Join Our WhatsApp Group

MAYAUDARAH Complete Hausa Novel Document by MAYAUDARAH


MAYAUDARAH

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 19801



MAYAUDARAH

Reading Time: 1 Hours

Added On: 19, Sep 2023

Author: Rasheeda A Kardam ,Beebah Luv ,Sadeey S Adam ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 105.82 kb

File Type: txt

Views: 515+

Download: 161+

Last download: 4 hours ago

Description/Story:  Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Novels villa
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)

WHATSAPP NO:
07039625239

MAYA’UDARA-Page-1-
to-end
OCTOBER 20, 2016 | RASHIDATKARDAM | 3
COMMENTS
[10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam:
[6/5/6:30pm]
RASH KARDAM
&
SADEEY S ADAM
WITH
BEEBAH LUV
YAUDARA
( Bismillahir Rahmani Rahim)
{Allahumma Salli Ala Muhammadin
Wa Sallim}
Ranshi a bace yake sosai, ya rasa
meke masa dadi,, duniar tayi masa zafi,,
ya ciji lebe, ya ciji yatsa, duk shi kadai,
yayi zagayen a daki ya koma Parlour, sai
gumi ke keto masa duk da sanyin Ac,,
kamar wani zautacce.
Ba kowa bane illa “”AREEF””
Daukan waya yayi ya kirata yafi sau
20 amman bata dauka ba,, wai me yasa
Teemahluff ke mishi haka,, Kodan taga
yana bala’ in sonta ne??
Ya kuma dialing wayar frnd dinsa
farouk,,bugu daya ya dauka, bayan sun
gaisa ne yake ce masa, ya akai ne
abokina ya gidan ya akwai labari ne?
Yayi tsaki tare da cewa whl kasan
matsala ta guda daya ce akan teemah,,
nayi kiranta but she refused to answer
my calls..
Farouk ne ya girgiza kan shi, tare da
tausaya wa aminin nashi, don kuwa
yasan yana cikin matsala,,, baisan me
zaice mishi ba wanda ya wuce ya bashi
hakuri,, tun farkon soyayyar su da
yarinyar shi daman batai masa ba,,
kuma yasha bashi shawara akanta,
amman yaki ji, har fada sunyi akan
teemah.
So daga baya sai ya yanke shawarar
zuba mashi ido akanta, inya kawo masa
kukanta sai dai kawai ya bashi hkr ya
kwantar masa da hankali,, amman yasan
yarinyar kawai cheating take ma
abokinsa, yasan ba son shi take ba, sai
dai yace Allah ya ganar dashi gaskia..
Kamar kullum yanda ya saba bashi
hakuri yau ma hakan ce ta faru, yace ya
sake kiranta may be, bata kusa da phone
din ne,, haba farouk I called her more
than 20 tyms fa..
Bari kawai naje gidan su,, yanzu. Ya
dire wayar yana ajiyewa ya sake kiranta
still no answer,, ya dauki key din motar
sa ya fice daga gidan..
A bangaren Teemah kuwa,, tana
ganin calls din sa taki dauka, don kuwa
yau batai niyar ganin shi ba,, kuma
tasan shi da dan karan naci zai iya ce
mata zai zo..
Mstwww tayi tsaki aikin banza
kawai, sai shegen nacin tsiya.
Hmmm masu karatu last week fah ta
gama tarairayar shi, ta amshe masa yan
kwabban sa, wai za ai bikin kawarta nxt
week,,,
Yanxu haka wani take jira, zai zo yau
kuma shi zata wanka.
Areef bai zame ko ina ba sai kofar
gidan su teemah, nan ma yayi kiran
dunia taki dauka, ya kira wani yaro ya
aike shi cikin gidan, ya kira mashi ita,,
ai kuwa yana zuwa ta balbale shi da
masifa, dallah je kace mishi bana nan na
fita unguwa,, yace toh har kama hanyar
tafia tace zo nan, ya dawo ta kama
kunnen sa kuma sauran in kaje kace
nice nace bana nan,,, whl sai nayi maka
dukan tsiya in muka gamu,, kuma in ya
tafi ka dawo ka gayan,, yace toh daman
yasan hali.
