Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sako na jikinta kafin ta dauki rigar barcin da Anty madina ta fito mata dashi,Farace mai budewa ta gaba botir daya ne ya rike gaban Rigan,Kuma gabadayanta Rigan Net ne,harta da kalan pant din data sanya fari ana Hangansa,hakama farar bra ce ajikinta gashin ta ta taje ta daureshi band,Kan dressing mirror ta isa inda Anty madina ta jera mata Kayan kwalliyanta nan taci karo da wani kwalbar Turare yar karama ta dagashi ta duba,hartazata ijiye sai kamshin shi ya Rinjayeta,tana kokarin budewa ya subuce yafadi ahannunta rabi duk ya baremata ajiki wani kuma asaman madubin,Haushi yakamata sai ta rufe Turaren kawai,tasa hannu ta dinga Shafo na saman madubin ta gogawa ajikinta,Ammh kan kace kwabo Kamshi ya bude dakin tana tsaye taji kamar motsin taba kofa ai da hanzari taja hijabin data Fito dashi ta saka takoma bakin gado tana raba ido..


Yana Shigowa dakin yayi Turus yana binta da kallo,bata kalleshi ba,sai ma kwanciya datayi gefen gadon tana kara cikwikwaya kanta cikin hijab din,Hannuwansa duka suna Aljihunsa yace"Nan fa dakina ne? ya"akayi suka ijiyeki ciki..? bata dago ba tace"Mganar da gyara yaya captain ba Dakina zakace ba,nan Dakinmu ne zakace."Kallonta yake kawai baice komai ba karisa shigowa dakin yayi hancinsa na Shakan wani kamshi mai dadi da sanyaya jiki,bai mata mgana ba ya fada tiolet,achan ya cire kayan Jikinsa yayo wanka da zai Fito ya fito Daure da towel babban Akugunsa karami kuma yana goge kansa dashi,tana ganin ya iso gaban madubin tayi Saurin Rintse ido kamar tana barci tana jinshi yana ta kaida kawo Ashe shiryawa yayi ya sanya kayan barcinsa,pjm masu ruwan toka masu Taushi,dama ya Dauro alwala ya shimfida darduma ya tada sallah Sai da yayi shafa"i da wuturi kafin yazo ya nemi makwanci,gefenta ya kwanta yana Sakin ajiyar zuciya saboda yadda kamshin na Azeema ke neman Rikitamai lissafi,itako tun tana jinsa har barci yayi awon gaba da ita saboda gajiya,Yana kwance ammh gabadaya kasala ya Rufeshi tun yana daurewa har baisan sadda yaja jiki ya isa ga Azeema ba,ya Rumgumota ta baya ya tusa kanshi jikin wuyanta Kamshin yana rikitashi sosai,shiyasa bai san sadda yasa hannu yana Shafa Fuskarta ba.
 

  Azeema kamar acikin mafarki taji Ana Shafata kuma anata Shinshinarta firgigit ta farka da hanzari ta mike Tana murza ido,kallonshi take,shiko idanunsa sun Fara Rufewa saboda yadda jikinsa Ke Rawa,hannunta ya kama ya damke yana fadin"Zeema kaduna..Plz wani Turare ne,Wannan? kallonsa Azeema tayi,tana mamakin yadda yazama wani iri dashi,saukowa daga gadon take neman yi,yayi Saurin rikota yana fadin"plz kibari na dan Shaki kamshin turaren nan plz,ko kadan ne? Baya yayi da ita ta Fado jikinsa,da hanzari ya kamkameta jikinsa na rawa,shafata yahau yi,yana Shinshinar wuyanta,tuni jikin yafara rawa hijabinta ya fara kokarin cirewa tayi hanzarin rikewa,tana rawan baki tace"Ni..nidai A"a..."Bai wani Saurareta ba ya fincike hijabin,ya wurgan akasa,tuni rigar jikinta ya bayyana Rikota gadanga yayi ya saka kanshi jikin cikinta nan ne kuma Turaren ya zuba,ai sai ya Rude ya nemi ya haukace mata,Tuni yafara shafata yana wani Shinshinarta,yana wani gurnani,Jikin Azeema ba inda baya rawa,saboda yadda hannun gadanga ke kara kaina ajikinta,Tana kokarin tashi ya danneta bisa gado,yana kallon kwayan idonta da suka ciko da hawaye,shiko idanunsa sun chanza launi,Hannun ya sanya yana Shafa bakinta har zuwa wuyanta yana mata tafiyar Tsutsa wani yanayi ke ziyartan Azeema ta runtse ido da Sauri hawaye suka gangaromata saboda yadda jikinta ke amsan sakon na yaya captain

