Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Umar Sanda,ya aiyukan,nasamu lbrin dawowarka Tundazu toh lokaci muna fada kasan Sha"anin mulki sai da taka Tsantsan,nima dabakazo ba,yanzu nake Shirin zuwa shashen naka.."mirmishi Umar ya saki yana kallon Fuskar mahaifinsa mafi soyuwa gareshi,kafin yace"Eh Abbah Tun dazu na Shigo nima Ban leka Fada ba,saboda gajiya ammh kasan kowani hali nake ciki Dole nazo har shashenka na isheka.."girgiza kafadansa yayi yana fadin"Hakan na dakyau,ya wajen aikin naka Fata dai komai lafiya.

Ajiyar Zuciya Umar ya sauke kafin yace"Lafiya ba lafiya ba Abbah..."kallonsa yayi idanunsa sanye da Wani Farin medicated glass mai karama Mutum karfin gani,kafin yace"Lafiya meyafaru Umar zaki.."?Kada kai yayi yana Fadin"Wlh Abbah mganar hadin gwiwar nan ne Kasar Nageria ta nemi gwannatin kasarmu data hada hannu Suyi tare,Toh acikin Sojojin, daza"a Tura Nigeria Abbah harda tawagarmu kuma nine shugaban Tawagar.."Kallonsa yake har ya dire dan mirmishi yayi mai kafin ya maida kansa gefe yana kallon wani waje Mamaki yakama Umar a ladabce,yace"lafiya Abbah ko acikin mganata akwai Abunda yabata maka rai ne?.."girgiza kai kawai maimartaba yayi kafin ya saka hannu ya zare gilashin dake idonsa kafin yace.

  "Ko daya Bata batamin rai ba,saima Tuno min da wani gibi dana kasa cikewa,karka damu Umar Allah natare dakai kuma addu"ar iyaye na bibiyanka,insha Allahu zakuje lafiya ku dawo cikin Nasara.."kai tsaye Umar yace"Ammh Abbah ka taba zuwa Nageria ne,wai ina Nufin koda yawan Ran gadin gidan Sarauta ne?" Kallonsa yake kur kafin ya kauda kai yayi Shuru sai zuwa chan yace"Na taba Rayuwa A Nageria bama zuwa ba Umar.."Da mamaki Umar ke kallon mai martaba kafin ya washe baki yace"Toh Abbah wani yanki ka zauna..? Yanayin Fuskarsa sai ta chanza Jikinsa yayi sanyi yayi Shuru baiyi mgana ba,ganin haka yasa Umar Saurin cewa"Afuwan Ranka ya dade bansan Tambayata zata bata maka rai ba Allah huci Zuciyarka.."bai yi mgana ba sai ma mikewa dayayi yazura takalminsa irin na gidan Sarauta hanyar wani kofa ya nufa sai da yakai kofar dakin kafin ya harde duka hannuwansa ta baya ya waigo yana fadin"Baka Batamin ba Umar,tambayarkace ban da amsarta domin nikaina Bansan awani yanki na rayu ba balle har na dora da wani Abun,Abu daya na sani inaji ajikina cewa ada achan baya nayi Rayuwa da wasu mutane,wanda Ahalin yanzu suke bukata,ammh kuma Allah ya boyemin Abun,addu"a zaka taya mahaifinka Allah ya bayyanar da Duhu yazama haske.."Yana gama fadar haka ya Shige kofar da hanzari.

Duk da Umar bai gane ina mahaifinsa ya dosa ba,ammh yasani koma miye shi Toh Tabbas,yana da matukar amfani sai yasamu kanshi da addu"ar Allah ya bayyana koma miyeshi,bai wani jima ba ya tashi dauke da Tuffa guda daya ahannunshi,yana Shirin Ficewa sai ga gimbiya Razeenah cikin alkyabbanta zata Shigo sukaci karo,baya yaja yadan rankwafa yana fadin"Barka da Fitowa Ummah.."Mirmishi ta saki tana fadin"Yauwa Umarur Faruqu saukan yaushe ba lbri,dazu kannenka keta zencenka.."kai ya sosa yana fadin!Dazu ne Ummah,agajiye nadawo Shiyasa ban Shigo ba,Zan Shiga da Safe mu gaisa da kiddo's dina.."Gaba tayi tana fadin!Ayyah..Yakamata.."Ficewa yayi yana fadin"Afito lafiya Ummah.."Ta amsa Da Allah ya sa Umar.

    ____________________

_Gombe_

   Su goggo sun sauka gida lafiya,goggo akafara Saukewa kafin awuce da Baba Ade gidanta cike da kayan arzikinta ta sanadin Azeema domin kawu sai da yabata 20k dakyar ma ta amsa,sai kayan Abinci wanda yabasu ita da goggo harda na mallam lawal,wanda dama akidane Duk wata in zaiyima goggo sako,toh harda nashi aciki yamaida Abun Nauyi ne wanda ya rataya awuyanshi don ko komai Mallam Lawal nada matukar Tasiri ga rayuwar kanwarshi Suwaiba da Aliyu,balle yanzu da Aliyu ke Auren diyarsa.

