Join Our WhatsApp Group

HATSABIBIN BOKA Part 2 Complete Hausa Novel Document by HATSABIBIN BOKA Part 2


HATSABIBIN BOKA Part 2

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 33557



HATSABIBIN BOKA Part 2

Reading Time: 2 Hours

Added On: 24, Dec 2023

Author: Gentle Lady ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 226.86 kb

File Type: txt

Views: 891+

Download: 395+

Last download: 3 hours ago

Description/Story: Compiled by Princess Aysha Muhammad (Humaira)

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠



PART 2⃣
1
By gentle
Lady💃🏽

**--**--**--**--**--**-
Dasunan Allah mai rahama maijinkai"" dukkan yabo da godiya sun tabbata ga mahaliccin kowa dakomai"" Allah yakaramana imani da tsoron sa Allah yabamu ikon kiyaye dokokin sa""

**--**--**--**--**--**-
Kamar dai yanda nafadamaku wannan kagaggen labarine bawai anyi hakan da gaskeba nayi tunanin kawomakushi akan wadansu dalilai Wanda baikarantaba yasamu yakaranta domin akwai darussa dadama wadanda zasuyimasa amfanie nikaina banayishi Dan kainabane nayishine domin wannan yanafaruwa saimu kiyaye duk abunda kaji acikinsa inhar kanadai dagacikin masu irin halin saikatuba kadaina Allah yaganardamu haskiya ameen

**--**--**--**--**--**-
Takai karshen maganar dacewa wannan shine dalilin zuwana kasarnan""
Kaleed yace yanzun wannan matar tana duniya??? Kuma yana zaune da itah??? Khadija tace toyazaiyi kamar Wanda kasan yana tafiya acikin duhu atsammaninka zaihangi abunda yake gabansa tokamar hakane"" kasani dadynka baisan komaiba baisanma tanayiba shima kanshi ba abarsa banzaba ""

Kaleed yace yanzun kuma ido za azubamata bayan kinsan komai bakidauki matakiba

Khadija tace mezanyi kaleed sanin kankane nafadamaka mahaifiyar kawatace babu abunda zan iyah yimata sainakeji kamar nayiwa mahaifiyata

Kasani komai daren dadewa saidubunta tacika banaso nafadi aibunta dan maimunatu tace koda nafada kallon makaryaciya za amun kokuma maitabin hankali Dan babu Wanda zaice zata iyah aikata makamancin abunda ta aikata kaifa wandama kaji yanzun kawai

Shiru kaleed yayi aransa kuwa saisake sake yakeyi"" Khadija tace yanzun kaga kana iyah fara soyayya da kanwarka""

Murmushin gefen baki kawai yayi yamike yawuce baicedasu uffan ba yakusa fita saiga zainab tatashi tayita kwalamasa kirah yayimata banza yawuce bangarensu

Dawoda hankalinta tayi wajensu khadija tana kallonsu da tambaya abakinta Amman takasa furtawa saikuma tajuya dakinta dasauri

Khadija tace aidama nasan duk yaji wannan labarin dole hankalinsa yatashi Amman zuwa gobe zaidawo normal""

Mamar zainab tace Allah yasa"" khadija tace Ameen sukai zugun zugun"" kowa dakalar tunaninsa

Sai dare khadija takoma wajen hajiya harta baro gidan batasake ganin kaleed ba shima baishigo gidan ba saida yasake tambayar hassan danshi haryanzu baigama yarda cewa Sudin basune suka haifeshiba

Saida hassan yasake tabbatar masa ""yasake dabashi hakuri akan yayarda da kaddara itama khadija dakake ganinta halinda tashiga yasoma yazarta naka tundakai babu Wanda yasake bitakanka Amman ita haryanzun anakan so agakarshenta


Kaleed yadago raunannun idanunsa yace kuma duk aikin wannan matarne?? Yace kwarai nan yakwashe komai yasanardashi

Sai kaleed yaji nashima dasauki shiko zaiso ganin wannan mata anya batacikin zuriyar fir auna???