  Harshenshi ya sanya yana dauke hawayenta,shima gabadaya jikinsa na Rawa saboda yadda karfin sha"awansa yatashi na Shekara da shekaru sai da yagama daukemata hawaye kafin yace cikin wani Sauti.."Az...ee..Ma..."Jin yadda ya kirata sai da gabadaya tsigar jikinta yatashi,domin yakira Sunanta ne,gefe daya kuma hannunsa yana kan kirjinta Yana wasa dashi,dakyar ta iya bude ido tana kallonsa,bakinshi ya saka daidai bakinta yana sakin ajiyar zuciya mai karfi,kafin yace"ki bani dama na Samu Natsuwa daga gareki..."jin Abunda yafada yasa tayi Saurin girgiza kai kara jaye Rigar jikinta yayi yana murza boobs dinta dakyau,kara ta saki Tana girgiza kai hawaye suna zubomata,shima kamar ya kokan ya furta yana fadin!Don Allah...."!yafada da karfi muryansa na Rawa,kamkameta yayi da karfi yana wani irin nishi sai kuma taji digan hawayensa ajikinta,masu dumi,mamaki yakamata batasan sadda ta saka hannuwanta duka biyu ba ta zagayo kugunsa ba tana fadin"karkayi kuka Yaya captain na yarda kaji am here for u only.."Jin yadda jikinsa ya saki ne yasa ta dago kansa bata tsaya ba ta dora bakinta bisa nashi tana tsotsa,jin Abunda takemai ne yasa kuzarinsa ya dawo,yayi Saurin tallabe kanta yana Tsotsan bakinta da karfi harshenta ya kama yana tsotsa cikin kwarewa da Fitan hayyaci,kafin ya gangaro zuwa kirjinta tanaji ya saka hannu ya zame duka rigar jikinta bra din ma ya yi wurgi da ita.

Gabadaya albarkatun nonowanta suka bayyana,Ai sai ya haukacemata gabadaya jikinsa rawa yake,yana Shafasu cikin Fitan Hayyaci,ba damkan wasa yake mata ba,da baki yake Sucking dinta,kamar ta Shide saboda dadi,tuni kasanta yashiga bul bul da ruwa,saboda yadda takai kololuwar sha"awarta,Shiko Aliyu gabadaya baya cikin hayyacinsa domin komai da zafi zafi yake yinshi dukkansu jikinsu rawa yake,tanajin lokacin daya saka hannu ya kashe wutar dakin,duhu ya bayyana,jikinsa na rawa ya cire duka kayanta,Azeema naji sanda ya ciremata pant,gabdaya ta Fahimci yaya Aliyu baya cikin hayyacinta yana mata abubuwa agaggauce,damke jikinta tayi waje daya sanda taji ya ware mata kafa kafin yakoma ya rumgumeta yana nishi sama sama,ganin yadda yake rawan jikin Shiganta yasa tayi karfin hali cewa.."Yaya captain.. "Tafada tana riko kafadansa,Baima jinta sosai umh..,Umh,kawai yake cemata da hanzari tabude baki jin wani abu mai kama da icce tana kokarin ratsa tsakanin cinyoyinta da karfin tsiya.."Kayi min Ahankali,Wlh zaka jimin ciwo dayawa don Allah..."Take fada tana dafe kafadansa,ina wanda yayi nisa bayajin kira taanaji yana Fuzgar,karanta addu"ar saduwa da iyali yanayi yana rabe karatun saboda yadda bakinsa da jikinsa ke rawa Runtse ido Azeema tayi da karfi jin Abun na tokarinta da karfi,Jin Yakasa samun hanya ne,yasa yaja baya ya Shigota da karfin ji kake Tus..."!Ai Azeema ji tayi kamar an watsamata barkonu savoda azaba,baki ta kware zata yanka ihu ya saka bakinsa ya toshemata danashi gefe daya kuma yana aiki ba kama hannun yaro.

