Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

yaushe zaka kawo min Shukura mu gaisa ko sai nazo? Ahleef yace soon zan kawo Miki ita Momee,Bayan sun Dan taba Hira Ahleef ya dawo gida Bayan ya tsaya yayi musu take away na kayan tande tande.

Hakimar tasa Shukura taci Uwar kwalliya kamar zata je Dinner sanye take da gown me karamin hannu gefe da gefe tsaga ce har cinya rigar readymade ta fito Mata da surarta sosai kamar ka sace ta sai kamshi take zubabawa bakinta da alawa tana tsotsa a hankali tana kallon Tv abinta a Palo.
Sallama dauke a Bakinsa ya shigo da kyar ta amsa Masa tana basarwa ko sannu da zuwa Bata Masa ba,kawai tv dinta take kallo,kamar Bata San da mutum ba, abin duk ya dameshi,sai yaji ba dadi,kusa da ita ya zauna jikinsu na gugan juna,gaba dayansu wani Yar suke ji a jikinsu sunyi 3days ba tare ba, ji suke kamar sun shekara rabonsu da juna, Bata ce Masa komai ba ya fara magana cikin Muryar sa me dadin saurare, wato Shukura Haka zamuyi dake ko? na yarda dake nazo bana boye Miki komai Ina sanar dake Amma baza ki tsaya ki Fahimci abinda nace ba sai ki dauki zafi kina gaba Dani daga maganar da Baki San wani tushenta ba wacce ba gaskiya bace,to na rigada na fada ma Momee bazan aure ta ba,Kuma an kashe maganar ma,Son da nake miki ya wuce na hadaki da wata sabo da bazan iya adalci ba,Amma idan Baki yarda kiyi ta fushinki ke kika sani, ki sani dai bana Miki karya, sannan rayuwar nawa take,zan iya Mutuwa ko yaushe,Kinga dai yanda maza ke Mutuwa,sai mutum ya mutu mata su kama kukan banza komai na duniya hakuri akeyi.

Jikin Shukura yayi sanyi musamman da taji yace mutuwa Kuma tasan baya karya a zancensa,sai taji tausayinsa,tasan Bata kyauta ba,Mikewa yayi zai bar Mata wajen,da sauri ta ruko hannunsa da nufin ya zauna Amma yaki ya fara tafiya,da sauri ta mike tare da Shan gabansa ba zato yaji ta hade bakinsu waje daya da zafi zafi tana tsotsa kamar ta samu alawa, tun Yana jinta ita kadai shima ya tallafi fukarta da tafukan hannayensa masu laushi ya Shiga tsotsar bakinta da sauri sauri an Dade ba a hadu ba,Yana kissing nata itama Haka tana I'm so sorry My Hero,tana Haki kamar wacce sukayi tsere.

A wajen ya fara rabata da kayan jikinta ta wani lumshe Ido tare da taimaka Masa,Kasa karasawa sukayi sama Bedroom a palonsu suka ci gaba da shakatawa da juna,Shukura I missed u kawai take iya furtawa,mazarkwailar Ahleef ta gusar Mata da hankali Baki daya,Shi kanshi ji yake yau tafi ko yaushe mazarkwaila domin yaji kamar ma yau first night ya Gama haukace Mata,Bai San Umma tana tsuma Masa Shukuransa ba shi yasa take Kara mazarkwaila, sun Dade suna gwangwaje juna da zumarsu kafin su samu nutsuwa tare da tsarkake jikinsu,Sai lokacin ta Kara gyara Palon neat sannan suka koma bedroom tare da lumtsuma a saman bed,ita Kuma tana jikinsa tana Wasa da yatsunsa masu daukan hankali, a hankali yace Ki saurareni kiji Honey ke bakya tsayawa ki fuskanci mutum sai ki yanke hukunci,da sauri ta rufe Masa Baki da tafin hannunta me matukar laushi da kamshi kana tace bana bukatar wani magana na hakura ka aureta ai Allah yace ku Kara wlh na hakura tunda sunna ce, Ina sonka zan zauna Haka,tana Gama furtawa Hawaye suka shararo Mata,Dariya Ahleef ya Shiga yi Mata.