Hajiya ce tashigo falon dasuke tanata danneman fada"" hassan yace wai wannan fadan mariya na menene?? Wayatabaki cikin daren nan"" guri tasamu tazauna tace wazaitabani idanba ita ba

Yarinya saitaurin kan bala i ninagaji ace mutum bayajin hakuri "" kaleed itakawai yake kallo Amman hankalinsa da natsuwarsa sunawajen zainab

Hassan yace tome kuma tayi yarinyarda ko lafiya bata ishetaba"" tace hmm waifa tundazu taketa kuka nayi tambayar duniya tafadamun meke mata ciwo taki saifaman amai takeyi kuma na kumallo Dan bubu komai acikinta

Nibansan inda tatsiro dawannan dabi arba kuma nabata abinci takici"" kaleed baikoji karshen zancenba yamike zuwa bangaren su zainab din

Falon general yasamu kannenta suna kallo yaratsasu zuwa dakinta tana kwance haryanzu kuka takeyi tanajin sallamarsa tayi saurin share hawaye tarufe idonta

Tsaye yayi akanta daga bisanie yace damakinbude idonki dannasan ba barci kikeyiba

Dan muskutawa tayi tace Yaya barci nake fa"" murmushi yayi yace ahakan tokitashi magana zamuyi

Tashi tayi zaune tanaboye fuska" yace kidaina boye fuska nasan kuka kikayi ai gashi ankawomaki abinci bakiciba

Fuska ta yakuna wlh banajin dadin abincinne kawai"" yace idan nace kicifa??? Tace zanci kodabanajin dadinsa

Yace good tomaza tashi kiwanko bakinki kici abinci akwai abunda zanfadamaki yayi maganar yanaa sakarmata murmushi

Batareda musun komaiba tamike tashiga toilet din dakin yabita dakallo kirjinsa yana harbawa""

Bata jimaba tafito"yazuba mata abincin"" Yakoma gefe yana danne dannen wayarsa yakan Dan kalleta tagefen ido jefi jefi

Dasun hada ido saisu sakarwa juna murmushi kafin tafarga hartacinye"" sai yawo da chokali takeyi cikin plate bakomai

Kaleed yace bakomaifa aciki konakara makine??? Saiyanxu takai hankalinta akan gabanta tadan zaro ido taji yunwa sosai Amman bata taba tunanin zata iyah cinye wannan abincinba

Yasauko zaikaramata tace ah ya kaleed kabarshi nakoshi " yace banyardaba ""cikin shagwa babbiyar muryanta datake saukarma kaleed kasala tace wlh dagaske nakeyi nakoshi koso kake cikina yafashe

Yace"" idan yafashe nizankaiki adinkei "" tace Kai Yayana yanzun kanaso cikina yafashe??? Ah ah ainasan bazai fasheba danbabu Wanda natabajin yace cikinsa yafashe dankawai yaci abinci yayi maganar yana jawo kula yaxuba mata bamai yawaba yace oya! Cinyeshi saikisha magani dare yayi yayi maganar yana kallon agogon wayarsa

Tacinye Wanda yazubamata"" tasha maganin sannan yace takwanta yayi mata saida safe sannan yafita tabishi da kallon Kauna"" sunansa takirah ya kaleed"" harya fita yadawo dabaya hannu yadaga mata alamar ya???

Tayi murmushi Cikin jin kunya tace bakafadamun abunda kaceba"" yadan dafakai kinga kuwa namanta Amman kibari saigobe""

Tabata fuska kai ya kaleed kaifa kace danaci abincin zaka fadamun"" yace tokinshirya karbar albishirin??? Tagyada kai cikin murna

Cen kasan makoshi taji maganarsa yace ilove u"" talumshe idonta tabude bayau tasabajin kaleed yacemata hakanba Amman bata tabajin dadinta irin yauba murmushi yayi yace night yakashe mata wutar dakin yafita

Kannen zainab duk sunyi barci "" saisu uku ne kawai""

Yace" sutashi suje sukwanta yakashe kayan kallon dama""kuwa duk sungaji da kallon kamar abun dole yana " kashee kayan suka bingire wajen yasakai yayi hanyar bangarensa

Zainab kam saida yadade dawucewa sannan takoma takwanda danta Dade tanakallon gunda yatsaya


Washe gari kaleed yashiga bangaren hajiya yagaida itah"" ta amsa yace ina Mamar anwar"" tana daki yanzun kuwa tashiga kwantarda su sunkoma barci

Batama rufe bakintaba saiga Khadija tafito tana ganinshi tasaki fara a kaleed ne" yace ah nine ina kwana"" tace lafiya qalau katashi lafiya

Yana kallon kasa yace alhamdulillah"" waje tasamu tazauna sukasoma firah "sai kusan karfe shadaya yace bari yaleka wajen aikinsu tayimasa adawo lafiya

Al amarin lubabatu kuwa" tunda tadawo wajen bokan khairat tareda maganie tajikashi tayi wanka saitasamu dansauki takwanta harbarci yadauketa cen cikin barcinta taji kamar ana kartarta"" tazaburah tamike idanuwanta suka sauka akan kurajenta dasuka sake zama manya manya tamkar wadanda aka sakawa takin zamanie!!!