Bayan fitar shi ummanta tace,, anya
teemah baza kima kanki fada ba ko?,,
whl duk ranar da Allah ya tashi kamaki
baza kiji da dadi ba.
Bata ce komai ba tayi wucewar ta
daki, tana kunkuni,, uwar tace hmmm
ayi dai mu gani..
Bayan an gaya masa bata nan,, ya
dauko naira 100 yaba dan Aiken,,
sannan ya zauna cikin motar yayi
tagumi, ya kulla wancan ya kunce
wancan duk shi kadai,, yakai har kusan
10 to 15 mins bai tafi ba,, sai can ya tada
motar shi ya tafi…
Har yanzu bai ji ya tsaneta ba,har
yanzu ji yayi kamar kara rura mashi
wutar son ta ake a cikin zuciyar shi,,
Allah sarki daman ance so hana ganin
laifi..
After tafian shi da 10 minute kuwa
sai ga wanda take jira yazo me suna
Haydar, daman tana ta Allah2 Areef ya
tafin kar su hadu…
Nan aka chanchada kwalliya,, me jan
hankali aka fito ana yatsina ita a lallai
ga me saurayi..
Teemah fara ce doguwa, amman
bata da wani kyau,, tana da dukiyar
fulani daidai gwargwado,, amman kuma
kasan sha6al yake don kuwa sungul ta
tafi,, abinda ya Cece ta farin da take
dashi,, don ko gashi bata dashi, ita dai
wannan farin da iya kwalliya da kwalisa
da kuma shagwa6a da kwarkwasa,, shine
yake jawo mata samarin, har take samun
damar yaudarar su..
Tasan duk wata salon hanya ta
yaudara da iya kwacewa samari abin
hannun su,, don kuwa indai har Allah ya
hada ku, toh ka shiga uku a wurinta sai
tasan duk wata hanya data amshe maka
kudin ka sannan ta rabu dakai….
Toh masu karatu ga dai Haydar nan a
gaban teemah,,, bamu san ta yanda zata
bullo masa ba don shima wankar sa take
son yi…
Ku biyo mu don jin yanda zata
karshe,,, don yanzu aka fara yanzu aka
diga damba a wannan lbrn me suna
YAUDARA don kuwa akwai
gwagwarmaya a cikin sa sai kun jimu…
Daga masu kaunar ku. S B
R
Marubuta Uku
[truncated by WhatsApp]
[10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam:
[7/5/6:47am]
RASH KARDAM
&
SADEEY S ADAM
WITH
BEEBAH LUV
YAUDARA
Pg
Hydar tunda ya hango ta yake
smiling,ita kuwa sai gwargwasa take a
hankali take tafiyar kamar mai tausayin
k’asa haka dai ta k’araso gurinsa cikin
kisisina irin ta mayaudaran Mata.
Jingina tayi da motar sannan tad’an
had’e rai ba tare da ta kalli hydar d’in
ba.
Murmushi yayi sannan ya rage glass d’in
motar ya kuma bud’e Mata “Allah yasa
dai banyi laifi ba”,murmushin makirci
tayi Wanda shikesa samarin nata su
rud’e suna kallon duk duniya ba Wanda
yakai teemaluf iya soyayya da kuma
kyau.
“laifi ai ka gama yinsa my D kasan
awowin da na d’auka ina jiranka kuwa?
amma kak’i xuwa a lokacin da kace
zakazo” tad’an k’ara b’ata rai “ka koma
wajen wacce kake so tunda yanzu ni
baka sona”, a gigice ya kalleta “haba
teemah kinsan kuwa duk duniya ba
wacce nake so kamar ki,wlh bani da
wadda ta fiki,na b’ata lkci ne wajen siyo
Miki kayan da kika buk’ata pardon me
pls ”
“murmushi tayi najin dad’i “dan kasan
baka laifi a guna shiyasa kake min haka
but next tym in ka kuma I wl punish u”,
bazan kuma bama” tayi dariya sannan
ta Shiga cikin motar ta zauna, ya kake
ya mummyna(mamanshi)?”, lafiyanta
k’alau tace a gaida surukarta kuma Yana
son ganinki yaushe zakije mata?” ,
hmmm “zan duba ko da week-end ne Sai
naje kasan yanzu Ina busy ga bikin
bestyna ga kuma skul”, ok Allah kaimu”
“Ameen my D”.
Sunyi hira sosai yasha kisisina da iyayyi
da shagwab’a shi kuma hakan ke
