Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

tace A'a Momee tace ba damuwa idan ya shirya ya tura Manyansa.
Haka kuwa akayi Bayan wasu lokuta Mubaraq ya turo Manyansa aka sa biki Nan da 3months.

Alhj Adamu ya damkawa yaransa kaf Dukiyarsa su suke juyawa su Kuma suna kula da Shan maganinsu,gaba daya gidan sun nutsu sosai Sunyi hankali,Mubaraq kuwa suna soyayyarsu da Niima yayi wani kyau da kiba abinsa, tunda Shukura taji labarin auren Niima hankalinta ya kwanta tafi kowa Murna.

Shukura ce zaune ta rike Mara tana Mata ciwo,ga Ahleef Yana Office,wayarta ta jawo a hankali tare da dannawa Ahleef Kira,Yana dagawa yaji Muryarta wata iri,da sauri yace lfy? Kuka ta fashe Masa dashi,zumbur ya mike ba tare da Bata lokaciba ya bar Office ya figi mota sai gida,Yana zuwa tun daga waje yake faman kwala Mata Kira har ciki ya isketa tana murkususu.

Shi bai taba ganinta cikin wani Hali Haka ba,daukanta yayi Yana me ya faru da ke? Me kika ci, da kyar ta furta ka kaini asibiti zan mutu,Bai jira ta Karasa ba yayi waje da ita a mota ya sata ya Shiga suka tafi da gudun tsiya, Allah ne kadai yasa Bai tafka hatsari ba don Yana tuki Yana kallon Shukura hankalinsa tashe shi yasan Bata da ciki bare yace ko shine zai zube, kukan da take Yana Kara tayar Masa da hankali,gani yake kamarfa mutuwa ma zatayi,Nan ya fara Hawaye shima har suka Isa asibiti na kudi me tsada,da kansa ya Saba Abarsa a kafada yayi ciki da ita yana Kiran Doctor, kafin kace me har an bashi daki dake na kudine ba Bata lokaci aka fara dubata cikin gaggawa, suna gwaje gwajensu aka gano Shukura na dauke da ciki har na 2mnths, doctor ya tambayeta me kika Sha? Ko kinci wani Abu? Shukura tace zobo kawai Tasha marar sugar dake dama tana yawan Sha,Doctor yace ae to shine ya Baki matsala karki Kuma Sha sai cikin yayi kwari ya Kai 7mnths sabo da Zobo marar sugar Yana wanke dirty na mahaifa idan mace ta tafasa da kaurinsa ba sugar Tasha suna Gama jimai da mijinta to zai wahala ta samu ciki sabo da zai wanko ko mene da yake Zama a mahaifa,Haka masu ciwon Mara na period ko shaaawa idan tayi karfi tana sa ciwon Mara to suna Shan Zobo ba sugar su tafasa yayi kauri Kar a tsuga Masa ruwa,Yana magun guna da yawa ga Karin jini etc.

Nan aka yiwa Shukura abinda ya Dace ta dawo normal kamar ba ita ba,ba abinda ya sata farin ciki irin yanda aka ce tana da ciki,Ahleef Yana waje Yana jira yaji result duk hankalinsa a tashe,Magunguna doctor ya rubuta musu sannan yace Shukura ta fito su tafi an sallamesu Amma Nan gaba zata Fara zuwa awo, da murna ta fito,Ahleef tunaninsa Doctor ne sai ya fara ganin Shukura ta fito Doctor Yana bayanta.

Farin ciki ya lullubeshi Likita ya Masa bayanin komai Ahleef sai da yayi sujjadar Godiya ga Allah,Yana ta murna Shukura ta samu ciki,itama Murna takeyi suka tafi sai da ya tsaya ya siyo magun gunan sannan suka wuce gida,part din su Umma yaja ta suka Shiga,Umma tana kitchen taji Shugowarsu ta fito tana cewa ku Kuma daga Ina ko anguwa zakuje? Ahleef Yana Murmushi tare da Sosa Kai yace daga asibiti muke mararta ya fara ciwo so muna zuwa Ashe ma Wai ciki ne da ita har wata biyu, Murmushin Jin dadi Umma tayi tace Alhmdllh Allah ya raba lfy,Shukura kunya ta kamata duk ta kasa sakewa. Baba ne ya fito da niyyar fita sai yaga su Ahleef a zaune suna kallo a Palon Umma, gaisawa sukayi ya zauna sukayi Yar Hira sannan ya fita, Umma bin Bayan Baba tayi a compound ta sanar Masa Shukura nada ciki,Murna ta kama Baba shima Addua ya kwarara sannan ya fita cike da farin ciki.

Shukura tana zaune ta zame tare da kwanciya saman cinyar Ahleef suna kallonsu Yana shafa gashin kanta Umma kuwa tana kitchen abinta.

Ahleef a hankali yace na kusa Zama Dad,Yana shafa cikinta,Shukura ta dago kanta suka hada Ido tayi Masa wani fari da Ido tare da kashe Masa Ido daya a hankali tace karfa Umma ta fito zamuji kunya,tashi to mu tafi part dinmu baza a takura min ba,Kafada ta make tare da cewa nakiya kamshin girkin Nan nake son Shaka Kuma so nake ta Gama naci sabo da tun yanzu shaawarsa nakeyi, Murmushi yayi to Bari na koma Office dama ban Gama abinda nakeyi ba,dariya tayi tace ai ka dawo kenan yau sai Kuma gobe idan Allah ya kaimu, cike da Murmushi yace kin Gama maidani Mijin tace ko Honey? Yatsunsa take Wasa dasu ta danyi dariya kadan, har Umma ta shirya Dining ba tace su suci ba suka koma Dining suka zuba abinsu suna Santi suna ci sai da suka ji su dam dam sannan suka tattara suka koma part dinsu tare da bude sabon shafin soyayya suna ta jiyar da juna dadi.

Bayan wata biyu bikinsu Niima da Latifa Yana karatowa,lokacin kuma Ahleef ya Kai Shukura Private University dake garin Abuja tana zuwa hankali kwance,yayin da cikinta ke Kara girma. Shukura ce ta dauki nauyin gyaran jikin Niima da Latifa,Ahleef Kuma shi ya musu kayan daki na gani na fada,Mubaraq matukar Dana sani yakeyi da yarsu an haifeta Bata hanya me kyau ba,Niima ma Haka kamar auren Igbo ko Yoruba sai an haihu sannan ayi biki aje da Dan dakan daddawar Miya.
Haka suka hakura da juna za ayi aure da dadi ba dadi a rufawa juna asiri.













AsmaBaffa
COPY BY ZAINAB BUTALAWA
An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng
For feedback and support
Facebook : https://facebook.com/taskarnovels
Twitter : https://twitter.com/taskarnovels
Telegram : https://t.me/taskarnovels
DOWNLOAD
DOWNLOAD

1 Comments On JIN DADI SABO
avatar
mahamane-noura

11 months ago

Reply

Asalama alaikum, dan Allah yane ake sauke littafin akan waya

Please Login or Register in order to submit comment