Aisha✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠


PART 2⃣
2
By gentle
Lady💃🏽


**--**--**--**--**--**-

Dasauri tasauko akan gadonta tana dudduba jikinta tafaashe dakuka nashig uku meyake damuna"" ??? Haka nabanie wayarta tadauko jikinta yana rawa takamo lanbar khairat

Saida tayanke tasake kirah""aka dauka hello cikin sauri lubabatu tace khairat nashiga uku nakai kaina nabaro"" saikuma tasake fashewa dakuka

Khairat tayi matukar kaduwa dajin furucinta tace menene yafaru Kawata ??? Khairat yazanyi?? Nabani na lalace

Khairat tace kwantarda hankali kiyimun bayanie lubabatu tashare kwallah tace wlh kurajen nan yanda kikasan abincine nabasu sun ninka najiya sau biyar hakazalika tsutsotsin sunkara girma

Khairat tace toyanzu yazamuyi??? Tayi saurin tarar nunfashinta tace kikoma wajen bokan kisanardashi koda akwai wani abun dazai sake taimakamun dashi


Khairat tace shikenan sunagama waya tace haka kurum kisani biyar hanya kullum ina ai banice nace ki kuskureba saikace karamar yarinya saida bokan nan yayita nanatamaki kikace bazaki kuskureba saida Abu ya lalace sannan kidawo kinayiwa mutanee kuka sai hawayen idonki yakare abanzama


Babu inda zanje inazaunenà inahutu taja tsaki

Hmmm kunga illar Kawar banzako??? Tazugata taje wajen boka alokacin tanuna mata itah din babbar masoyiyarta ne" Amman kunga da masifa tasameta tanuna ko ajikinta

Anan inakirah ga wadanda kawaye suke ingizawa acikin masifar bin bokaye kusanie duk yanda kawarki tabaki muguwar shawara bawaima saizuwa wajen bokayeba

Koda yanayin zamanki da mijinki kokuma yan uwansa ko kishiyarki surika zugaki yiwannan yiwannan kekinzama sakarya bakyayin komai da tunani dazaran ambaki shawara aganinki bakida wata babbar Masoyiya kamarta wlh karyane kigwada saudaya

Kicewa maibaki shawarar banza aikuwa Abu kaza yasameni kiganie zatashiga sahun masoyanki dazaran komai yakwabe maki zata tattara tabarki wagari yawaya???

Alokacinda hakan zaifaru zakidade kinayin nadama marar amfanie Allah yawadaran Kalmar danasani Sam batayiba

Duk lokacinda kikaji mutum yafurta danasani akwai Matsala kafin ayi Abu akeyin shawara basai an aikataba kekinada hankali kuma kinsan abunda yadace dawanda baidaceba

Misali kina zaune dakishiyarki zaman lumana kokuma anashirin yimaki acikin kawayenmu akwai gurbatattu wadanda sukeda gurbataccen tunani

Zasuyita zugata ke wlh karki yarda kishiyafa haka kurum "" saitace toyazanyi Kawata??? Sai itakuma tace akwai shawara mai bullewa ninan dakike ganie mai kaunarkice


Akwai wajen malaminda zankaiki"" saitabugi kirji malami??? Nifa banason zuwa wajen malami"" saitamere baki toshikenan kizauna akawota sabuwa dal kiga yanda mijinki zaiyita rawarkafa da itah ke an gama dake tunda kinhaihu kinsoma rage quality"" saitayi shiru tacigaba menene dankinje wajen malam ai Allah yace tashi intaimakeka wajen kwatowa kanki yanci zakije dayawa wadansu tawan nan hanyar suke somabin malamai

Daga malamai akoma wajen bokaye koyan bori itah atata wautar waccen masoyiyartace
Amman masufadamata gaskiya suce tayihakuri komai ainadan lokacine saitaga batada babbar makiyiya kamarta

Idankuma batabaki shawarar zuwa wajen bokayeba tozatace shawararda zanbaki itace kitada bala i da masifa kihanashi kwanciyar hankali haryafasa auren

Idankuma anyi tace kartasakewa amaryar fuska tatayarmata dahankali hartagaji tabarmata gidan"" to idan komai yakwabe tunmiji yana hakuri haryagaji idan yasakeki kina tunanin kawarki zatabaki wani mijin kamarsa??

