Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

na rainaka dazu ka tsaya a gaba na ba kaya,.

Shiiiiit yace Wai tayi Shuru, fara aikinki, Nan Shukura ta tattaro basirarta ta fara zubewa Ahleef tana sarrafashi mamaki ta bashi da ta iya komai yanda yake so,sai gurnani yakeyi da kalamai masu dadi yake fada Mata shima ya Gama fallasa son da yake mata, bai Gama Shan mamaki ba sai da Shukura ta fara Masa wasu kalar abu kamar a film,ka rantse makarantar koyon hakan da Romancing taje, gaba daya ya zauce sai yaji zaima fi XXX din Sweet,Shukura Bata tsaya ba sai da ta saita Ahleef tas yaji dadi marar misali ya gamsu ta samu nutsuwa tare da releasing sannan ta zube saman bed tana hutawa,Jikinsa ya jawota ya rungumeta yau ta Gama biyashi sai albarka yake Sa Mata, lokacin ita kuma Shaawa ta Kara motsa Mata sabo da Abubuwa da tayi Masa ba tare da yayi Mata ba,Bayan Sunyi wanka sun huta tare da Sallar Azahar yayi musu Order din abinci suka ci.

Shukura dai a daddafe take komai kawai Shaawarta ce ta dameta sai Ahleef take so kuma,gashi Bata so ya ganeta ga kunya,kuma ta kasa dannewa,sai kallonsa takeyi da taga hakan bazai fisheta ba sai dabara ta Fado Mata ta rike mararta ta fashe da kuka ka rantse gaske ne,Ahleef ya gigice yace asibiti My Heart karki mutu idan kika mutu bazan rayu ba,Shukura ta rungumeshi Kam sai goga jikinta take a nasa yace sai anje asibiti ko ya Kira doctor Shukura tace ai Haka nakeyi watarana da kansa yake warkewa wataran idan ya rage saura 1wk na fara period,Hannu yasa Yana shafa mararta Shukura tace cire min kayana Ya sun dameni ko zanji sauki wash....wayyo....Ahleef yayi Mata sintir Dan munafurci sai tace kunyarka nakeji ni,Murmushi yayi duk ya rude ga Dukiyar Fulaninta suna tsole Masa Ido,tana ta faman makaleshi shima tuni ya dawo ruwa tsundum Shaawa ta Masa yawa Yana shafa Mata Mara ta wani Ware cinyoyinta Ahleef ya kalli abinda ya gani na gudana sai tana ta gigitashi da Abu iri iri,Ahleef Yana shafa Mara ya daina ya koma Na shanunta, Shukura tace bani fa da lfy ka fiye naci da son abun Nan,yace pls kadan tace to kadan zakayi kaji Dan na fara Jin sauki ne da bazan yarda ba.
Zagewa tayi suka murje juna sannan suka sake wanka tare da Sallar laasar, yace ta shirya su fita yawo kadan.
5:30pm suka dau wankan Sugar suka fita.

Momee tana zaune Niima ta Fado Palon da sauri ta fada kusa da Momee tace Albishirinki yau Munga Shukura da Farhan suna ta iskanci shi da Shukura matar Ahleef,Kalli pics nasu,Wayar Momee ta karba tace Kai Wannan ai kamar Ahleef? Niima tace wlh Farhan ne mufa mun ganshi Kiri kiri Yana kasa da Kai suna Shan love,Momee tace baku da hankali wannan Ahleef ne nifa na raineshi da kaina,Niima ta fara rantsuwa Itafa Farhan Ne,musu ya kaure tsakaninta da Momee,Momee karshe tace da dare Zaki kaini Hotel din zan tarfa Dan iska kuma Ni na fada miki Ahleef ne,baku kula bane,Ni zai rainawa hankali wani ya dinga daga waya Ashe Yana Nigeria,ai kuwa bai nemi zaman lfy ba wlh indai muka hadu yau zan gwada Masa bashi da wayo Alhmdllh Abba ba ya kasar zanyi maganinsa.

