuwa kyakkyawa ce ajin farko. Soyayya sosae takwallu tsakanisu har takaisu Ga Aure sukayi
Abdallah kasuwanci ya karanta
Suna zama jerin unguwar manya A nasarawa
Sun haifi yara hu'du MARWAN Adamu Amar zainab
MARWAN shine babbah
Mahaifinsu yabasu ilimiba sosae bana wasaba
Adamu shine Wanda megari ya 'dauka yanazaune aqauyan
MARWAN Amar Zainab sune a garin kano gaban iyayansu

MARWAN
Yayi karatunsa a S.SB nursery and primary dake narasarawa
sannan yayi secondary dinsa aqasar England har zuwa jami'a inda yasamu sani akan fata wato likitan fata
Sanda yamusu aiki acan natsawan 5 years sannan suka barshi daqir yadawo kasarsa
Yako samu aiki yanda yakeso
Ya ha'du da Maryam ne agun dinner nan wani abokinsa
Yana ganinta yaga tamasa. har yafurta kalmarso agareta kuma ta amince masa. Dan Ba macan da MARWAN zaice ya naso tace aa
a haka har Aure yashiga tsakaninsu
Maryam babanta me ku'dine. Gata 'yar iyayi
Sam maryam bata da hali Mae kyau
Tunda MARWAN ya Aureta tasan tadace ta Auri mijin nuna sa'a
Dan tayi gamo da mijin datake fatan samu
Sam Amar da zainab da basa Santa saboda mugun halinta
Tasha Sa MARWAN yazane Zainab haka kawae dan makircinta
Saboda tatsane Su
Sanda Momy tayi dagaske sannan yadena dukan mata 'ya
Taso tashiga tsakanin Amar da MARWAN amma babun yaqi tasiri
Dan Amar qarara yake nuna tsanarshi agunta
Gashi 6 years basu haihuba.

Amar yana jami'a inda yakesan zama 'dan jarida ra'yinshi kenan
Zainab tana J'S 2 a skull


Dadynsu ne yasasu zuwa QAUYE dansu gaisar da iyayaёsр amma badan sunsoba

Shine suka ha'du da Nafisa. Yarinya 'yar 10 years wacce Amar yakesan MARWAN ya aura


=╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄
'YAR QAUYE KO 'YAR BIRNI =╪Ч▄=╪У▄=╪Ч▄

Koda gari...


Read / Download YAR QAUYE KO YAR BIRNI 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album