burgesa ga teemah
Ta wankensa sosai d’an kuwa Sai da ya
rubuta mata cheque na 50k sannan ya
mik’o mata Manya manyan leda guda 2
sukayi sallama ta fito daga motar
sannan ta juyo ta kalleshi
“Am vry proud of u my D,Allah barmu
tare har k’arshen rayuwarmu”, “Ameen
teemah” ya amsa a tak’aice.
“to ni zan shiga gida sbda magrib tayi ya
kamata muje muyi sallah ko?” murmushi
kawai yayi baya gajiya dajin zazzak’ar
muryar teemah da kallon kyakkyawar
fuskarta”(hmmm mukuwa SBR cewa
mukai “kallon kitse akewa rogo “)
“My D ya kayi shiru?”, hmmm “nothing”,
hmm badai zaka fad’a ba nizan shiga
gida my regards 2 mumcyna”Tana Gama
fad’a ta shige gida, yad’an jima dan har
Saida yaji an fara Kiran sallah sannan
ya ja motarsa ya tafi cike da kewar
teemahluff d’insa.
********
Misalin k’arfe 02:30am Areef ne keta
juyi kan makeken gadonsa ya rasa me
keyi masa dad’i anya kuwa teemah
unguwa taje? Ya tambayi kansa
To kodai bata da lafiya ne shiyasa tak’i
d’aga wayar kuma basa so su tada mai
hankali suka k’i fad’amai gaskiya da
yaje?, amma yasan teemansa bata tab’a
k’in d’aga wayarsa ba saidai in Bata
gurin ko a silent ta saka wayar kuma
data ga missed call d’insa take kiransa
Gskya ba lafiya ba dole gobe na koma
gidan dan ganin meke faruwa Allah yasa
dai lafiya duk a zuciyarsa yake tunanin
Tashi yayi ya Shiga toilet ya d’auro
Alwallah yayi ta jero nafiloli tare da
yiwa teemansa addu’a,sai da yayi sallar
subhi sannan bacci mai nauyi ya
d’aukeshi.
********** Tun k’arfe 11:00am
teemah tayiwa bestynta waya tace dan
Allah tazo yanzu2 akwai Magana
Futha na break fast taji Kiran bestynta
dan haka ko gamawa batayi ba taje ta
watso ruwa,tayi sauri tad’anyi makeup
taja hijab tace wa mamanta tayi gidansu
teemah yanzu zata dawo
“Karki dad’e Futha saboda d’aura
abincin rana”, “insha Allahu baxan
dad’e ba” ta fad’a tare dayin waje har
tuntub’e take don son zuwa taji gulma
dan kuwa tunda taji teemah tayi Mata
Kiran sassafe tasan da Magana.
Tana Shiga gidan teemah taja Futha d’aki
ta d’ebo ledojin ta juye a
gabanta,atamfofi guda 4 da Swiss lace
guda 3 sai veils da kayan makeup da
kuma turaruka masu sanyin k’amshi
Futha ta saki baki tana kallon kayan cike
da mamaki tace “kina cutar Areef da
yawa teemah ko wlh kiji tsoron Allah
bafa sonshi kike ba amma kike Yi masa
muguwar YAUDARA ina tausayinki
Randa Allah ya tashi kamaki”
Hmmm “ya tashi kama mu dai kema ai
kina YAUDARAr samarin,samarinki
nawa, dariya Futha tayi sannan tace
“dama in kanayin Abu sai kayi tunanin
kowa ma nayi to wlh k’arya kike min
besty Samarina biyu kacal kuma in
kinga sun yimin kyauta su suka Sa kansu
ni bana YAUDARA Kawai dai duk Wanda
Allah ya zab’amin a cikinsu zan aura”
“sai kiyi tayi kuma in fad’a Miki yanxu
duniya ta canza ni samarina basa
k’irguwa uncountable ne wasu ban sansu
ba sai recharge card ake watso
min,Areef kuma tuni na gama yayinsa
na wankesa sosai na yadda shi, yanxu
wani hydar ne on top,in fad’a Miki
bayan kayannan har cheque ya rubuta
min na 50k kuma da sunanki na
wankesa nace bikin bestyna za’ayi,futha
wayake tausayin maza yanxu ca6 wlh
wankar banxaye zanyi
dariya Futha tayi “ba dama teemah
yanxu dai a karb’o kud’in a bani kaso
na tunda da sunana aka wankesa”,
“kinma Isa keda kikace ina YAUDARAr
samari to bazan bada ba” “wlh dole na