Kozatabari ki auri mijinta??? Tayiyuma daga ranarda kikasanarda itah ansakeki saikuraba haja Kuma idan aka bibiya ita tanazaune lafiya agidan mijinta kedaice sakarya tadoraki agadar zare kunkuwasan bazatakai ko inaba

Tayiyu kuma tacemaki wlh Kawata karkibari ayimaki kishiya kitada bala I koke ko itah yazabi daya kicimasa kwala saiyazabi daya koyafasa auren koyasakeki

Nasan bazai iyah rabuwa dakeba dakincemasa hakan zaifasa nishawarace nake baki mai amfanie inkindauka tayi maki amfani inbaki daukaba ruwanki

Itakuma idan akai sa a kwakwalwar kifine da itah saitahau kan shawarar ta aikata abayyane atunaninta bazai iyah sakintaba

Saikuma tahau masifa kasakeni inka haihu da uwarka da ubanka kina tsammanin shidin she gene??? Baisan darajar iyayensaba

Idankuma yace tajegidansu yasaketa saitafashe dakuka dominfa tana sonshi saitadora hannu aka tace nabani na lalace nashiga uku yazanyi??? Saiyanzu zatasan ta aikata kuskure tace indatasani batayi hakanba dagabaya kenan sadaka da bazawara""

Saikuga idan taje tasanarda Kawar saitace mantadashi kinhuta dacin masara ai dabakar wahala koyanxu kikadau wanka zakisamu Wanda yafishi tasake zugeta

Zaman gidan iyayen yasoma isarta sannan idanma manema sunfito badai saurayiba sai maimata dayace ko biyu koma uku yazamana kece tahudun

Aganinki kinci riba?? Aidaki isko karama ace ke aka isko cendin dakike dagake sai yayanki itah batada Yaya

Amman tayiyu inda kika koma auren kisaneshi dayara ashirin ko goma jikoki babu adadi kegaki bakida ko dunge kiyita wahala dayayansa duk halinda zakishiga alhakin mijinkine nafari watakilma kisamu mijin yana duka yayita kilmarki kamar jaka kafin ajeko ina tayi baki ta lalace saitasoma fadin danasani dabanyarda da shawarar wanceba ina zamana gidan mijina dayan yarana biyu nahau masifa shiyanzu gashicen harfita yawon shakatawa akeyi da itah niganinan cikin masifa

Tayita danasani wacce batada amfanie har abadakuwa bazata daina danasaniba"" idankuma tagaji gidan akasaketa tasoma kirgar aure kenan tsakaninki da Allah wannan karuwace ko riba???

Kifahimci kawarki maisonki itace maibaki shawarar kwarai "" karkizauna damuguwar Kawa tamkar lalatattun kayan marmarine acikin masu kyau sannu kan hankali inhar ba acire masu kyanba saikuga masu lafiyar suma sun lalacee kamar hakane

Barinayi maku misali da dankalin turawa idan daya ya lalace haryakai yanazubarda ruwa harda tsutsa inhar bakacireshiba ruwansa dasuntabi mai lafiya shima zaikamu kamar waccen

Tomuddin kinada mugunyar Kawa bashakka akwana atashi saita lalataki shawara daya kawai kirabuda itah dakingane halinta tosaikifara yinbaya kidaina shigemata sannu kan hankali harkijaye jikinki da Itah

**--**--**--**--**--**-

Kwana biyu lubabatu taji shiru babu khairat saitasake nemanta tanasoma ringing khairat taka she. Wayarta"" zuwa yanzun ciwo yagama cin jikin lubcy bata iya fita ko kofar waje gashi labila tatafi kano wajen dubo hajiya batajin dadi kuma ranarda zatatafi tasamu dakin lubabatun arufe saboda kullewa takeyi dankartaganie
.
Saidai tayimata magana tajikin kofa"" anasaura kwana daya khadija tadawo labila tadawo

Kaitsaye sama tahaurah tanakiran mom dinta wani mugun doyi taji Wanda yasakata gaggawar toshe hancinta taturah kofar

Abunda tagani yabala in dagamata hankali lubabatu takoma kamar horo jikinta duka kurajene daga itab sai fant Dan kurajen idan tasaka kaya tsikararta Sukeyi