Gadanga jiyayi Duniya tana juyawa dashi wani dadi mai kama da zuma ke yawo dashi jiyake kamar ya haukace saboda dadi,Surutai kawai yakeyi yanayi yana mata kuka share share saboda yakasa controlling kansa,shi kuka Azeema kuka dukkansu sunyi jage jage,cikin wani yanayi wanda su kadai suka sani,Aliyu bai kyale Azeema ba,sai dayayi good one hour harda rabi kafin ya samu Natsuwa,kamkameta yayi yana sakin kuka da duka muryanshi hawaye suna zuba bisa fusakar Azeema itako tayi lakwas,saboda azaba,hawaye har ya bushe A idanunta,tayi kuka hartagaji tayi Shuru gefenta yada yana sauke ajiyar zuciya lokaci daya wasu hawayen na zuwamai bai damu daya koresu ba,saboda bai da wannan karfin Halin,rumgumeta yayi yana goga Kanshi bisa kirjinta,yana kiran Sunanta,kasa amsawa tayi saboda bazata iya ba,hannu ya saka ya kunna wutar dakin haske ya gauraye ko"ina,baya yaja Yana zaro ido, ganin yadda jini ya bata wajen  kamar anyaka kaza,hannunta ya daga yaga yakoma razana yayi da hanzari ya dira agadon ya dauki wandonsa ya zura ya fada tiolet da gudu ya je yahadamata ruwan zafi da gudu ya dawo dakin ya sunkuceta kamar gawa ya Shige bayin da ita.

  Sai da ya sata cikin bath din kana ta danyi ihu jin zafin ruwan ya hademata da zafin wajen,dukawa yayi yana kara dannata cikin Ruwan don yaga tana ta kokarin tashi,Bayanta yake shafawa yana fadin"Shiii..Oya Sit PRETTY.."Yafada cikin wani salo,kuka ta saka tana kara rikemai hannu kanta ya hau Shafawa yana fadin"Shii..Shiii.Nine ko srry Pretty,bazan kara ba.Kinji ko? gyada mai kai tayi tana kara rikishe tana zubamai kukan shagwaba,shikuma yana biyemata,ahaka ya yayi ta lallabata har ya canzamata ruwa uku lokacin taji dan dama dama,kana ya barta tayi wanka tsarki yana tsaye domin kin Fita yayi tana gamawa ya nadota cikin towel ya dawo da ita daki,bayan ya nade zanin gado ya watsa cikin Roban wanki na Tiolet,ya Shimfida wani kwantar da ita yayi yana Shafa jikakken kanta yake fadin"Bari naje nayi wanka,sai nazo natayaki Shiryawa ko? ko bude ido batayi ba ta saki hannunshi Shiko ya kurama bakinta ido baisan sadda ya kai bakinshi anata ba ya sumbace kafin ya furta"Thank you For yesterday Pretty i really Apprecient.."Yafada kan yafada tiolet harda tsalle yana wakansu na Sojoji yana fadin" _Lalle mune Soja,dama kunun salala,gidan wuya Aikin Soja dama gudun salala_,..."Yake fada cikin nishadi tana jinsa bata da wani karfin jiki,blanket taja takara Rufe jikinta saboda barcin daya Fara Fizganta bata dau wani lokaci ba ya Sureta cike da gajiya.

  Shiko sai da ya wanke bedsheet din ya ijiyeshi cikin buket zuwa gobe ya bazashi ta baya ya bushe,wankan tsarki yayo agurguje,koda ya Fito ya samu baiwar Allah hartayi barci gashinta dayake ajike,har ya manne mata bisa Fuska,hannu yasa yana gyaramata yana kallon Fuskarta lokaci daya yana jin wani Abu na janshi zuwa gareta,bai nemi shawara da kowa ba,yana Daure da towel din ya haura gadon ya kwanta abayanta ya Rumgumota ajiyar zuciya ya sauke kafin yakara Shigewa blanket din yana Kara kamkameta,gefe daya kuma na zuciyarsa na kara sakama Azeema abarka,har shima baisan sadda barci yayi awon gaba dashi ba.