Ahleef ya fara shirye shirye zasu bar kasar tare da Shukura, 11pm Ahleef ya shararo mota cikin Hotel din Shukura an kame a gaban mota suna ta dariya suna Hira cikin so da kauna ba zato suka ga Momee da Niima katsam a gabansu. Jikinsa yayi sanyi Amma sai ya fuske ba tsoro ya fito ya budewa Shukura ta fito sannan ya rike hannunta tare da ledojin da suka yi Shopping.

Momee ta matso gabansa kafin yayi magana ta kwashe shi da Mari,da sauri Shukura ta daura tafin hannunta saman kumatunsa tana shafa Masa tana sannu My Hero,never mind ok, Kai ya dagawa Shukura irin yaji din Nan,Momee tace munafiki sallamamme,Dan iska,butulu Wanda bai San mutunci ba,ai dama an fada rike dan wani masifa ne, irinku ne masu kashe Wanda suka raineku,to ai dukiyar da kake gadara da ita Bata ubanka bace jinin matsiyata,gadon tsiya da talauci,karfa ka manta ko uwarka doya take siyarwa a titi,marar asali Butulu,nafi karfin ka wulakantani, ai Mijina ya baka dukiyar da kake juyawa komai namu ne karka yi tunanin Dan anyi yarjejeniya da Lauya shike Nan,wlh ko mutuwa Abba yayi zamu iya cewa bamu yarda da kyautar ba Dole a kwato kudin a bawa masu gado,Kuma ka sani sai da yardata aka baka kudin,Dan Haka yanzu ma bata baci ba daga yau zuwa gobe ka kawo min duk abinda ke hannunka na kudinmu,ka zauna da Shukura kuci talauci tunda ita ka zaba, hakuri ya fara Bata shi bai son Fushin Momee kuma baya ganin laifinta Amma tuni taja Niima tana tafiya tana masifa ka sire min na tsaneka wlh haka suka fada mota sai gida,Ahleef a waje ya tsuguna tare da dafe kansa yaji haushin lafazin Momee,Shukura tausayin Mijinta ya kamata hawaye ya shararo Mata itama ta tsuguna kusa dashi tana ta kuka Babu Wanda yacewa kowa komai.Ahleef ne ya danne zuciyarsa yace muje ciki My Queen Yana Jan hannunta ta mike ta bishi har room dinsu,tana Hawaye,gefen Bed suka zauna ya daura ta saman cinyarsa yace kiyi Shuru komai me wucewa ne Dame kike so naji,mene abin duniya ba komai rayuwa ce Haka take kowa da kaddararsa,Kaddarar muce haka ok? Ta daga Masa Kai ya Sa harshe ya shanye Mata hawayenta.

Shuru tayi suna haka sai ga Kiran Abba a waya,Ahleef ya daga,yace Abba suka gaisa,Abba yace Ahleef ku samu a Addua gamu Muna cikin jirgi Amma jirgi ya makale a sama yaki gaba yaki baya Ina ji a jikina Mutuwa zanyi,na sanarwa Momee ma irin halin da nake ciki, ga Kudi Nan Basu da yawa million Hamsim ne na baka su halak malak kuma bance ka fadawa kowa ba wannan sirrinmu ne,in ka tashi kaje USA wurin George ka karba a hannunsa.

Idan Momee ko Niima Sun bukaci Dukiyarka daka Tara ta sanadin kudina ka Basu kawai kaje ka karbi wancen bana son ku samu sabani akan kudi,Akwai wasu takaddun gidaje da filaye etc duk George zai baku,abinda yasa nayi haka Naga Momeenku ta canja Hali Allah ya shiryeta,Allah ya sawa rayuwarku albarka,Ka rike matarka da Amana, iyayenka......kit waya ta tsinke Ashe jirgin ne ya fada kasa kafin yaje kasa ya tararratse a jikin katon Tsauni Babu Wanda ya tsira Abba ya rasu,Nan take news ya baza ko Ina,Ahleef kuwa kuka,Shukura da taji komai na wayarsu itama kuka tana gefe,News ya kunna sai ko ga labarai ansa live,Momee dasu Niima kusan haukacewa sukayi da suka ji labarin.