Labila tayarda jaka tafashe dakuka dasauri takarasa wajenta tace momy menene yasameki??? Tayi maganar tanasake kallon jikinta

Aisha✍🏼

☠ *HATSABIBIN BOKA!!*☠



PART 2⃣
3
By gentle
lady💃🏽




Lubabatu yunwar cikintama ta isheta dakyar ta iya buda baki tace banda lafiya"' labila tasoma girgiza kai tace haba momy meyasa baki kiraniba

Dadukkan alamu ciwon nan Yajima ajikinki"" wannan wace irin cutace tamike dasauri dole muga likita cikin gaggawa kaya tadaukowa lubabatu tataimaka mata tasaka tariketa zuwa wajen

Driver takwalawa Kira shikanshi dayaga lubabatu rudewa yayi yace yarlele mene yasameta?.. Labila tasharbe hawaye tace nima wlh bansaniba

Kataimaka kayi sauri kakaini hospital"" yadaga kai dasauri baya yabude mata tashiga tareda lubabatu sai sannu takemata duk ta firgitse

Allah sarki Ashe labila tanasonta hakan taraya aranta saitaji tabata tausayi" sunakaiwa asivitin labila tafito dagudu tayi cikin asivitin

Tasanarda likitoci saigasu da abun tura marasa lafiya akadaura lubabatu akawuce da ita dakinda aka Kaita Karamin dakine nazaman jinyar mutum daya""

Likita yazoda sauri ganin yanda labila duk tahirgice shikanshi abunda yaganie yadaga masa hankali yanafitowa yace lallai takira Usman

Cikin muryar kuka tace bayakasar nan doctor kataimaka banason inrasa mahaifiyata yace dolefa saimijinta yazo dansaida amincewarsa za ayi komai

Labila talalabo jikinta bawaya tamanta tanacikin Jakarta tace toka aramun wayarka saina kiran"" yace shikenan yadauki waya yabata tasaka nombarsa dayake amfani da itah idan yaje kasar waje akacemata kashetake

Tayi tsaki tome yasamu wayar dad??? Tasaka number dinsa ta gida saikuwa tashiga saiyadauka yayi sallama jinmuryar labila tanakuka hankalinsa yatashi

Yace meyafaru labila?? tace mom cebatada lafiya dad yayi saurin Tarar nunfashinta subhanallah yanzun kuna ina??

Ina hospital tareda itah doctor ne yace baza a tabataba saikazo" Usman yace shikenan bani mintuna ashirin ina airport yanzun haka tace to dad saikazo

Taka she wayar Tamikamasa tace gashinan zuwa ashema yanzun yasauka"" ,doctor yagyada kai Karin ruwa akasoma jonawa lubabatu saboda yunwarda takeji kozatasamu kuzari
Ba ashude mintuna talatin ba saiga Usman kamar iska yataso haka yashigo asivitin afirgice" yarasama inda zaibi saida doctor din yaganshi

Yabashi hannu suka gaisa Sam hankalinsa bayajikinsa" yace doctor ina matata??? Batareda yayi maganaba yanuna masa dakinda take da yatsansa baijirah jinkomaiba yayi hanyar dakin labila saikuka take muryanta harta shake"" tana ganinsa tatashi tafada jikinsa dad kaga yanda mom takoma banaso narasata

Hannu daya yasa yana shafar kan labila shikanshi baitabajin tashin hankali irin nayauba "" ya firgita daganin kurajen jikinta duk daya zaiyi kauri dakuma tsayin lubiyar aduwa"" dakyar yasoma rarrashin labila

Kiyi hakuri kinji yata in Allah yayarda babu abunda zaisameta"" inazuwa jayeta yayi daga jikinsa yafita babban takaicinshi daya wani namijin zaiga matarsa menene amfanin wannan yakamata ace akwai mata likitoci masu ilimi kamar sauran mazan tayanda zasurika taimakawa yan uwansu mata idan irin hakan tafaru

Wajen doctor din Yakoma "" yace yanzu wanne taimako zakuimata?? Yace ah to gaskiya tsutsotsin dasuke cikin kurajen sunakan cin sinadarin dake jikinta akalla yanxu sinadarin dake jikinta baiyi daya bisa ga hudun Wanda takedashi Kafin faruwar wannan cutar

Usman yakalleshi ido jawur yace waima taya akai hakan tasameta kodama akwai ire iren wadan nan cututtukan???

Doctor lawal tonikam banida masaniya...


Read / Download HATSABIBIN BOKA Part 2

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album