     *Ina godiya ga masu comment ina sane daku,dedication page dinku zai Fara zuwa ne daga page 20 so is better for to workhard in kinaso na saka Sunanki😂😹Tanque habibaties one luv* 😘

*Intelligent writer"s Asso*
*Janafty..*
*2019..*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_

*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_

*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*

_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_

*Intelligent Writers Association*✏


*I Dedicated dis Page to u guyz👇For ur commenting.....*

*BENEFICIAL WRITERS*
Mmn Kid😘
murja Sultan
Dr Umme boko
Umaima Aliyu
Abdullahi Zainab
Big mummy
AYH
Mmn Baffa
Zahra(mom Saiha)

*JANAF NOVELLA 1*
Shatu
Ummukursum
Khadija Armaya"u
Hauwa"u ikko
Bilkisu duwan
Laminzy
Rafi"at s Rimi
Fadi dikko
Masoyiya Zainab
Anty khadija

*JANAF NOVELLA 2*
Habibity
Sa"adah
Hauwa"u ibrahim
Namecy Jamila yakubu
Mummy halil
Daliboddo
Suwaiba garba gulama
Asma"u Bafarawa
Zainab jega
Azeeza
Aisha idris
Rashida yola

*REAL LADINGO FANS*
Mmn Eyman
Habiba
Jedder Aliyu
Amina b yaya
Aisha Rabi'u kurfi
Hadizza
Mman Teema
Ummu Ramlart
Hauwa"u umar

*INTELLIGENT FANS*
Mman Sadeeq
Anchau
Hajara Maman

*ZUMUNTA NOVELLA*
Fati al"amin
Sadiya muhammed
Ummu sudes
Nusaiba y gidado
Jikar Hajiya
Sadiya muhammed
Mom sayeed and Noor
Aisha Aliyu

*ALIYU GADANGA FANS 3*
Halimatu
Hauwa"u S Tudu
Napeesa
Mman Ummeta
Mman Useey
Khadijat Andijat
Innallaha ma"assabirum
Halimatu masoyiyata( Neat lady)

_Thank you all For ur Comments and Support...✌💪Allahu ya bar Zumunci Ameen...🙏 SON SO FISABILLAH_😘


         *Chapter 20*

  

      ""Basu farka ba, sai da wayar Aliyu ta isheshi da karan Neman Dauki kana ya tashi yana ganin mai kiran ya kwashi rawan jiki ya daga wayan yana fadin"Hello Ummah.."Ummah dagachan bangaren tace"Aliyu ga direban nan akofar gidanka yace yana ta knoking Shuru.."Dirowa daga kan gado Aliyu yayi da Sauri yana bude wardrope ya dauko jallabiya ya zura yana fadin"Wlh Ummah bamuji ba.."kai tsaye tace"Toh ka fita waje ka sameshi" daga haka ta yanke kiran.

  Sauke wayar yayi yana kallon Azeema dayayi wanda take kokarin tashi zaune tana cije lebe,da sauri ya karisa gareta yana taimakamata tatashi zaune muryanta da alamun barci tace"waye yazo yaya..? hancinta ya lakuce yana fadin"babu kowa Ummah ce ta turo direba da sako,ina zaton breakfast dinmu ne,kamar tasani ko jiya na aikace yarta bazata iya moriya ba yau.".harara ta sakarmai tana bata Fuska Saurin mikewa yayi yana dariya yake fadin"Ko ba haka ba? au naga kina hararata ok baki gajiya ba ko,toh bara nadawo nazo nakara second round yanzu nan kuwa.."Tanajin haka tayi Saurin komawa ta kwanta tana karamin kuka tace"wlh da ciwo bai warke ba Yaya captain.."Tafada tana yarfe hannu kamar lokacin takejin zafi,tara gira yayi yana fadin"Really,Toh nuna min inda keyin zafin?Bata Fuska tayi tana kokarin budemishi kafafunta tana fadin"Allah duba kagani.."ganin yadda yake dariya yana lekawa yasa ta rufe da Sauri tana tura baki baya ta juyamai tana yarfe hannu,baya yaja yana fadin"Bari naje nadawo sai nagani da kyau.."Yafada yana Rufe baki filon kujera ta makamai tana buga kafa,sai kuma ta cije baki tana yarfe hannu saboda zafin daya tsirgamata,waje yayi da gudu yana dariyan Nishadi,Sai daya ya gyara Fuskarsa kana ya fita waje ya tarar da direban gidan kawu da hanzari ya isa gareshi sukayi musabaha kafin ya bude motar ya fito da wani babban kwando,ya mikamai yana fadin"gashi inji Hajiya.."karba yayi yana fadin!"Ok ka gaisheta.."Daga haka sukayi sallama ya juyo dauke da kwando,karaf suka hada ido da Jabir dake jugging aharabar apartment dinshi yana mai dariya shiko Aliyu harda dagamai hannu tare da dankwasamai babban yatsanshi lokaci daya yana dage gira,Da hanzari jabir yabiyoshi da gudu,aiko da hanzari Aliyu ya shige gida ya rufe kofa yana yar dariya,shiko Jabir baki ya rike yana fadin"Kan bala"i dagani sojan chan yasha gara jiya,ji sai wani kyalli yake,tab nima dole ne nazo nayi Auren Tukan gayen nan ya haihu yace ni kaninsa ne.."

