Join Our WhatsApp Group

HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA Complete Hausa Novel Document by HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA


HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 18140



HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA

Reading Time: 1 Hours

Added On: 07, Sep 2023

Author: Maryama Abdul ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 100.55 kb

File Type: txt

Views: 555+

Download: 147+

Last download: 22 hours ago

Description/Story: HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA
littafin Maryama Abdul
Ebook created by Shuraih Usman
Published at www.hausaebooks.com.ng






HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA

NA MaryamerhAbdul

01. Rayuwarta

Assalamu alaikum, Maryam is saying hy to you nd your love ones. Yes am back, but this time with a true life story, ni da kaina labarin ya jijjigani da naji that's why I decide to share it with you all and ofcourse da yaddan meshi, I just pray nd hope abunda zan rubuta ya anfane mu kuma masu hali irin wannan su daina ko ince Allah ya shiryesu ya kuma kare mana zuri'a.

***

Na canja abubuwa da yawa cikin labarin saboda wasu dalilai, kamar sunan mutane da garuruwa. Labarin nan ba ni na k'irk'ireshi ba, in yazo iri d'aya da rayuwar wani/wata yanayin rayuwa ne yazo d'aya kuma ban rubuta shi dan cin zarafi ba sai don gyara, kuma ku sani da yaddar mai labarin na d'aura alk'alamina.

***

Yakamata d'an Adam ya sani (mace/namiji) cewa 'ya'ya amana ne a garemu kuma tabbas zai tambayemu game dasu, in ma ya kasance ke/kai ka haifa ko kuma rik'o kakeyi, muddin ka karb'a kaci amana ko ka biyewa son zuciya tabbas zaka ga sakamako.

***

Labarin nan ya k'unshi cin amana, son zuciya, soyayya, ha'inci, rayuwar aure da tab'arb'arewar tarbiyya. Ku biyo ni dan jin abinda labarin ya k'unsa.....

************************************

      "A ganinka ba soyayya nake nuna maka ba da har na baka abunda mutane da yawa suka gagara samu daga wurina Fu'ad? Ka daina fushi dani akan laifi k'ank'ani irin wannan, mun wuce wannan stage d'in na fad'awa juna tsantsar soyayya da lab'b'a. Action speaks louder than voice"

Kallonta ya tsaya yi yana mai tantance maganan da ta fad'a. Tab'e baki yayi ya d'auke kai kamar bazai amsata ba

"A ganinki zan yadda da cewa sona yasa kika bani abunda ni nasan ba nawa bane kuma ba mallakina bane..."

Dafe kansa yayi yana kad'awa a hankali, bata iya furta komai ba dan tasan bazai shiga kansa ba a wannan lokacin, musamman in tayi la'akari da cewa ta sha maimaita masa iya gaskiyarta amma yak'i amince mata.

"Babu ma anfanin fad'a miki hakan Surayya, ke kinsan yanda na sameki kuma bazan yadda kina sona ba tunda bakya iya kawo min abunda nake buk'ata a lokacin da na nema"

Hannunshi ta damk'e cikin nata, idanunta na kansa tana lumshesu a hankali cikin salonta. Bata barshi ya k'ara ko da kalma d'aya ba dan a nata ganin furuci bazai iya daidaita mata shi yanda take buk'ata ba.

"Am here for you now, am sorry"

Wannan kad'ai ta iya furtawa ta cigaba da yi masa abinda tafi k'warewa. Bai iya hanata ba dan dama shine burinsa.

Ba dan komai yake nuna mata b'acin ransa a duk lokacin da ya nemeta bai sameta ba sai don susuce masa da takeyi da kuma biyewa duk wani tarko nasa, shi shaida ne tana matuk'ar sonsa amma hakan ba shi zai sa ya bata yadda d'ari-bisa-d'ari ba.

*****

A hankali yake bugun k'afanta tare da k'iran sunanta.
"Surayya! Tashi mana"

Bargon da ke jikinta ta gyara tana mai juyi ahankali, can ciki ta iya furta "umm"

"Kinsan k'arfe nawa? Ko bazaki je gida bane yau? Maghrib fa ya gabato, ana ta k'iranki a wayarki na tabbata daga gida ne"

Mik'ewa tayi tana mai janyo rigarta da ke gefenta tana k'ok'arin sawa.

"Wankan ma bazaki yi ba yau?"
"Nayi latti, meh yasa baka tasheni tun wuri ba Fu'ad? Yanzu wani k'aryar zanyi?"

Tab'e baki yayi ya d'auko mataji ya fara taje sumar kansa yana k'are mata kallo ta jikin madubin da ke gabansa.