Haba ya rike tare da zura Mata Ido kamar zai Shiga cikin Fuskarta,ita kuma Hawaye na zubowa tana kokarin Sharewa Amma sun kasa daina zubowa karshe ma sai ta rushe da Kuka sosai ta fada jikinsa tare da rungumeshi tana ta faman shesheka.

Bayanta zuwa gashinta yake shafawa a hankali alamar lallashi har tayi Shuru sannan yace ki kwantar da hankalinki Zumata wlh kinji na rantse ba aure zanyi ba,bazan iya Miki kishiya ba sai kaddara wacce bana fata,naje gidan Momee na fada Mata gaskiya kinji na rantse kin San bazan Miki karya ba,Dan Allah ki daina kuka kina damun kanki 3days har kin rame.
Lallashi tare da dadan kalamai ya dinga fada Mata Yana nuna Mata yanda yake sonta,sai gashi ta yarda har ta saki ranta suna kyakyata dariya.
Farin ciki ya lullubeshi Ahleef Shukuransa ta daina fushi.ranar kwana sukayi suna farantawa juna rai.

Bayan Yan watanni ansha bikin Farhan da Fatima,Shukura babbar kawar Amarya,Ahleef a barin Ango sosai bikin ya kayatar.
Niima da Latifa suna gaban Momee,Sultan da Suhail Wanda jiya suka sauka a kasar suka shugo Suma suka nemi wuri suka zauna kusa da Momee, Sultan yace Momee munfa samu matan aure tunda muna da wadata aure zamuyi,Suhail tasa sunanta Basma Yar Kano ce suka hadu a schl,Ni Kuma Islam ce Yar Gombe ce yanzu sunce mu tura manya,Momee murna ta kamata tace Alhmdllh tunda dama kun dawo Nigeria Baki daya me ya rage kawai sai aure,Niima da cikinta Kato tace Hmm Bros na tayaku murna,Latifa tace Allah muma ya bamu sai a hada bikin,kowa yace Ameen daga Nan suka Mata sallama sun wuce gidan Ahleef zasu Kai Masa ziyara daga nan shima su sanar Masa sun samu matan aure.

Mubaraq dai har yau ba labarinsa tun Ana nemansa har an gaji an hakura,Mama Bata da aiki sai kuka sabo da duk cikin yaranta tafi son Mubaraq,Hafcy dasu Zahra su kansu abin Yana damunsu yanzu gidansu duk ya tarwatse Mama da Daddy Basu da nutsuwa,Alhaji Adamu yana cikin damuwa Wanda Dalilin Haka ya haifar Masa da ciwon Hawan jini,gashi Kuma wani Masifar Ashe Alhaji Adamu Baban su Hafcy manemin Mata ne kamar Dan akuya Haka yake,Koda ciwon Hawan jinin sa ya tashi Bayan yaje asibiti aka yi masa test iri iri Nan aka gano Yana dauke da cutar Hiv, Mama Basu sani ba ya boye mata,

Bayan wasu watanni Niima ciki ya tsufa sosai tana ja da kyar haihuwa ko yau ko gobe, da safe da wuri yau nakuda ta kama Niima Momee da Latifa suka tattara sai Asibiti,Latifa sai kuka takeyi sabo da yanda Niima ke azabtuwa da nakuda, Momee hankalinta ya tashi,su Sultan du suna asibiti,Ahleef Yana kitchen manne a jikin Shukura tana soye soyenta wayarsa tayi Kara ya dauka ganin Suhail ne ya Kira shi, hankali tashe ya fada Masa Niima na asibiti zata Haihu Rai a hannun Allah,da sauri ya datse wayar Yana sanarwa Shukura ta hade Rai tare da turo Dan lips dinta me shekin Pink color ta furta to Kuma ba sai ayi Mata Addua ba Kai mene naka ciki ko Kaine angwazoma din da zaka karbi haihuwar, haihuwar ma ta cikin shege har murna akeyi sabo da duniya tazo karshe to wlh sai dai mu tafi tare duk motsinka Ina gani bare ayi ma signa da Ido, gas ta kashe tare da wanke hannunta a sink da sauri tace muje na shirya mu tafi, dariya ma ta bawa Ahleef da wannan mitar Tata,wani farin ciki na ratsa shi Shukura na kaunarsa da yawa shi Kam ya godewa Allah Yana son yaga Ana kishinsa.