fad’a Miki gskya besty ko xaki
mutu,kuma sai kin bani Swiss d’aya da
5k”
Dariya sukayi su duka teemah tace “kin
manta sunana TEEMAHLUFF tun muna
sec skul kuka samin sunan shiyasa LUV
d’in ya bini har girmana dashi na samu
damar wankar samari”
“hakane kam k’awata nima dazan samu
damar wanka da na wanka saboda ba
kyaune dake ba makeup ke taimakonki
ni kuma ga kyau ga makeup but ban iya
YAUDARA ba amma nima zan Maida
sunana FUTHA LURV dan na d’an
wankesu kad’an ba kamar naki ba”.
dariya sukai sosai teemah tace “Ashe
kema kinason wankar samarin dama ce
baki samu ba” futha tayi dariya sosai
sannan tace ” am joking fa wlh ban tab’a
Jin son inyi yaudara ba” teemah tace
“ohh kenan ni mayaudariya ce?”, “oho
Miki” suka sake yin dariya sannan suka
ci gaba da hirarsu.
Urs… S B R
(Triple Writer’s)
[[truncated by WhatsApp]
[10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam:
[8/5/2:19pm]
RASH KARDAM
&
SADEEY S ADAM
WITH
BEEBAH LUV
YAUDARA
Pg 3⃣
Sunyi hira sosai da Futha, can Teemaluff
Tace”ke yar gari, tsaya muga miye a
cikin laidan nan da ya kawo, suka
zazzage kayan ciki, Riga da skirt ne,
masu ‘kyan gaske, sai dogayen riguna,
masu duwatsu, ajiki, sunji ado sosai, sai
wasu takalma da turaruka masu kyan
gaske designers.
Shewa sukayi tare da tafawa Futha
Tace”Teema kinyi wuta fa, Teema ta
rausaya idonta, tare da juyasu, hmm ke
ae bamuyi komai ba. Yanzu nafara
wankan garori. Futha ta kaleta
Tace”Allah yasa ki gane ki dawo hanya.
Dariya sukayi dukansu, sai dab magriba
Futha tayi shirin tafiya, Teema ta d’eba
mata, turare da su powder, da su lip
gloss, masu kyau ta bata. Sai da tayi
make-up kafin ta rako Futha, tafiya
takeyi, kamar bazata taka kasa ba, tana
karairaya, wanda duk d’a namiji in ya
ganta, sai ya kyasa.
Sun fito bakin titi, suna jiran mai Napep
ke nan, wata katuwar jeep ce tazo
wucewa, har ya tafi ya dawo, dai-dai
inda suke ya rage glass d’in motarsa,
yana kalon Teema da ke kwar-kwasa,
tana juyi tamkar sarauniyar kyau. Cikin
sanyin murya Yace”Hajiya ya kk? Ina
zuwa haka?.
Sai da ta rausaya ido ta jujjuya jiki, ta
bud’e baki, ta fara magana cikin salon
YAUDARA da kisisina irin na wayyayun
mata, kawar da fiskanta gefe tayi, kafin
Tace”k’awata ce mai tafiyar, shikam
baki yasake yana kalonta, don ta
matukar tafiya da tunaninsa. “Ok! To
kefa? Sai da ta d’anyi fari da ido, Tace”
tazo gaidani ne, na mata rakiya.
Futha da ke gefe, saki baki tana kalon
ikon Allah. Teema lokaci d’aya, ta sauya
salo, kamar ita bace suka fito tare ba, a
zuciyarta, Tace”eh! Tabbas Teema ta
‘kware taci sunanta Teema lurv.
Mai mota ya kali Teema Yace” Hajiya
zan iya samun phone number ki? Sai da
ta fari da ido, cikin da barata boye
babban wayarta, ta ciro ‘karaman ta
mika masa, yana karba ya juya wayar a
hannunsa,Yace” kina babban Yarinsa
kamar ki ace wannan
ne wayarki?. Wani murmushin
YAUDARA Tace”ya zanyi wayar tawa
kenan, tana kwarkwasa.
Kansa ya gir-giza, Yace” dole na san
abinyi, kamarki ace kina rike wannan
wayar, ba girmaki bane. Murmushi ta
masa, Tace” Ranka shidad’e ayi haka?.
Murmushi ya mayar mata, “karki damu
ae kinfi haka a gurina. Futha da ta tsaya
tana kalo, Yace” ko zan sauke k’awar
taki a gida, “ok! ba matsala da ka
kyauta. Da ‘kyar Futha ta, tashiga
motarsa ya kaita gida.