Cikin mintuna biyar ta gama sa kayanta, ta gyara fuskarta had'e da sa hijabinta mai hannu. Jakarta ta d'auko ta isa inda yake tana mai sake masa murmushi, hannunsa ya mik'a mata alamar ta bashi nata hannun. Janyota jikinsa yayi yana mai sanya hannunsa cikin hijabin nata

"Ohh Fu'ad i have to go now, duk abunda na maka bai isheka ba?"

Tayi maganar ne da alamar tsokana, hakan yasa yak'i kulata ya cigaba da abunda ya fara. Cikin kunnenta ya furta
"i will surely miss you"

Murmushi tayi mai d'an k'aramin sauti, ta rik'e hannunsa tana mai yi masa fari da idanunta.

"Zan zo zance anjima"

Ya riga ta furtawa. Sallama sukayi irin tasu tana mai tabbatar masa cewa zata jirasa sannan ta fice fuskarta cike da annashuwa.

*****

"Salamu alaikum" ta furta cikin sanyin muryarta tana mai shigowa cikin falon. Daga kitchen taji an amsa ta, hakan yasa ta ajiye jakarta da hijabinta da ta cire a d'aya daga kujerun falon ta isa wurinta.

"Sai yanzu Surayya? Ina kika tsaya haka? Baki ga missed calls na Zayyan ba? Ai yazo yana nemanki baki dawo ba, yanzu ya fice inaga masallaci yaje"

Sosa kanta ta d'an yi tana mai murmushin da bai kai ga zuciyarta ba.

"Ai Aunty nasa wayan a silent ne, kuma da naje makarantan sai na biya gidan k'awata, a can ne na d'an b'ata lokaci bansan yamma yayi haka ba"

Anty Hajara bata waigo ta kalleta ba bare ta amsa ta cigaba da yankan kayan miyanta, tasan za'ayi haka, shiyasa bata d'aga hankalinta ba ma dan rashin dawowanta da wuri.

"Barin shiga ciki in d'an watsa ruwa, na gaji sosai wallahi"

"Toh, in kin gama ki d'an zo nan ki taya ni miyar nan, Alhaji na hanya kuma kinga har yanzu ban gama yi masa abincinsa ba, ko sallah banyi ba, ki d'an hanzarta kizo ki karb'eni kinji. Yauwa 'yar albarka"

Murmushi suka sakarwa juna sannan ta fice daga kitchen ta wuce d'akinta bayan ta d'auki jakarta da mayafinta.

*****

Cikin bacci taji ana lalumarta, bud'e ido tayi ahankali tana mai son gano wanda ke k'ok'arin sanya hannunsa cikin wani gurbi a jikinta, rashin wadataccen hasken d'akin ya hanata tantance ko waye. Cikin muryarta mai nuni da ta kamu da abinda yake mata ta furta

"Ka daina"
Tana k'ok'arin rik'e hannunsa yana turewa.

"Ya zan daina bayan kema kina son abunda nake miki?"
Ahankali yake maganar, hakan bai hanata gane ko shi waye ba. Jin wanda bazata iya hana shi bane yasa ta hak'ura ta zubawa sarautar Allah ido ya gama wasa da ita ya fice daga d'akin.

Ahankali ta k'ira sunanshi, waigowa yayi daga bakin k'ofan yana sauraronta
"Yaya Zayyan ka fara kai ni mak'ura, ka guji ranan da zan maka abunda bazaka so ba, mugu azzalumi".

Kwafa yayi ya fice daga d'akin ya barta tana mai zubar da hawaye.

"Wannan wani irin gida ne Allah ya kawo ni? Na gaji"

Kuka mai sauti takeyi cike da rashin sanin abun yi. Kafin ta kwanta sai da ta had'u da uban gayyar ya dawo, bai ji kunyarta ba ya furta mata "na dawo fa" ita kad'ai tasan meh hakan yake nufi, ga matansa har uku amma babu wacce ta gano manufarsa sai tsirarrun 'yan matan da suke wurin wanda sunsan halinsa kuma sun san ma'anar hakan a garesu da kuma ita.

Wayarta ta janyo ta tsarawa Fu'ad text, wanda tsantsar kewarsa da kuma kod'a zuwansa na d'azu da abunda yayi mata ne a ciki. Bata fi mintuna biyar da turawa ba ya k'irata, nan ta mance da Zayyan da sauran matsalolinta ta cigaba da soyewa da masoyinta.