Tare suka wuce Bedroom ta Sa katon Hijab har kasa Amma duk da Haka tayi kyau,shi Kuma da 3qtr da Riga me shegen tsada da kyau,Shukura ta dauko jallabiya tace sa wannan so kake a kalle maka fata Ana hadiyar yawu, Murmushi ya saki me sashi sumar da mace ya manna Mata kiss a kumatu sannan yace I love u my wife,me too cewar Shukura ta fara tube Masa Riga sannan ta zura Masa Jallabiya akan wandon tace muje to,Bai Musa Mata ba ya bita tana rike da hannunsa,har Mota driver ya jasu sai asibitin da Niima ke nakuda.

Niima an Gama galabaita kamar zata mutu tuni su Shukura suna asibiti Kam Kam ta rike mijinta ta window ta leka ta dawo,Amma ta mutunta Momee sosai itama Momee haka,Su Sultan Suna ta tsokanarta saura ita Nan gaba tana dariya cike da kunya,Ahleef ya Rada Mata a kunne gaskiya ya kamata muma mu dage a samo Mana Baby, a hankali ta Dan dakeshi kadan da Wasa, Niima har ta fara barin wasiya iri iri tana kuka Allah ya taimaketa ta santalo yarta mace katuwar gaske zukekiya me kama da Mubaraq, Babu Wanda yayi Murna sai Niima ita taji tana kaunar yarta a ranta fiye da kowa.

Bayan ta samu sauki an gyarata tare da Baby Haka Su Ahleef suka dauketa ba tare da kyama ba aka dinga zuba Mata adduoi iri iri, a ranar aka sallamesu Bayan komai ya Lafa makwafta da Yan uwa sai tsegumi da gulma akeyi Dan ma a Haka Abuja ne ba ruwan wani da wani da arewa ne sai dai Niima ta koma kauye,Momee har gida taje ta sanarwa Alhaji Adamu da Mama Niima ta haifi Yar cikin Mubaraq, daga Mama,da Baban Mubaraq har su Hafcy ba Wanda bai zub da Hawaye ba,Amma Haka Dole suka je da Sha Tara ta arziki suka ga jaririya sak Mubaraq,Mama duk an fara saduda da Duniya sabo da balain da suke Sha kullum iri iri na kaddara.

Kafin Suna Mama tace a sa Mata Khadija kawai ko Allah zaisa tayi Hali na gari irin na Nana Khadija Matar Manzon Allah,hakika Ahleef ne ya yanka Mata rago manya har biyu taci gaba da raino Yarta ba tare da kyama ba,Haka dangi ma kaf tunda Momee ta sasanta tsakaninta da danginta,Haka ma da Dangin Abba.

Yau Niima tayi arbain yaune Kuma suna zaune suna kallon News suka ji labarin an kama wasu masu safarar kwayoyi zuwa kasar waje sai ga Mubaraq hannunsa daure da Ankwa ta ko Ina an kamasu a airport sannan an dawo dasu Nigeria za a Yankee musu hukunci.











AsmaBaffa.




Taku har kullum afwa bana typing da wuri Uzuri dai nake so ayi min fans Kar kuji haushi next Novel inshallah da time baza ayi Haka ba idan aka fara sai an gama.
Godiya dubu masu Sharhi 😍😍😍😍.
[7/22, 1:14 PM] Sis Asma: 🍱🍱🍱
JIN DADI SANO









END














91-100










Official







By
AsmaBaffa








ASMABAFFA FANS CLUB
JIN DADI SABO
HOUSE OF HAUSA NOVELS.
Ina Godiya sosai da kaunar da kuke nuna min,ga Sharhi akan lokaci Allah ya biya.