Nan aka fara zaman makoki Har Baba da Umma Saudatu suna gidan Momee,Ahleef da Shukura Ana ta zaman makoki an cika dam kasa kasa da mutanen fadin Nigeria du Ana ta zuwa taaziya,Shukura dasu Saudatu Kam hakuri kawai sukeyi da Momee hantara da zagi tare da Harara take musu hakanma Dan Mutuwa ce da sai ta koresu,duk Mutuwar da akayi musu Basu ji digon Nadama ba kan Shukura dasu Umma.

Anayin sadakar Bakwai Momee ta Kira Lauya tace an soke kyautar da Abba yayiwa Ahleef zai maido Mana da abarmu,Lauya yace A'a Momee tace wlh zata daureshi ko tasa a koreshi daga aiki,shi kuma yasan halin masu kudi a kasar nan zai rasa aikinsa, Ahleef cikin bawa Momee hakuri yake ko yaushe, yau ma ya damka Mata komai Wanda Abba ya bashi kaf Dukiyarsa har wacce ya Tara komai ya Basu,tare da yardar Lauya,ba a ja da masu kudi a kasar Nan yanzu zasu tarwatsa rayuwar mutum cewar Lauya, Momee ta karbe dukiya tace Ni zaka mayar Yar iska Kai ga me kudi ko can gasu gada, tafi wajen Iyayenka kuci talaucinku Wanda basusan mutunci ba,bai ce komai ba Shukura rike a hannunsa suka fita, Farhan ma yasan komai yayi tir da halin Momee da yaranta,duk Wanda yaji abinda Momee tayi sai yasha mamaki daga Mutuwar mutum sai tattara dukiya.

Momee yanzu Bata da Wanda take gani a gabanta sai Mubaraq yayan su Hafcy,sabo da Niima tana sonsa Yana zuwa da wata suffa ta mutumin kirki gaba daya iyalan su Adamu sun shige jikin Momee sosai dasu take harka komai sai dasu,Maman su Hafcy kuwa itace babbar kawar Momee yanzu sai zuga Momee sukeyi komai sai Momee tayi Shawara da Mama ko Hafcy ko kuma Mubaraq,itama Niima Haka sabo da son Mubaraq da take sosai kamar ranta,sai abinda yace shi zatayi,ko unguwa zata fita sai ta nemi Izini a wajensa kamar anyi auren sai yaga dama zaice taje ko kar taje, sai so take ya turo manya suyi aure Amma sai ya kawo Uzuri yace wani gini yake so yayi Nisa sannan ya turo,ko yafi so idan ya Gama gininsa ayi aure sharp sharp cikin wata daya kacal,Niima ta yarda dashi baya karya.



Shukura kuka ta rataya Jakarta suka tafi har motocinsa ya Basu du,Farhan ya kwashe su Umma da Ahleef tare da Shukura ya kaisu wani Dan gidansa daya gina na hutawa me kyau sosai.ba abinda Babu daga Me gadi sai wata Yar aiki Hajiyayye matashiya zata Kai 25yrs ta taba aure Bazawara ce ita ke gyara cikin part din da yiwa Farhan girki idan Yana bukata, Ahleef ma ya Santa sosai sabo da tare suke zuwa gidan suna Hutawa, Hajiyayye ba abinda take kauna sama da Ahleef so take ya sota ya aureta ko bazai aureta ba to yayi sex da ita bukatarta ta biya Amma shi Ahleef Sam bai San tana yiba.

