Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

HALALCIN SARAUTA Complete Hausa Novel Document by HALALCIN SARAUTA


HALALCIN SARAUTA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 31209



HALALCIN SARAUTA

Reading Time: 2 Hours

Added On: 08, Sep 2023

Author: Benaxir Omar ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 193.89 kb

File Type: txt

Views: 969+

Download: 625+

Last download: 3 days ago

Description/Story: HALACCIN SARAUTA
littafin Benaxir Omar
Ebook created by Shuraih 99%
Punlished at www.hausaebooks.com.ng


benaxir  September 18, 2015
 Hausa Novels  167 Views
HALACCIN SARAUTA NA BENAXIR OMAR Aliya yar
kimanin shekara ashirin da daya zaune adakinta wanda
yasha kaya,duk abinda ya’mace budurwa zata bukata toh
akwai shi acikin dakin aliya takardune agabanta dakuma
hotunan mutane wanda take bi daya bayan daya daga dan
zaman da ni benaxir nayi ina lekenta nasamu labarin cewa
Aliya yar asalin garin yombi ne wata babbar masarauta da
ake darajar mulkin sarauta,tanada shekara sha biyar sarkin
yombi ya bukaci akashe duk masu hannu da reshawa
wanda acewarta sarkin yabada sakon akashe mahaifinta
mussaman acikin wannan hargowan don mahaifinta
yakasance shine galadima kuma yana kawo musu matsala
a fadan garin, duk wani abu marar kyau mahaifin aliya
hassan adamu yana kokarin yafidda hakkin musulunci
dakuma hakkin mutane, hakan yasa sarkin garin yabukaci
da akasheshi cikin saa aka kashe hassan adamu da
matarsa alokacin aliya tana makarantan kwana na
yan’mata dawowarta ta tarar da mai aikinsu wanda yabata
wani karamin akwati acewarsa ana gobe mahaifin zai rasu
yace abata, tayi kuka sosai harta bude akwatin anan
tasamu takaranta tarihin komi mahaifinta dama yasan zaa
kasheshin donhaka yamata bayanin komi, dawannan aliya
tayi alkawarin saita rama wa iyayenta abunda aka musu,
barin garin tayi ta tafi abuja gurin yar mamanta inda ta
kammala secondry dinta a shekara sha shida, sannan
tasamu admsn a g.s.u ta takaranta sociology na shekara
hudu sannan taje tayi service dinta,ta kammala komi
tanada shekara ashirin da daya, duk wannan tsawon
lokacin aliya bata saurayi namiji da sunan soyayya ba
acewarta zaibata mata duk wani plans din ta, yar mamanta
wacce tazauna agunta tasan da maganan ramakon da
aliya takesonyi kuma tagoya mata baya duk da tana tsoro
anma taga ita aliyan bata tsoro, aliya agun bautar kasanta
wanda tayi a benue tasamu nasaran samun wani mai suna
ikem zama tayi tayu training agunsa, yakoya mata fada,
yakuma koya mata duk dabaru da abubuwan dake faruwa
acikin gidan sarauta, ya ilmantar da ita da basira dakuma
dabaru dazata kare kanta takuma yi ramakonta cikin
kwanciyan hankali, yabata littafan tarihi dakuma littafan
koyan basira da littafan daya shafi sarautan hausawa
harna yare aliya takaranta tsaf takoya, saan da aka samu
shine aliya macece mai hazaka da basira, batada mantuwa
ko kadan, kallon abu sau daya yakansa ta haddaje abu
batare da ta mantaba, sai abun yasamu daidai sanadin
karanta sociologyn datayi, saita zamto mai nutsuwa gurin
karanta mai dan adam yake ciki yake kuma sonyi, saidata
kammala komi sannan ta tattara takoma gidan antynta
inda tafara shiri antynta tamata waazi anma aliya tanuna
tafiyan shikadai zaisa tamutu lafiya, tabarta aranan aliya ta
tattara tatafi yombi inda tasamu daki tajera kayan alatu
dakomi. Dakin yana wani lungu ne wanda bakowa bane
zaikawo akwai abun duniya aciki, aciki tazauna tagama
hargowanta agarin yombi tana tara labarai gameda fadan
sarki. Tahado kan matarsa,da yaransa daduk wani abu
daya shafi sarkin, sannan tadau niiyan shiga fada, Dafarko
taje tasamu matar dake kwasan bayi takai fada,taroketa
datanason zama afada akan acewa ita yar kwarkwara ce
anma batasan wacece ba,tanason tazauna as baiwa don
tagane ahankali dafarko taki yarda anma da aliya tacire
dubu goma tabata bashiri tace “kije kisaka kaya irin nasu
na bayi mushiga” aliya ta amince da hakan takoma gyda
tashirya tsaf tanemo wasu tsoffin kaya tasaka, sannan
tanufota, matar tace “muje kishiga cikinsu karki fadawa
kowa komi, kina gama nemo mahaifiyarki karki manta
dani” aliya ta amince dahakan ita burinta tashiga fadan
sarki takashe sarki, dahaka suka shige kafanta na dama
tafara shiga fadan tare da adduan Allah yabata saa, gefen