Yaune Friday yaune Kuma za a daurawa Niima da Latifa aure,ba wani biki za ayi ba sabo da Yan gulma da tsegumi,Latifa da Yousuf dinta sun so ayi party etc Amma Sabo da Niima za ayi ta surutu yasa Momee ta Hana tace Ana daurawa za a Kai amare ba wani gulma.

Shukura sabo da Murnar Niima zatayi aure ta bar Mata mijinta tun Ana gobe ta addabi Ahleef ita sai tazo ta kwana,yace baza ta kwana ba,Amma ta dinga naci Dole ya kyaleta driver ya kaita,Ana idar da Sallar jumaa aka daura auren Niima da Mubaraq, Latifa da Yousuf, Bayan sallar laasar aka wuce da amare gidajen mazajensu a cikin garin Abuja,cikin Yan Kai Amarya harda Shukura tana motar Sultan,maimakon ta dawo gida sai ta koma gidan Momee, Umma tana gidan itama Driver Yana zuwa daukan Umma sai ta tasa Shukura gaba suka tafi gida, lokacin Ahleef Yana tare da Baba suna Hira yaga Shukura da Umma farin ciki ya Kamashi yasan Umma ce tayi Mata Dole suka dawo tare.

Baba ta gaisar sannan suka hada Ido da Ahleef ya kashe Mata Ido daya,Murmushi tayi kadan Wanda shi kadai yaga hakan, ba kunya ya mike tare da yiwa Baba sallama Yana me yiwa Umma sannu da zuwa yabi Shukura harda daukar Mata handbag ya rike suka jera part dinsu sai zumudi yakeyi sabo da kwana daya kamar shekara yake gani,suna Shiga ya fara warwarewa Shukura hadda da salon love dinsa, dama Shukura kadan ake jira ta Shiga maida Masa da martani yanda taga dama take sarrafa shi shima haka, albarkatun kirjinta ya fara sarrafawa Wanda yasan Yana taba su Shukura zata rude,a nutse suke sarrafa juna sai da suka zauce, Ahleef Wanda dama kwararre ne a wannan fagen rada Mata yayi a kunne da akwai Dadi? Shukura cike da Shauki tace sosai ma itama cikin siga ta rada,
Tambayoyi yake Mata iri iri ba kunya take bashi amsa sai su Kara rudewa, yaudai ansha love,tunda yaje Office washe gari ba abinda yake tsinanawa sai tunanin Shukura da Daren jiya yanda ta jiyar dashi dadi,ba shiri ya tattara ya gudo gida ya Kara kwasar harkoki ya samu nutsuwa ya sake fesa wanka Yana nishadi ya koma Office.

Niima Amarya Suma sun kwashi love dama sun Saba da juna,Haka Mubaraq yaji dadin harkar sabo da Tasha gyara, yarsu Khadija tana wajen Momee anyi Mata yayen dole sai sun Gama cin Amarci za a kawo musu yarsu suci gaba da rainonta,Mubaraq da Niima sunce sun barwa Momee ta rike ta, Momee ta karba hannu biyu kuwa tunda yarinya ba ruwanta Kuma yanzu Babu kowa a gabanta sai Yan aiki.
Latifa da angonta Yousuf suna can Suma Ana kwasar Amarci, abinda Latifa tayi shi mijinta yayi shima ya tuba Dan Haka ba Wanda zai wa wani Gori,Sunyi shaye shaye sun tuba,Niima kuwa dama tare suka sheke ayarsu Kuma suka yi aure Bayan Sunyi Nadama.

Maman Hafcy da Alhj Adamu sun kwantar da hankalinsu suna Shan magani sai ka rantse sunfi kowa lafiya ma,Babu Wanda zaice suna dauke da HIV, haka ake so mutum ya kasancewa me yadda da kaddara,ba Wai dan cuta ta samu mutum ba ya zauna yayi ta tunani duk ya rame bakin ciki ya kasheshi a banza,ayi Addua Ana fadawa Allah ko maganin ne sai Allah ya kawo ma,idan ma Bata da magani sai kuga Allah ya Hana cutar tashi har ta cutar da mutum.