Wattpad:- @MaryamerhAbdul
HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA

NA MaryamerhAbdul

NAGARTA WRITERS ASSOCIATION

02. Mafarin komai

Idanunta da ke kan Zaituna ta d'auke had'e da tab'e baki. Meh zata ji a wurinta matsayin shawara bayan ita kanta na neman shawarar madafar rayuwa? Tana mamakin k'arfin hali da nuna isan 'yan matan gidan nan, tare suke rayuwa sunsan duk abunda ke rayuwar d'aya daga cikinsu amma har wani yana da k'arfin gwiwar tunkarar wani yayi masa magana.

"Dallah malama ki k'yaleni, kin isheni da shawararki. Ki gyara naki rayuwar mana? Ni meh nakeyi?"

Ta fad'i hakan cike da b'acin rai, idanunta tsantsar haushi ke yawo a cikinsu.

"Dan ina fad'a miki gaskiya shine zaki gaya min magana Surayya? Ni fa nasan irin rayuwar da mukayi a gidan nan, shiyasa nake baki shawarar da ta fisheki tun kafin wani yaci galaba akanki rayuwarki ta tsiyace yanda na sauranmu ya zama".

Kanta ta girgiza tana mai mamakin irin taurin kan Surayya, meh zatayi mata da zai sa ta gane manufarta?

"Ina fad'a miki saboda naga duk cikinmu babu mai nutsuwarki da k'in kula samari, ina gudun miki lokacin da zaki kasa saita kanki ki fad'a rayuwar halaka wanda na tabbata tsantsar nadama ne zai biyo baya".

Idanunta ta juya alamar maganan ya fara isarta, bata furta komai ba Zaituna ta cigaba da cewa

"Kinga rayuwar gidan nan babu mai fad'a maka gaskiya, mu shida tunda na taso ban ga an kwab'i wani ba ke shaida ce, kuma cikinmu ke ce k'arama. Daga kan Suwaiba har ke babu wanda Allah ya kawowa miji kuma duk kinsan dalili, kamar dai yanda nace miki ke d'in dai ke ce d'aya wacce muke sa ran aurar dake hannu meh kyau nan kusa tun kafin lokaci ya k'ure ki zama cikin sahunmu, a shekaru yanzu nasan zaki kai ashirin da biyu..."

Bayani ta cigaba da yi mata tana nusar da ita amma Surayya tunaninta ya tafi maganar da sukayi da mahaifiyarta kwanaki uku da suka wuce.

"Kinga ni bana tare dake Surayya, Antynki ita ce uwa da Uba a gareki, lokaci yayi da zaki fidda miji kiyi aure"

Maganar da mahaifiyarta ta fad'a mata kenan, bata iya mata musu ba a lokacin a ganinta zata manta da maganar, toh gashi yau d'aya daga cikin yayyun nata ke bata shawarar aure saboda kamewarta.

*****

"Surayya!" "Surayya!!" "Tashi ki gani Surayyata 'yar kyakkyawata"

Hannunta yake shafawa ahankali yake maganar, cikin baccinta mai dad'i take jin maganar tasa. A hankali yake shafa sassan jikin yarinyar da bazata wuce shekaru goma-sha-d'aya ba a duniya.

Kuka ta sake masa kamar yanda ta saba a duk lokacin da ya shigo d'akinta. Hakan bai hanasa ida manufarsa ba, sai da ya biyawa kansa buk'ata ya fice daga d'akin ba tare da wani ya gansa ba.

Kuka takeyi mai shiga rai, har yau ta kasa sabawa da halin mai gidan na wasa da ita. K'aramin kwakwalwarta ya kasa tantance mata abinda yake yi, bata isa ta furtawa kowa abunda yake faruwa a kusan kowani dare ba saboda tsoro dan kakkausar shaidar da yayi mata zai illatata muddin yaji maganar a bakin wani.

Abun takaicin ba ita d'aya yake yiwa hakan ba, sauran yaran ruk'on da suke tare takan ji suna zancen tsakaninsu, mamakinta d'aya, shin su basu tsoron ya illata su dan sunyi maganar ko dai bai musu kashedi kamar yanda yayi mata ba?

A shekaru sun girme mata, yawancin maganarsu akan halin mai gidan baya wuce

"D'an iska ni ai da yazo min jiya bugesa nayi nace kada ya kuskura ya tab'a ni, sai yayi ta wasa da mutum bai iya komai ba bayan wannan"

Wasu daga cikinsu kuwa k'yamar abun sukeyi dan basu san meh manufarsa da anfaninsa ba, gani suke nuna isa da girma ne dan an kawosu gidanshi su zauna kasancewarsa mai rufin asiri.