Tunda taga Ahleef ya shugo take kallonsa kamar Mayya,tana ganin Shukura rike da hannunsa,Nan take taji ta tsaneta.
Shukura kuma Haushin Hajiyayye taji da taga tana yiwa Ahleef wani kallo tana gaida shi, Bayan sun nutsu kowa ya dauki Room din da yake so,Umma da Shukura Suna Palo suna tattaunawa akan matsalar data taso, Baba Da Ahleef ne tare da Farhan suka yi sallama sun dawo daga masallaci, a Palon suka ya da zango Suma,Farhan ne ya fara magana, Alhmdllh kowa yaga abinda ya faru wannan Mu daukeshi a matsayin kaddara, Ahleef yayi dariyar karfin Hali yace sannu Sheik Dalla yi Mana Shuru,A'a ai gaskiya ya fada yaron kirki ci gaba cewar Baba,Umma tace kunfi kusa ai ja'iri.

Ahleef yace Umma zamu ci gaba da zama anan tare kafin naje USA Nan ya Basu labarin wayarsu da Abba,Umma tace to baza mu rufe ba Dole a fadawa Magada wato su Momee da yaranta idan sun Amince da wasiya shike Nan kaje turai ka karba idan Basu Amince ba a hakura Allah ya baka naka,Baba yace wannan Haka ne abin duniya bana Kiyama ba bazai rufe Mana Ido ba Dole abi doka Dole a sanarwa magadansa,Ahleef yace to ba damuwa,Farhan yace wannan gaskiya ne,idan Basu yarda ba suje su karbi abinsu Ni kuma zan yiwa Daddy na magana zai bawa Ahleef jari ko nawa ne,Ahleef inshallah bazai tabe ba kuma in Allah bazai tozarta ba zanyi iya kokarina.

Godiya Umma da Baba suka dinga yi suna sawa Farhan Albarka,Shukura Ita a Dole me Miji tace Haka kawai sun Sa bawan Allah a damuwa sun hanamu zaman lfy Akan son Kai da son duniya,shima Ahleef din da suka rikeshi ai Allah ne ya kaishi gidan lokacin Yana jariri,wannan ai ba dai dai bane ace Dole sai abinda kake so zaiyi ko ya Saba shariya, ai Allah zai saka Mana ne Allah kuma ya shiryesu yasa su gane.

Baba yace Ameen yata Allah Miki albarka,Ahleef da sauri ya amsa da Ameen kamar shi aka sawa Albarka,Umma tace to marar kunya,harda Saurin amsawa sabo da Matarsa ce cewar Farhan ,Ai Kai kaki kawo Mana matar taka cewar Umma, Farhan ya Sosa Kai yace ai na kusa Umma a tayamu da addua Allah kawo ta gari suka amsa da Ameen.

Shukura tace Ya Farhan wannan Yar aikin a Ina ka samota? Farhan yace a wajen Mamata takewa aiki nace ta bani ita tana min girki idan nazo Nan ko Ina bukata lfy dai ko? Shukura tace lfy Lau Amma Ni bana son yar aiki tayi min girki da aikin gida du zanyi ni daya ka maidata wajen Mama Mana in ba damuwa,Nan take kowa ya harbo jirgin Shukura Bata so mijinta ya kalli wata budurwa,dariya Farhan yayi yace to zan maidata yau yau ma kuwa,Umma tace ikon Allah Sannu Shukura da kokari.

Ahleef kuwa dadi kawai ya lullubeshi Shukura na kishinsa,Sallama Farhan ya musu suka fita tare da Ahleef sai yaga motoci har biyu sababbi fil masu tsada anyi parking nasu,Farhan yace ga motoci Daddy yace a kawo maka,Ahleef yace haba abin ai yayi yawa, ko kulashi Farhan baiyi ba ya hau motarsa ya bar gidan,su Umma duk sunji dadi sosai ganin motocin Ahleef dinsu bazai tabe ba,Shukura sai murna take.
Hannun Shukura Ahleef ya kama yace muje bedroom mu Dan huta ya Rada Mata wata magana a kunne Shukura ta rufe Ido tana Murmushi Wai kunya, yanzu za a dauko Mana kayanmu na Hotel Honey, Bedroom suka shige harda sa key sabo da tsaro.