Hafcy da Zahra sun samo miji amma duk ba Wanda ransu ke so ba Haka suka hakura domin dattijawa ne,Alhaji Danliti shine na Zahra Yana da Mata da Yara Bakwai duk manya ne yaran, Alhaji Zubairu kuwa tsohon tuzuru ne Wanda yafi shekaru ashirin ba tare da yayi aure ba Tunda Matarsa ta rasu ta bar Masa Yara uku Yan Mata dasu, Baban su Hafcy da kansa ya Kai Masa tallan Hafcy ya aureta.
Kasancewar mazajen masu kudi Ne a shirye suke aka sa biki wata daya tal.

Hafcy da Zahra tare da Mama har gida suka je suka bawa Momee hakuri tare da Ahleef har Shukura suka yafi juna sannan suka ci gaba da mutuncinsu sama sama da Momee.
Duk da Haka Basu da kwanciyar hankali da zarar sun tuna fa Mama da Dad dinsu suna tare da cutar HIV ko yaushe zasu iya fecewa lahira.

Shukura cikinta ya cika 7mnths ya fito kato dashi ga makaranta kullum tana zuwa,tana kula da mijinta sosai ga Tsafta ga iya kwalliya,girki gashi tayi wani irin wayewa ta daban,fagen soyayya kuwa Shukura ba a cewa komai,Umma wannan shekarar Ahleef ya Kuma biya musu Hajji da Umra,sannan idan sun dawo zasu tattara gaba daya suje Niger wurin dangi,Shukura ma rigima ta ajiye Wai idan Sunyi hutu sai ya biya Mata ta Kara aikin Hajji da Umra,Ahleef Kuma yace sai ta haihu zai biya musu suje tare da zaga kasashe.

Zaune Ahleef yake saman luntsumemiyar kujera dake palonsu na kasa,Karar door bell yaji,bude kofar yayi ya iske Farhan da Amaryarsa Fatima sun Sha kyau, uhm manyan gari Ashe kune Amma ko ku sanar damu zuwanku sai dai mu ganku, Bayan sun zauna suka gaisa Ahleef ya mikawa Farhan hannu suna gaisawa,Shukura ta fito taci wanka cikin doguwar Riga ta wani lace tsadajje,tayi mugun kyau,da Dan cikinta a gaba ya Mata kyau,Gefen Ahleef ta zaune tare da kwantar da kanta a saman kafadarsa tare da narke masa.

Fatima ta kalleta tana dariya,Ahleef yace bashi kike ci Fatima akwai time zamu Rama muma,Farhan Wanda ke dariyar shima yace sai dai ku rame, sun Sha Hira kafin daga bisani su Shukura suka shirya suka fita tare su hudun,Gidan su Sultan suka je,sannan suka wuce gidan Niima da Latifa,karshe har gidan Momee sukaje sannan suka biya yawon shakatawa suna ciyen ciye gwanin birgewa sai soyayya ko wannensu ke zubawa Dan uwansa, Shukura duk ta fitsare kafafunta Bata kunyar mutane zaman Abuja cudanya da arna duk sun jawo ta rasa kunya mijinta ko a gaban waye ba ruwanta, Fatima ce take Dan jin kunyar Ahleef ma Amma shi ko a jikinsa Hankalinsa Yana ga Shukuransa.

Wani kallon so Shukura ta zubawa Ahleef shi kanshi dariya abin ya bashi Bai San sanda ya Shiga murmusawa tare da cewa Allah ya shiryeki Honey,dariya itama tayi taci gaba da bashi Ice cream din da suke Sha, kowa ya wuce sai ya kalli wannan masoya,Fatima Kuma Farhan ke Bata da kansa suna hirarsu, sun Gama suna niyyar tafiya sai ga Niima da Mubaraq dinta Suma sunzo,Har ga Allah Niima a rashin Ahleef ta auri Mubaraq tafi son Ahleef Amma ya ta iya yafi karfinta,Dole ta rungumi minjinta Haka,Ahleef yace Ashe Nan zaku zo Kuma,Mubaraq yace bamu yi niyya ba kaga sarkin yawon da ta matsa sai mun fito,dariya sukayi gaba daya sannan suka wuce,Farhan motarsa tana gidan Ahleef suna komawa suka koma motarsu suka wuce gida.