   Koda yakoma Azeema ta rarrafa taahiga Tiolet ta sake Shiga Ruwan zafi kafin tayo wanka,koda yashigo ya ganta bakin madubi tana Daura dankwali ta sanya wani less,mai Ruwan kasa,ta daure gashinta da band da hanzari ya karisa yana amsan dan kwalin yake fadin"kawo na daura miki yar kauye kawai.."Sakarmai tayi tana fadin"wa?,kai din ne ka iya Daura dankwali,tab Kaida babu Abunda ka iya sai duka dasa mutane tsallon kwado.."dariya ya sheke da ita yana fadin"Nifa haryanzu Azeemar kaduna bata daina bani mamaki ba,ko za"ayimin karin bayani.."Fari tayimai da ido kafin tace"babu bukatar wani bayani, mamaki kuma kaciga da adanata,saboda kabama Sabbin damar shiga"Ware ido yayi yana kallonta itako bata tsaya wani mgana ba,tajuya tana wani taku ta fice daga bedroom din,Galala yayi yana kallonta kafin ya juya Shima ya fada Tiolet Nishadi yaki sakinshi.

   Tana Fitowa daga Kwandon Abincin dama yunwa takeji kichen ta nufa,da hanzari ta dauko Filet da cokali,tadawo ammh tana tafiya tana gwale kafa tana cije baki domin jiya taji maza fa,Sinasir ne da miyar agun sai Ferfesun kan sa,sai ruwan shayi mai hade da Na"aNa"a,Diban Sinasir din tayi guda daya,taci Ferfesun ne taci dayawa sosai Saboda Romonsa,Tana cikin Sude Filet din Aliyu ya Fito cikin Shigar shadda Fara Riga da wando dinki Muhammed,harda hulansa zannah bukar blue saboda aikin na kayan blue ne,yayi kyau sosai saboda yadda yake haskawa ga wani Annuru dayake ta Fitarwa kusa da ita ya zauna yana kallonta,itama Shi take kallo gira ya dage mata yana fadin"yane Yan matan  kaduna.."Ijiye Filet din tayi tana mirmishi kafin tace"Samarin bariki kayi kyau.."

  Yadda kanshi yayi bisa kafadanta yana lumshe ido kafin yace!Har na kai ki pretty.."Jingina kanta tayi jikin hulansa tana fadin"Sabon suna na samu kuma wai pretty..? Dago da kansa yayi kafin ya sanya hannu ya riko duka hannuwanta yana fadin"yes Azeema yesterday ki sanyani farinciki da babu wanda ya taba sakani Tunda na mallaki hankalin kaina,bansan meyasa ba ammh chanzawarki Azeema tafi komai yimin dadi plz tell waya koya miki duka wannan Abubuwan,domin wlh kina ta zuwarmin da Abubuwan ban mamaki "Mirmishi Azeema ta saki kafin ta kwantomai bisa cinya tana fadin"Naji dadi da na sanya mijina farinciki dama burina kenan Nidai Fatana Allah ya aramin lafiya da tsawon rai nayita Farantamaka har karshen rayuwata.."Tafada idonta na cikowa da kwallah.