Momee kuwa tana karbar dukiyar Ahleef kaf sai ta kirawo Mubaraq ganinta Dole ma zai auri Niima ai sun Zama daya sai ta dorashi a kansu Wai yaci gaba da juya komai,Sannan sirrinsu na kudi da kadara Mubaraq ya San komai kaf ta wajen Niima, Mama dasu Hafcy ihu da murna sukeyi suna jinjinawa Mubaraq. Alhj Adamu bai San me sukeyi ba Mama ta Hana a fada Masa komai.


Ina Godiya masu Sharhi.









Asmabaffa











AsmaBaffa
[7/22, 1:14 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SABO







57-60








Official






By
AsmaBaffa







HOUSE OF HAUSA NOVELS Ina Godiya da Sharhi.
ASMABAFFA FANS CLUB Kuna Raina.
JIN DADI SABO FANS jinjina me tarin yawa tare da sauran Gps 😍😍

Na gode da Sharhi fans.










Suna shiga ciki Shukura ta zame Hannunta dake rike Dana Ahleef ta Sigar Shagwaba ta furta Baka Jin kunyar Umma da Baba, Ido ya zuba Mata sabo da ba karamin kyau tayi ba, kumatunta ya nufa da niyyar kissing nata ta matsa da sauri tana Murmushi zaka fara ko,je kayi wanka to ka fito,Maganarta ya kwaikwaya sai dai muyi tare,kyalkyalewa tayi da dariya ka iya irin maganar tawa kuwa,Ni kunyarka nakeji bazan iya, mene Baki sani nawa ba?nima nasan naki,ai Lada Zaki samu?

Kai ta girgiza Ni dai a'a hannu yakai da niyyar kamota da sauri ta zille Masa tana dariya, binta yayi suna zaga dakin shi Dole sai Sunyi wanka ita kuma taki yarda, ya samu nasarar kamata ba tare da Bata lokaci ba cak ya dauke ta tana wutsil wutsil bai tsaya ba sai Toilet tana kukanta na Shagwaba,bai taba kallon Surar Shukura kamar yau ba sai gaba daya ya zauce, da kyar ya daure suka yi wanka da Alwala sannan ya daura musu towel tare da dakkota, Mai kuwa itace ta shafa Masa, akwatunansu tuni har an kawo Musu daga Hotel,kofa Umma ta kwankwasa musu Ahleef ya bude,tace ga kayanku an kawo zo ka shigar muku dashi ciki, Bayan ya kawosu daki wani yard milk color me Masifar kyau da tsada marasa Nauyi Shukura ta zabo Masa, shi kuma ya dakko Mata wata doguwar Riga ruwan kasa me kyan gaske sama ta Dame tayi mata das kasa Kuma ta Dan bude sunsha kyau, Ido ya zuba Mata duk motsin da tayi Yana binta da Ido,Hannunta ta saka ciki cikin nasa, Ahleef a hankali ya shiga murza yatsunta,kungunsa ta rungumo sannan ta kwantar da kanta saman kirjinsa tausayi yake Bata sosai.

Ji yayi Yana neman canja salo ya daure da kyar daga bisani yace Magrib tayi Bari na wuce masallaci kema sai kiyi sallah sannan kin manta kin Kori me girki sai kije kitchen, dariya tayi tana boye fuskarta a kirjinsa.
Tare suka fito Ahleef da Baba suka wuce masallaci Shukura har kofar shigowa part din ta raka Ahleef, sai ta leka ta kofar tana daga Masa hannu suna magana da Ido,Har Baba ya bar gidan Ahleef bai sani ba.

Niima ce taci kwalliya Mubaraq yazo sai rawar kafa takeyi zasu fita tare,da sauri ta fito wajensa a compound yasha kyau cikin manyan kaya kamar wani mutumin kirki,Niima cikin takunta ta fito Yana Kare Mata kallo Yana hadiyar Miyau,tun kafin ta karaso ya sauko daga saman mota tana zuwa ya rungumeta tsam a jikinsa a hankali ta dago kanta tare da hade bakinsu wuri daya suna kissing ba ji ba gani su a Dole wayayyu Yan zamani, Mubaraq ya Gama rudewa murya na rawa yace Beb shiga mota ki muje ki kalli gidan Dana Gina kwanan nan.
Ba musu ta shiga gaba yaja suka bar gidan zuwa wani katafaren gida na gani na fada,duk da kudin su Niima ya siyi wannan gidan karya ya sheko Mara yace shi ya Gina Bata San kudi yasa ya siya ba.