a kwana a tashi Ana zaune lfy da juna,Shukura cikinta ya Shiga wata tara, Ahleef tafiya ta taso Masa zuwa Canada Amma yace ba zai je ba sai Matarsa ta haihu zasu tafi tare, yau Monday Ahleef Yana Office Shukura ta fara Nakuda,Umma ta shigo dubata ta isketa tana murkususu Bata bi ta kan Ahleef ba tasan halinsa a kan Shukura sai yaje yayi hatsari a banza, Driver tasa ya wuce dasu asibitin kudi,kamar jira sukeyi Ana zuwa Shukura ta haifo danta Namiji katon gaske kyakyawa jajir dashi, Shukura tayi juriya sosai Babu wani kuka ko wani surutai ta birge Umma kwarai,Bayan an gyarata tare da jariri yasha adduoi, Umma tasa aka gogeshi tas da Man zaitun Dana habba,dake Private ne dakin kowa shi daya,kamar wani Hotel, anan Shukura tayi wanka ta da ruwan zafi tare da gasa kanta sosai sabo da Umma ta Gama nuna Mata darajar gasa jiki, Bayan sun Gama komai an rubuta Magunguna na Karin jini da wasu masu warkar da rauni aka sallamesu, suka dawo gida part din Umma.

Nan Umma ta Kara dafa Mata ruwa akayiwa jariri wanka fes itama ta sakeyi ta shirya cikin wata atamfa hadaddiya riga skert sun kamata daf kamar ba itace ta haihu ba tayi Masifar kyau ita da jariri,dama Ahleef tunda ta kusa haihuwa yake ta siyan kayan jariri, kamshi suke zubawa kawai,Umma ta kawo Mata farfesu da abinci lafiyayye suka ci suka koshi,Baba yazo ya dauki jariri tuni Yana sheka Masa Addua,yace Banga Ahleef ba,Shukura kamar zatayi kuka cike da Shagwaba tace Umma ta Hana a fada Masa Wai har sai ya dawo ya gani,Wai zaizo ya dameta da sintiri, wannan Shirme ne ai cewar Baba Bari na kirashi Yana latsa wayarsa ya Kira Ahleef Yana dagawa yace Allah ya sauki Shukura lfy kazo gida,Ahleef Bai San sanda ya buga ihun dadi ba Nan ya fara Godiya ga Allah sannan ko escort Bai wani jira ba ya figi mota ya figota a tamanin, sai gida direct part dinsu ya nufa,sai ya iske a kulle,Part din Umma yayi Yana fyalla uban sauri kamar zai tsinke kafafunsa fit ya shige Palon Umma ya manta da wata sallama,Umma tana rike da jariri a palonta Shukura tana gefenta tana cin Apple.

Tsayawa yayi a tsakiyar Palon tare da tsurawa jaririn Ido Yana kallonsa Yana wani Murmushi me kayatarwa, sumarsa me yawa da santsi ya shafa,Baki bude Umma ke kallonsa,Shukura Kuma Ahleef take kallo itama tana wani Murmushin Jin dadi sun haifo dansu, Sai da ya dauki lokaci sannan ya Karasa wajen Umma ya Kai hannu cike da zumudi zai dauki jariri,Umma ta Hana shi, sai ka koma kayiwa mutane sallama,da sauri ya koma yayi sallama suka Amsa sannan ya shigo zai karba Umma ta sake hanashi,kamar zaiyi kuka yace Ohhhhh Umma pls mene Haka,dariya Shukura tayi tace Umma ki bashi kina sa Masa Rai,Mika Masa Umma tayi tana Masa dariya ta Shiga kitchen, adduoi ya Dinka zubawa dansa sai da ya Gama sannan ya zauna kusa da Shukura kafadarsu na gugan juna.