Gashin kanta yake wasa dashi yana fadin"Ameen Ameen Thanks for evertin dear Allah yayi miki albaarka.." Da Ameen ta amsa kafin shuru ya biyo baya kowa yana saka Abun da ke ransa,Azeema ko Farinciki ne ya cika jin yadda Yaya captain ya saki jiki da ita yana ta mata godiya,Lafewa tayi ajikinsa tana shakan kamshinsa,daganan sai barci ya sureta,sai da barcin nata yayi nisa kana ya zameta bisa kujera,yaja filet dake kujera ya zuba Sinasir din ya karya bai Fita ba sai ma ya kunna tashar CNN yana kallon labarun,gefe daya yana kallon Fuskar Azeema wacce ke barci agefensa ammh hannunta guda daya yana cikin nashi yana murzashi lokaci bayan lokaci yana sakarmata kiss.

   Zayyano irin Abubuwa dasuka faru wannan Ranar toh tabbas zan gama littafin nan ban gamashi ,Bayan Azeema tatashi daga barci suka dasa hira ita da yaya captain cike da kwarewa da kuma wayewa,ita kuma Azeema tana kwance kan jikinsa tana bashi amsa cikin yanga da yauki lokaci bayan lokaci kuma ta sakarmai kukan zafi ita kafafunta ciwo suke,shiko yana ta biye mata yana Faman lallashinta,sai zuwa yammah kana yasamu kiran Kawu akan yazo gobe su Goggo zasu koma gombe,Wanka ya sake zai Fita ai Azeema tasaka kukan Shagwaba sai ya tafi da ita,toh ganin ita kadai ne agidan bata saba ba,yasa yace ta Shirya su tafi da hanzari ko ta Shirya suka Fito tana kallen kallen cikin barikin ta tsorata yadda take ganin Sojoji na wucewa da gudu kamar wani Abu,na faruwa Makalesa tayi tana makyarkyata shiko yana ta mata dariya,ammh karin ya yarda zaije da ita sai da tayi mishi alqawarin daidaita Tafiyarta duk da karfin hali take,ammh saboda tana son zuwa haka ta cije tana hade kafanta,ammh duk da hakan da mutum ya lura dakyau zai gane somethings is happen.

  Su Ummah sunyi mamakin ganin Azeema,ammh sai basu yi mamaki ba ganin yadda suka rabu jiya,basu dade da zuwa ba direban kawu ya kwashi su goggo da Baba Ade,da kayan arziki niki niki sai wanda yagani,duk da kawu yayi yayi goggo ta kara ko Kwana biyu ammh taki yarda dole ya kyaleta,Su goggo na wucewa suma basu dade ba suka wuce bayan doguwar Nasihar da kawu yayi musu daganan basu wuce gida ba,Restaurant yakaisu suka ci abinci dazasu koma gida Ya Shiga yahuza Suya ya siyo musu kaza da madarar hollandian,masu sanyi,basu koma cikin bariki sai dare lokacin ana kiran issha"i Ledan kayan ya bata ya wuce masallaci itakuma ta Shiga gidan,da zai dawo tare da Jabir suka Shigo,lokacin hartayi wanka ta sauya kaya cikin wani material baki da kwalliyan ja,jin Shigowarsu yasa ta sako babban mayafi ta fito falo suka gaisa da jabir yana ta mata Tsiya yana fadin"Matar Soja a bariki."mirmishi kawai take tana sadda kai.

  Jabir bai dade ba,ya yi musu sallama ya koma gidansa,kazan Aliyu ya fito musu dashi sukaji suka koshi,domin Shi yayi ta durama Azeema abaki yakuma bata madarar,tasha yau ma kafin su kwanta sai da yaso maimata Abun jiya ammh Azeema tasakamai kuka da magiya da zafi sanin Raunin dataji jiya ne yasa ya sausautamata ammh fa sai da ya samu yar Natsuwa daga jikinta koda yashiga wanka Azeema gefe takoma tana Share kwallah Nipple dinta sunyi jawur saboda tsotsa bakinta ko haryana wani tsantsi saboda yadda yake shan lasa,yana Fitowa itama wanka ta fada Ammah sai da takara Shiga Ruwan zafi domin Anty madina tafadamata Shizai Taimaketa duk Ranar da Yaya captain yayi Disvargin dinta.