fannin bayi aka kaisu anan aka bukaci da su zazzauna,
akasa suka zauna aliya tajuya tana kallon wurin dakyau
takuma kalli bayin dake gefenta kowannensu kuka yake
don basuda niyyan zuwa ita kuwa ko ajikinta, acan saiga
matar tashigo tareda wata wacce taji tana kira da “umma
uwar soro” umma uwar soro tace duk sumike acewarta
zata rabasu ne zata zabi masu aiki a fada, da masuyi a
kicin, da na bandaki, dakuma sauran kwarkwaraye dafarko
ta umurci kowacce taje tayi wanka aka basu wani farin riga
susaka, aliya tayi wankan tsaf sannan tafito tajera layin
ana dubiya ne daga fatan jikinsu, sai kuma kyansu, da
yanayin tsayinsu, tafara bi daya bayan daya inta yanke
awani gu zakiyi aiki zaabaki uniform din aikin gurin kodata
iso kan aliya takare mata kallo , aliya doguwa ce bawanda
zaice guntuwa ce, saidai bakace , bakinta mai kyau, tanada
hanci dan daidai da karamin bakinta sai manyan ido,
hakika black beauty ce don yanayin fatarta baacika samun
irin shiba, hannun hajjo tarike dasauri takalleta tareda cewa
“anya ke baiwa ce?” Aliya tayi murmushi don dama
tashirya wa tambayan tace “fatana na gado ne” umma
uwar soro tacigaba da dubata gashin hajjo acunkushe cikin
ribbon ta cire ribbon dim saiga gashi yazubo har gadon
baya, ta girgixa kai sannan tace kumika mata uniform din
fada, anan aka bata blue yard ne anyi dogon riga fittet, sai
dankwalin dan karami hajjo daure kanta tayi duk kokarim
ta cunkushe gashin abun ya gagara. Aka kaita masaukin
bayi aka nuna mata katifanta, dakin ko na karnuka albarka
don baida fasali ko kadan anma yata iya? Tadau niyya,
tana zaune ta gefenta tafara hararanta aliya bata kulata ba
can dai tamiko tareda cewa “keeh zoki wankemim kafa ga
dutsen ce” aliya takalleta sannan tajuya tacigaba da
abunda take yarinyan ta tashi kamo gashin aliya tayi
tasake mata mari wanda ya nutsar da sauran bayin
yakuma janyo hankalinsu tace “nace ki gogemin kafa”
wata dake gefe tacewa aliya kiyi fa. Itace shugabanmu
anan aliya bata musa ba ta tsugunna ta goge sannan
tamike. Azuciyanta tace duk zansami lokacinku bata kanku
nake ba yanzu,ananne umma uwar soro tashigo dakin
sannan tace tunda munsamu sabbin bayi aikin naku zai
canju,keh meye sunanki? Aliya tace “aliya” tohm dake aliya
dake bilki zakuna isa gun yarima yusuf, sauran kuma duk
kunsan wurin zuwa” ficewa tayi alokacin ita bilkin taja aliya
tareda cewa “baki taki saa ba daga zuwa sai gun yarima
yusuf? Bama yarima abdullahi ba. Tafdi zakisha wulakanci
dan wulakancine anma yaka iya kana talaka dakai,” aliya
bata furta komiba don ko bilki bata fada mataba tasan
waye yarima yusuf bashi kadai ba kowa afadan
saidatasani takumasam mezasu iya aikatawa donhaka
tashirya wa yusuf, bilki ce tace tashi muje sunmike tsum
suka nufi kicin kowacce tadauki tray sannan suka nufi
fannin yariman aliya tana hankalce dakomi duk tafiyan
dasukeyi,sun nufi kofan inda dogarai biyu suke tsaye
akofan bilki kai akasa tace “mun isowa da yarima abinci”
daga ciki yace ” kushigo” dogaran ne suka basu wuri suka
shiga falone babba yasha duk wani kayan alatu
dayakamata ace saurayi dan sarki yasamu. Yana kwance
akan kujera, suka sunkuyar dakai suka mika abincin kan
dinning sannan sukaja gefe suka tsaya, wannan ma
aladace bazasu bar falon ba harsai yarima yagama cinye
abincin, mikewa yayi yanufi kan dinning din yana kallon
abincin daya bayan daya,bilki tana rike da serving spoon
tazuba mishi friedrice din sai yamballs da ferfesun kayan
ciki, zobo ma tazuba mar akofin yana danne wayarsa
wacce aliya takare masa kallo, dogo ne wankan tarwada
yanada faffadan kirji,manyan idanuwa wanda taga alamun
kaman shine gadon gydansu dogaye ne masu manyan
idanu,yanada dan dimple saidai baya murmushi wannan
dama tasani tundaga farko, ayadda ta karanceshi akwai
alamun damuwa atattare dashi wanda yaboye babu wanda
yasani, wannan damuwan itace ke hanashi sakewa har
yake matsifa da fadace fadace don baida abunyine
,loneliness yamar yawa, harya gama ci baiyi magana ba
yamike yakoma kan kujera dama tashan bbc yake kalla,
har alokacin yana danna waya sun tattara abincin sannan
suka fito dakinsu suka nufa, aliya tadanci abincin kadan
wanda su bayi suke samu dama asalinta bamai ci bane
hakan yasa tazama sirir[truncated by WhatsApp]