Tun bayan rasuwar mahaifin Surayya mahaifiyarta ta k'ara aure, Anty Hajara ta d'aukota ta kawo ta gidan mijinta kasancewar Allah bai tab'a bata haihuwa ba.

Ta had'ata da sauran yaran rik'on gidan ana kula dasu, cinsu shan su da duk wani abu da yaro zai buk'ata ana yi musu dai-dai gwargwado, matsalarsu bai wuce Alhajin gidan ba. Ya kasance mai bin yaran da dare bayan kowa ya runtsa, wasu daga cikinsu tun suna tirjewa har suka fara biye masa duk da bai tab'a wuce wasa ba.

Surayya kad'ai ke mugun tsoronsa, duk lokacin da yazo mata bata iya hana shi ko cewa uffan sai dai zubar da hawaye, ko dan k'arancin shekaru irin nata shiyasa bata iya hana shi kaman sauran 'yan matan, ko jan kunnenta da yayi mata yasa take tsoronsa.

*****

Surayya bafulatana ce ta usul, fara kyakkyawa mai tarin nutsuwa da girmama na gaba. A shekarunta sha-uku sassak'en budurci ya fara bayyana a jikinta, kyawunta ya k'ara fitowa.

"Alhaji jiya fa kazo nan, yau ma ka sake zuwa"

"Shhhh!"

"Gaskiya ba wani inyi shiru, ni na gaji in baka barni ba Allah zan maka ihu, kaje wurin wasu mana sai ni ne?"

Ta k'arashe maganar cikin muryar kuka tana turesa daga jikinta, hasken da ya gauraye ilahirin d'akin yasa ta gwale ido dan bugun zuciyarta da ya tsananta.

"Alhaji ma na lafewa anan kenan?"

Zayyan ya fad'a cike da b'acin rai yana huci

"Ke kuma da ke jaka ce mara hankali kike barinsa ya tab'a ki? Ke kinsan irin hak'urin da nayi a kanki ina jiran ki k'ara girma ashe shima mutumin nan idonshi na kanki? Ni na rasa baban nan wani irin jaraba ne dashi, d'anshi yaga abu meh kyau ashe nashi idon da maitarsa har yafi nawa".

Janyota yayi yana mai kallon yanda take a tsorace da mamakin ganinsa a d'akinta, hannunsa ya d'aura akan lab'b'anta yana yi mata wani shu'umin murmushi.

"Surayya ina sonki, dan Allah ki fad'a min gaskiya, baba ya tab'a shiganki?"

A tsorace ta kad'a kai alamar a'a duk da bata san ma'anar maganan nasa ba, tunaninta d'aya in Alhaji yaji zai yi gunduwa-gunduwa da ita.

Murmushin murna yayi ya janyo ta jikinsa

"kada ki bashi kanki Surayya, ke tawa ce, na dad'e ina rainon soyayyarki a zuciyata, ki min alk'awarin kare min kanki daga kowa, ni kad'ai ne naki kinji, in kina son wani abu ki nemeni ni kad'ai ne zan iya baki"
HANKAKA MAI DA D'AN WANI NAKA

NA MaryamerhAbdul

NAGARTA WRITERS ASSOCIATION

03. Zayyan

"Surayya yanzu ke in nace miki zanyi aure ma zaki yadda? Duk shekarun nawa in kin had'e nawa ne? Makarantar ma ban gama ba taya zaki kawo min maganar aure?"

"Haba Fu'ad, ya zaka ce min haka? Abunda ake yi a auren wanne ne baka yi? Abunda ake yin auren dominsa ko kuma ciyar dani da bani kud'in kashewa? Duk kana yi min, gani nayi ya dace mu suturta abunda muke yi mu tsaftace shi, amma sai tirjewa kakeyi kana nuna min ba sona kakeyi ba"

Hawaye ke rige-rigen sauk'a daga idanunta, bata yi tsammanin jin haka daga wurinsa ba, a tunaninta zai yi farincikin shawarar da ta yanke tsakaninsu amma sai ya watsa mata k'asa a ido.

"Surayya please understand"

Dakatar dashi tayi ta hanyar matsawa gefe dan hannunshi da ya kawo zai rik'eta.

"Babu abunda zaka ce min Fu'ad, ba sona kakeyi ba shiyasa baka son muyi aure"

Kuka ta fashe dashi iya k'arfinta. Miyau ya had'iye mai d'acin gaske yana mai runtse idanunsa had'e da damk'e hannunsa, bai d'auka wannan lokacin zai zo da wuri...


Read / Download HANKAKA MAI DA DAN WANI NAKA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album