Wa she gari da yamma, “Khalid ne ya
wayar Teema, ya sanar mata yana zuwa,
yau da daddare. Cike da murna da
rawan kai, ta shirya, cikin kayan da
Haiydar ya kawo mata, riga da wando
tayi kyau sosai, tayi zaman jiran
zuwansa.
Sai da karfe ta’kwas da rabi ya iso k’ofar
gidandu Teema cikin motarsa mai glass
baki. Wayarta ya kira ya saida mata,
yana ‘kofar gida, Tace” gani fitowa My
Sweet Heart.
Sai da ta ‘kara yin ‘kwaliya kafin ta fito,
cikin yanga da kwar-kwasa, Khalid tun
daga nesa, ya zuba ma ‘kirjinta ido,
wanda suke tsatsaye kamar biro,
fiskanta nan ya sha make-up. Har ta
k’araso gurin bai san ta iso ba, sai da ta
zo dai-dai fiskansa, ta hura masa iska,
wani sassayan ajiyar zuciya ya saki, tare
da bud’e mata ‘kofar motar ta shiga ya
zagaya shima ya shiga.
Zama yayi, ya k’ura mata ido, tare da
sunkuyo da fuskan sa dab nata, yayi
‘kasa da murya Yace”Beb kinyi kyau
sosai, har kinfi kulum. Rausayar da da
ido tayi Tace”nagode amma kafi ni kyau.
Haccinta ya lakace, Beb baki da dama
fa.murmushi tayi mai k’ayatarwa.
Hannuta ya kalla, ya sha lale, Yace”
Teema inga hannu ki?, ‘boye hannu tayi,
ni bazaka gani ba. Haka kika ce ko? Ni
kuma yau sai na gani. Ta
‘boye hannu tayi, yayi ya gani ya kasa,
ya kaleta Yace”dole na miki hukunci
tunda kika hanani gani, kafin tace
komai, sai ji tayi ya gantsara mata cizon
wasa a kunneta.
‘Kara tayi irin na shagwab’a, ta
murgud’a masa baki, lah! lah!, lalle yau
kin tsokanoni, sai nayi maganin bakin,
da kike murgud’awan, kama hab’arta
yayi, yasoma shan janbakin, har sai da
ya shanye duka, ya riko hannunta, mai
da numfashi suka rinka yi, hirarsu da
Khalid yawanci shafe-shafe ne saida
suka gaji dan kansu, yari ko hannuta
don ya mata rakiya.
Wayar ta ne tasoma k’ara, sunan Areef
ta gani, sai da ta faki, idon Khalid taga
baya kalonta, da sauri tasaka wayar a
silent, don yanzu Areef baya gabanta, ta
gama da shi.
Duk ta shagwab’e masa a jikinsa, sai
shafa ta yakeyi, yana zuwa kan k’irjinta
ya kira sunanta a hankali, Teema!, ta
amsa a kasalance, Yace”ina son nan gun,
k’irjita a shafa, yana birgeni sosai.
murmushi tayi Tace” Allah ko? Ya
gyad’a mata kai alamar eh!.(Yan matan
Zamani, mafi yawanci yanzu irin
soyayyan da kukeyi kenan, na tab’e
tab’e, kusani namiji yana gama latsaki,
daga lokacin darajanki, ya ragu a gunsa.
Ina mai shawartan ku, da ku kiyaye,
guys abunda suke so kenan, ba soyayyan
gaskiya, suke maki ba).
Urs…
S B R.
(Triple Writer’s).
[[truncated by WhatsApp]

Copied By
HAYATU BABA ZUBAIRU
(admin
Novels villa
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
And
Cool novel, makeup and cooking)

WHATSAPP NO:
07039625239


[10:14PM, 9/21/2016] Rash Kardam:
[16/5/8:30pm.]
BEEBAH LUV
&
RASH KARDAM
WITH
SADEEY S ADAM
MA’ YAUDARAH
06~10
Note: Pls fans, sakamakon jin da
mukai anyi novel me suna YAUDARAH,
shi yasa muka chanxa ma namu suna ya
koma MAYAUDARAH,. Tnx
Sun isa babu dadewa, don daukan
Futha, su tafi batai tunanin wani ne zai
kai su ba, tayi tunanin a keke napep
zasu tafi, daman bata shiga ba a kofa ta
tsaya tayi mata waya, futha tayi ma
ummanta waya sallama, tace sai sun
dawo Allah ya kiyaye hanya, su gaishe
da Amaryar tace toh.
Bayan ta futa ne ta gansu a...


Read / Download MAYAUDARAH

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album