      _________________

_Masauratar garin Agadez_

   """Da gudu Wata mota 607 kirar Piagion,baka ta shigo cikin babban kofar masarautar inda ainihin sashen matan maimartaba suke Dogaran dake waje suka Rumtuma da gudu zuwa ga motar suka mata dafifi daya daga cikinsu ne,ya bude murfin motan yana fadin"Barka da dawowa Yarima dan sarki jikan Sarki yarima mai jiran gado. "gabadayansu suka amsa sai da yabata lokaci kafin ya saka kafafunsa zuwa waje,kafar nasa sanye da wani katon takalmi booth ne baki masu igoyoyi duk ya daure su,Kafar Nasa farace sosai,takamarsa ne yasa bai Fito kai tsaye ba sai daya bata lokaci sai gashi ya fito masha Allahu daga sama har kasa na karemai kallo sanye yake da riga da wando masu Ruwan kasa baground dinsu sai ratsin green,kansa sanye da hula Shima irin kayan jikinsa kugunsa tamke da wani katon bell baki,daga gefen kafadansa Sai ga wani dan Anini  daya nuna sunanshi Baro baro kamar haka.

  *LIEUTENANT  UMAR ABDULNASEER TAMBARI BUZU..* Kenan wanda ya kasance sojan kasa ne dayake aiki akarkashin Sojojin kasar Niger a yankin Niamey,dogon Namiji ne mai dauke da kyau da zati,Baya naja da Sauri saboda yadda naga yana kama da Aliyu gadanga sai kace wasu yan biyu saboda yadda komai nasu yazama iri daya ban tsorata ba sai daya fara taku da yanayin isarsa da takamansa komai irin na Captain Aliyu ne,dogarawan dake durkushe kasa suna zubamai kirari yadagama hannu kafin ya Shiga babbar kofar da zata sadashi da sashin Mahaifiyarsa wato GIMBIYA  FASILATU.

   Tunkafin ya karisa sakon isowar tilon Yaron sarkin ya cika Masarautar Duk da baifara isa Fada ba,ammh har jakadiya takaima sarki rahoton dawowar baban dan Nasa kuma magajinsa wato yarima Umar,ita kanta Gimbiya Fasilatun Tuni wata amintattaciyar baiwarta ta Shigo ta labarta mata bata ma kai ga Ficewa ba sai ga Yarima Umar din ya Shigo cikin Babban Falon na mahaifiyarsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,tana zaune bisa wani Tuntu na gidan Saurata gefenta wasu kunyangu ne,sunata faman mata Fifita da wani katon Faifai mai wani gashi gashi ajikinsa,yana Shigowa suka  mike da hanzari kafin su sake zubewa suna fadin"Brka da zuwa yarima dan Sarki jikan sarki kuma sarki agobenmu in Allah ya yarda..!Suka hada baki Suna fada.

Fuskars babu Fara"a ko kadan ya daga musu hannu,jikinsu na rawa suka mike suka fice,dakin ya rage daga Shi sai mahaifiyarsa cikin wani taku ya isa kusa da ita yazauna kasa kusa da kafafunta yana fadin"Barka da hutawa Ranki shi dade.."ta dago tana kallonsa kafin ta sanya hannu ta dauko Tuffa cikin wani Faranti ta saka abaki ta gutsira kafin ta sanyamai baki Shima ya gutsira maidawa tayi ta ijiye tana fadin"Brka da zuwa yarima Umarun Faruq yarima mai jiran gado.."Tafada tana mai mirmishi tabe baki yayi yana Tauna Tuffan bai yi mgana ba sai da yagama hadiyewa Tukunnah yace"Nifa Ranka shidade bani son kina sanyawa ana min kirari da yarima mai jiran gado,sam ni mulki baya gabana Nafi kaunar aikina fiye da komai.."Yafada yana bata Rai.