Niima Murna tana ta faman wow tana kalle kallen haduwar, yace shugo Mana sweetheart,Haka ta shiga suka dinga zaga ko Ina,Bayan sun Gama ya jata har Bedroom suna shiga kamar Dan akuya ya shiga romancing nata,da kyar ta kwaci kanta,sai ya fara fushi Bakya so na ko? Ya zaka ce haka? Niima ta furta,gashi Nan dan abu kalilan kin Hana,a Haka zamu ji dadi idan munyi auren? Baki iya komai ba,nafi so na auri wacce ta iya Bedding gaskiya idan baza ki koya ba akwai matsala,ai tun a waje ake koya sabo da idan kayi aure dama ka iya.

Ki daina yarda da maganar Mata ta wani Dole sai kakai budurci gidan miji,Duk duniya ta yarda Virgin Bata da dadi Amma gaskiya gwara ma ki mike tsaye ki koya,nima fa ba dan iska bane kawai gani nayi Baki iya komai ba kuma ya dace ki koya,Amma tunda Bakya so ni wlh zamuyi fada mu Bata bana son auren wacce Bata waye ba,Niima taga ran sahibi Mubaraq ya baci gashi Yana ambata rabuwa,ita baza ta iya rabuwa dashi ba,shi yasa Dole tace na yarda to Amma kayi min a hankali , ta tabbatar zai aureta shi yasa ta yarda.

Mubaraq dadi ya lullubeshi ya samu nasara, Nan ya fara murzar Niima itama tana tayashi tuni ya zare musu kayan jikinsu suna tsotse da lashe lashe duk sun gigice suna murzar juna kafin daga bisani ya shigeta,to dama ta saba da romancing duk maza sun yi fingering palace din shi yasa ko zaffi Bata wani ji ba sai ma dadi suna ta iface ifacensu,Mubaraq kamar namijin Zaki mayunwaci sai gurnaninsa yake ba dadin ji.

Bayan sun samu nutsuwa Niima ko Dana sani Bata yi ba gani take in dai akan Mubaraq ne ba abinda baza ta iya ba a duniya ko sabon Allah ne akan Mubaraq dinta yayi fushi da ita gwara ta aikata, Mubaraq yaji mugun dadin da bai taba jinsa a jikin matansa na bariki ba sabo da Niima kullum cikin cin kayan itatuwa take tana kula da kanta Amma duk ya tashi a banza ta bada dadin a waje ta aikata sabo Babba Wanda yanzu abin ya Zama ruwan dare wurin Yan Mata da Samari sabo da so sai mace ta bawa Namiji kanta,gani sukeyi wannan shine so kuma zai auresu, wasu Kuma sabo da son Abin duniya.
Yan Mata a kula so ya daina rufe Mana Ido Ana tafka sabon Allah Akan a batawa saurayi muzo muna Dana sani marar amfani.

Niima ranta fess ta farantawa sahibinta Rai yau,shima sai wangale Baki yakeyi ya samu nasarar abinda ya Dade Yana kwadayi a jikin Niima, wanka sukayi tare wa iyazubillah lallabata yayi suka yi wanka tare kafin su Gama wankan ya lallabata suka sake second round a toilet, Bayan ta gasa kanta sosai ya Bata wasu kwayoyi na Hana daukan ciki ta Sha, har dare suna baccin gajiya sannan suka shige mota ya kaita Shopping tare da maidata gida.
Momee Bata wani damu ba tace ya Naga kin Dade har dare Haka,Baki Niima ta tabe tana Mika da hamma ta gajiya sannan tace Momee na biya Office daga Nan muka danje cenema kallon wani American film daga Nan muka je Shan Ice cream,Murmushi Momee tayi tare da cewa Ina ruwan Mubaraq yaron kirki to Ina na Latifa?ledoji Niima ta mikawa Momee gashi Mubaraq yace a baki,karba Momee tayi tace yaron kirki Allah Masa Albarka,Shi yasa na yarda dashi sosai kamar Dan cikina Haka nake jinsa that's why na damka Masa dukiyar Ahleef ya juya Mana ita mu kuma muji da sauran.