Yaro ya kalla ya kalli Shukura sannan ya Kara kallon kansa yace Dani yayi Kama yarinya,Amma dai kasan na Dan fika haske kadan sabo da Haka skin Dina ya gado, Musu suka dingayi har Umma ta iske su kowa Yana cewa shi jariri ya gado, banza Umma tayi musu ta wuce Bedroom taga ba kunya garesu ba.

Momee da sauran dangi,kawaye da abokan arzuka duk an sanar musu,Gida Kullum cika yake da Baki taf,fnds din Ahleef ma suna ta zuwa kullum Yana sintirin daukan jariri Ana nunawa abokai,Dan ma Umma tana hanashi,Haka kullum sai yazo da safe a gabansa za a bawa jariri Nono da dare ma Haka,wataran ma dakin da Shukura take a part din Umma a Nan Ahleef yake nacewa ya kwana.

Shukura ma an sanarwa da danginta kaf,Ana gobe suna kuwa Yan uwan Shukura maza da Mata sun zo mota guda Bus,Washe gari yaro yaci Sunan Abba Baban su Niima Abubakar,Ahleef yace ana kiransa da Farhan,sabo da yanda suke Aminan juna, an jefi tsuntsu biyu da Danko daya,Real name na Dad Nick name Farhan.

Wuri Ahleef ya kama me tsada anan akayi suna, Farhan sai Murna,Haka su Momee ma,anci an Sha anyi pics,ga kida ansha, frnds na Shukura Yan schl dinsu sunzo,bayan suna duk Baki sun tafi na kusa Dana nesa.Shukura Tasha kyauta iri iri,Farhan kuwa kayan da yayiwa jariri harda na hauka ma.
Bayan Shukura tayi sati biyu da haihuwa Ahleef ya nemi Umma ta bashi Shukura su koma part dinsu,Fafur Umma taki yarda, yau ma Ahleef na zaune kusa da Umma yace Dan Allah Umma da Nan da can ai duk daya ne,Ban yarda da Kai ba Ahleef,Ana yi ma abinci,part dinku kullum a gyare yake to me kake nema?.

Shuru yayi ya gaji da magiyar a bashi Matarsa,Shukura Kam ita tausayin mijinta take ji tasan Halinsa da Sha'awa baya jira,gwara tana kusa dashi Kar ya Shiga wani Hali,Shukura ya samu a Bedroom tana lallaba Little Farhan yayi bacci Ahleef ya zauna gefen bed Yana hadiyar yawu yanda Shukura ke kashe wanka yafi gaban ya iya hakura har sai tai 40days.

Itama Zama tayi kusa dashi tare da cewa ya akayi ne My Hero,sai da ya Dade kafin yayi magana cike da takaici ga Shagwaba da wani narke Mata da yakeyi kansa ya kwantar a kafadarta ita Kuma tana shafa Masa gemunsa na matasa, yace Umma tace baza ki koma part dinmu ba sai kinyi arbain,wannan wacce alada ce Haka? Ni bazan iya jira ba,ai ma kin warke Kuma kina sallah kawai ki sato jiki anjima kizo pls Honey.

Tausayi da so yasa Shukura tace karka damu zanzo da dare,murna sosai ta bayya a fuskarsa,kiss ya manna Mata sannan ya mike yace ina jiranki, Shukura tace to.

9pm Shukura tasan yanzu Umma tuni Sunyi bacci ma sabo da dama da wuri suke bacci,wanka tayi ta Sha turaruka tasa wasu shegun kayan bacci sannan tasa Hijab har kasa tana kamshi ta fito cikin sanda Sadaf Sadaf,idan ba kuruciya ba Taya zata bar jariri shi daya a daki,Amma haka ta
DOWNLOAD
DOWNLOAD

1 Comments On JIN DADI SABO
avatar
mahamane-noura

11 months ago

Reply

Asalama alaikum, dan Allah yane ake sauke littafin akan waya

Please Login or Register in order to submit comment