Mirmish tamai mai kayatarwa kafin tace"Naka wasa Umar,ka manta duk sanda kayimin wannan mganar nasha fadamaka tun Wuri ma ka sanya son mulki aranka domin watan watarana kaine zaka mulkemu a wannan Masautarta ta *TAMBARI BUZU.* Saboda Maimartaba bai da wani da Namiji sai kai,sauran kannenka duka mata ne Umar,kuma ko ba mutuwa ba akwai Tsufa kuma dole masauratar nan na bukatar Adalin Sarki kamar mahaifinka kuma bakowa bane face kai.." ido ya tsuramata harta gama mganarta ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"Uhm...,Mommy kenan ni duk ba wannan ba wata tafiya ce  ke gabanmu next month in Allah yakaimu duk  da bansa rai dani aciki ba sai gashi Sunana ya fito.

Kai tsaye ta takalleshi kafin tace"Wata Tafiya kenan? gyara zama yayi yana fadin"Gwanntin kasar Nageria ita ta kawo ziyara zuwa ga gwannatin kasarmu kuma azuwan datayi ne ta nemi hadin gwiwa da gwannatinmu domin Subata wasu daga cikin dakarun Sojojinta guda dari zuwa Nageria domin hadin gwiwar yakar yan boko haram da masu garkuwa da mutane,hadin gwiwan ta hada da cameeron da chadi,da Niger da kuma Nigeria,shine acikin wadanda za"a Tura harda bacth dinmu aciki kuma nine Shugaban tawagarmu.."Washe baki Gimbiya Fasilatu tayi tana fadin"Masha Allah wannan ai Abun alfahari ne,Allah yabada sa"a Allah yasa acimma buri,yanzu kaje kayi wanka kaci abinci ka huta nasan zuwa lokacin maimartaba ya bar fada yana Shashensa zan aika jakadiya tamaka iso sai kaje ku tattauna saboda yau bani keda Turaka ba  gimbiya Razeenah ce"Gyada mata kai kawai yayi kafin ya mike ya fice yana mamakin yadda Mommysa tayi Farincikin da wannan Tafiyar wanda Shiko ko alama tafiyar bata kwantamai ba.

  

*Intelligent writer's Asso.*
*Janafty Aka Shakira*💇
*2019..*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_

*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_

*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*

_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_

*Intelligent Writers Association*✏

_Sadaukarwa ga FIKIRAR MARUBUTA..,kamar irinsu,HassanAtk,and Hussain80k mai warin baki😹😛,Sai ke my abokiyar Hassada Mrs Sardauna,Ina kike kawata Hassana Dan labarabawa,Walidition,Diyata Ladingo,Sisinah Aisha Alto,my mryam obam Rabi"atu Sbs,Sahibata Hafsart Hafnan,...Da duk jama"ar dake gidan Fikirar marubuta kusani ku kara sani Janafty na muku Son kauna mara iyaka,Ina kuke yan Group din KHADIJA CANDY NOVELS..Ina gaisuwa Salwess,Da duka sauran masu Sharhi dake cikin group din,sai ALIYU GADANGA FANS1..ina kike My Esha,dake mman Muneebata,Aisha Adris,Fatima garba,Mman Ummu(Nemecyna),Kuma yan ALIYU GADANGA FANS2,Ina kai gaisuwa Allah yabar zumunci da duka Sauran group din dasuke Sharhi kan wannan buk din,Ina godiya Sosai Allah yabar Zumunci BOHOT BOHOT LOVE_

*NOT EDITED*💥

         *Chapter 21*

   ""Bai isa Shashen mai martaba ba sai zuwa dare bayan an idar da sallar Issha"i lokacin angama hidimar Fada Sarki ya Shiga cikin gida wajen iyalansa,Lokacin da Umar ya tarar dashi yana kishingide cikin kayatattacen Falonsa wanda yaji kayan alatun more rayuwa,Tuffa ne ahannunsa yana Ci,gefe daya kuma yana duba wani littafin Iziya,jikinsa Sanye da riga da wando,irin na gidan Sarautu,Yana ganin Umar yatashi daga kishingiden yana mikamai hannu Karisawa yayi yana mai mikamai hannun yana fadin"Barka da hutawa Ranka yadade...".

  Kusa dashi ya zaunar dashi yana dafa kafadansa yace"Yauwa

Please Login or Register in order to submit comment