Latifa ce ta shigo da sauri ta karbi ice cream dinta da tarkacen Zaki tace Kai Sister kin Dade wlh yau fa 8days da Mutuwar Abba Amma har kika samu sukunin fita yawo? Momee tace Wanda ya mutu ya rigada ya tafi bazai dawo ba sai a tsaya baza ayi komai ba,Dariya Latifa tayi tace to Ni tunda zan Sha kaso na mene nawa a ciki ma tayi gaba.

Tunda Abba ya rasu Su Momee suka mallaki komai na dukiya shike Nan Momee ta Kara lalacewa ta maida kanta karamar yarinya, Attachment take sawa sosai a kanta tayi damammun dinkuna sabo da kudi sun lalata ta yanzu ta shige sahun Yara kana kana,Dan siririn gyale take yafawa ta fice tana tafiya da kyar sabo dinkuna na rashin mutunci da take sawa, kawai kashe kudi take har Dana hauka,itace yawo kasashe kasashe da manyan matan kasar Nan hajiyoyin Gomnoni etc, gata yanzu duk Yan Film na Hausa da Yan Nollywood dasu take harka kullum suna tare suna zugata suna tatse Mata dukiya,Yanzu duk inda zata shiga sai kaga wasu daga cikin Yan film daban daban da Mata Yan duniya,sabo da yanzu idan mutum ya Isa wani a kasar Nan to da wasu daga yan Film zaka ga Yana muamula tare da mawaka celebrities aikin kenan suna cin kudin mutum domin wasu basa harka da talaka sai me kudi Wanda zasu tatsi rabonsu.

Ba a Nan Momee ta tsaya ba Yanzu ta Zama babbar kawaliyar Gomnoni,Senatoci,Yan Majalisa Da wasu kusoshi na kasar Nan ita ke Kai musu yaran Mata kyawawa suna Masha a dasu sabo da so take a Bata Babban mukami a Gomnati yanda zatayi suna a duniya kowa ya santa,Haka Mata masu kudi Wanda suke neman Mazaje Yan Shila Momee ke Kai musu ta Gama lalacewa kudi kawai take hauka dasu,Niima ma haka,Latifa yanzu ta waye kullum tana club tana Shan kayan maye,Suhail da Sultan Suna Us suka samu labari har kukan takaici sukayi,takanas suka taho Dan suyiwa Momee fada Amma sai suka ga abin ya taazzara Mata Yan duniya a gidansu wajen Momee,su kansu da suka kalli uwarsu har wasu farcen roba take zokalawa a hannayenta sai da suka zubar da Hawaye,kayanta wasu cibinta a waje Amma a Haka take Yawo a gari,sabo da giyar kudi an mutu an bar Mata dukiya, Mazan banza sai shige da fice sukeyi, Sunyi Mata fada tace ba Wanda ya Isa ya hanata warwasawa idan suka Kara Mata magana Allah ya isanta,Sun nemi Ahleef wajen Farhan, Farhan yace ai Ahleef ya dauki Matarsa sun bar Abuja fafur yaki fada musu inda Ahleef yake,Kawai sai suka koma USA dinsu da rayuwa tunda Allah yasa Abba
DOWNLOAD
DOWNLOAD

1 Comments On JIN DADI SABO
avatar
mahamane-noura

11 months ago

Reply

Asalama alaikum, dan Allah yane ake sauke littafin akan waya

Please Login or Register in order to submit comment