HALACCIN SARAUTA 2
 benaxir  September 19, 2015
 Hausa Novels  122 Views
HALACCIN SARAUTA NA BENAXIR OMAR Tazauna tana
nazarin fadan da yadda komi take, takalli bilki sannan tace
“inane hanyar fadar sarki?” Bilki tajata tareda cewa
“zomuje” kaf saidata nuna mata hanyan fannin kowa
tundaga kan sarkin isa, zuwa ga matansa gimbiya falmata
da gimbiya yakolo, tace “sauran matansa biyun gimbiya
ainau da gimbiya atika sun rasu, kwarkwaransa sunkai
hudu wanda ni kaina bansan sunayensu ba,umma uwar
soro itace tasan kome dake cikin fada ta fannin mata, Aliya
tace “toh fannin yara fa? Bilki tace “yaran sarki su sha
takwas ne, bakwai suna karatu akasan waje, sauran suna
zaune anan,suma don su sukaki tafiya,anan munada
yarima yusuf,yarima abdullahi,yarima shehu,sai fulani
hauwa, fulani hafsat, fulani zainab, sauran kananun yarane,
ihsan,isham,ilham,ashfaq,,ashraf, manyan daga kan
abdullahi, yusuf shehu,zainab ,hauwa hafsat,kowanne nada
bayinsa dakuma fanninsa. Kananun ma sunada fanninsu
agefen na iyayensu, in batun hali ne kuma yarima abdullahi
shine ya gado halin ubansa na dattako, yarima yusuf
yanada wulakanci bar ganin yau yamana shiru gobe zai iya
watsa mana wulakanci, amata kuma zainab itace ta kirki
saidai tacika fada, hafsat da hauwa kuwa girman kai, a
tsakaninsu ma rikici suke, saboda iyayensu daban ne, da
hafsat, zainab da yusuf , ilham , ashfat uwarsu daya wato
falmata, yayinda abdullahi, shehu,
hauwa,ashfaq,ihsan,isham uwarsu daya, wato yakolo,
sauran na kasan wajen yayan atika, da ainau ne bansan
sunayensu ba dai, anma babban dan sarkin shine yusuf, sai
abdullahi, sai wani akasan wajen Tana bayaninta aliya tana
kallonta can tacigaba dacewa kuma kinga anan falmata da
yayanta su suke mulki donhaka kinsan kowa yafi bin inda
akwai tsoka nafi ladabi wa yan dakin falmata kuma nafi
samu” aliya tace “anma ai kinashan wulakanci” bilki tace
wannan dole musha. Haka sukayi ta tadi har dare sannan
suka koma kai abinci sunsameshi zaune yana waya suka
jera abincin akan table sannan suka ja suka tsaya, aliya
najinshi ya idar da wayansa tsaf sannan
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download HALALCIN SARAUTA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album