Sai washegari goggo ta Shiga gidansu Azeema ta kaima mallam lawal sakon kudinshi da kayan Abincin Da kawu yabada abashi,haka yaketa zubamata godiya kamar yayimata kuka,domin kudin sunzo akan gabane,kasuwa taja baya gashi babu kudi ahannunsa,toh ga budi daga Allah,Nan yake tambayar Azeema aiko goggo ta tankwashe kafa tana bashi lbrin Azeema na kaduna in ma yaganta bazai ganeta ba,Yaji dadi Sosai yayita musu addu"an zaman lafiya,inna Ramatu kuwa dakyar ta iya bude baki ta amsa gaisuwan Goggo itako ko ajikinta bata damu ba,Tadade suna hira da mallam lawal kafin tayimai sallama zata tafi dago kan dazatayi taci karo da Azeeza Inna Ramatu ta rikota zasu bayi,Goggo ta tsorata da ganin yadda Azeeza ta dawo,saboda yadda ta rame duk kibar nan dakuka sani bata,tayi baki tarame fuskarta tayi wani iri,Bakinta duk ya bushe,dakyar take Tafiya,har suka Shiga bayin,Goggo na binsu da kallo sai da suka Shigene kana goggo ta maida kallonta kan Mallam lawal tana Fadin

  "Mallam lawal,nace meya samu Azeeza ne,naga duk ta kare..? kada kai yayi kafin yace!Wlh bansani ba Suwaiba tun Ranar da kuka tafi ta kwanta ciwo,daga zazzabi shikenan jiki yaki dadi,toh Rashin kudi ne yasa Ita uwar tata bata kaita asibiti ba,ammh Tunda yanzu sun samu gobe sai Su Shirya su Tafi.."Gyada kai goggo tayi kafin tace"ikon Allah,anya ko Tana cin Abinci.."?Girgiza kai Mallam lawal yayi kafin yace!gaskiya bata wani ci,koni sai na mata jan ido take iya ci kadan,bata da aiki sai kuka nayi Tambayan Duniyarnan tafadamun meke damunta taki  mgana,ta tambayi mahaifiyarta itama tacemin bata sani ba.."kada kai kawai Goggo tayi tana fadin!Allah Shi kyauta..Allah kuma yayayemata Abunda ke damunta.."Da Amin ya amsa,kafin Shima yamike har waje ya rakata yanata mata godiya.

   Koda Su Azeeza suka Fito daga bayi basu samu goggo ba,waje Inna Ramatu ta zaunar da Azeeza inda Mallam lawal ya tashi,Kasa zama tayi saboda bata da karfin jiki,komawa tayi takwanta tana tari,inna na mata sannu,dagowa tayi tana fadin"Inna Da Azeemar aka dawo..?"tafada cikin alamun ciwo,Tsaki Inna taja kafin tace"Mtsewww..Bansani mara zuciya koda ita akadawo ubanki zatayi miki,duk uban wulakancin dasukayi miki,aiko yacu ki kama kanki,shiko shegen yaron nan mara asali,wlh ko bayan Ran Azeema ban amince ki aure shi ba.."tafada cikin kakkausan murya kafin ta wucewarta madafi tana ta fada tana zagin Azeezar hade da Azeemar lokaci daya tana kuma tsinema goggo don tace ita tazo anguwansu ta haifan musu dan Shege yazamantomata bala"i.

Azeeza na kwance tana fitar da hawayen bakin ciki,Tunda yaya captain ya tafi da Azeema kaduna ta kwanta wannan ciwon saboda bakinciki da zafin zuciya,akullum kwanan Duniya in dare yayi bata iya barci saboda Shedan na haskomata Azeema da yaya captain kwance agado daya suna gudanar da wata rayuwa mai tsayawa arai,Zafin kishi baya barinta tayi barci ta dinga kuka kenan tana Tsinema Azeema aranta,kuma wata tsanarta na kara girma aranta,domin itace ta Shiga tsakaninta da masoyinta,wanda duk kwanan duniya dashi take kwana take tashi,sonshi bai ragu aranta ba,saima karuwa dayake.

Cije baki tayi kafin tace" _Yazama dole nayi yaki domin samun kusanci da Abun sona,Azeema kiyi hakuri zan zo gareki kuma,kuma ina Fatan wannan karan zaki afka ramina.._ take Fada tana zubar kwallah,lokaci daya tari ya sarketa daga kwance take fadin"inna Ruwa..."Inna Ramatu ta fito daga kichen ta Shiga daki sai ga ta da ruwa awani karamin kofi ta dankwafarmata dashi nan tana fadin"ai sai ki tashi kisha,ni tuni nadaina wahalar dakaina akanki,Tunda bazaki daina sakama ranki abunda ba zai yuyu ba,banda Rashin hankali kowa na gudun Shege,ammh ke kina neman kashe kanki saboda wanda ba"asan asalinshi ba.."
 

  Tafada tana komawa madafin,daKyar Azeeza ta iya tashi ta dauki ruwan tasha kadan,Inna tabi da kallo tana dan mirmishi Aranta tanajin Haushin inna mussaman ma in ta zagi Yaya captain ji take kamar ta rama mai,itafa yadda takejin nan zata iya rabuwa dakowa aduniyar nan indai akan yaya captain,ciki ko harda inna don ta lura basuyi Tarayyah akan Abunda take so ba.

  *Fans Azeeza fa tayi nisa batajin kira,me kuke ganin zai Faru? wannan karon Azeema zata tsallake kuwa? hhhh i don't know*

  ****************

_Kaduna_
 
*Bayan Sati Daya da Tarewar Azeema*

  ""Fadar irin Soyayyah da kulawa dake Shiga tsakanin Azeema da Aliyu kauyanci ne,domin acikin Satin nan gabadaya Azeema tagama rikita Aliyu da salon da Anty madina ta koyamata,kyautan First dinsu na Farko wayace Aliyu ya siyamata galleliya mai kyau da yarari pack4 wayar ta hadu ta karshe,yabata ne saboda Kyautatawarta gareshi,Azeema ta saki jikinta Sosai tana bin Aliyu sau da kafa,dayake ta karance shi sosai Shiyasa batasha wuyanshi ba,tana bashi girmansa daidai gwargwado.

Aliyu A adaddafe yabari Azeema ta sake kwana uku bai kara tabata ba,saboda tagama warkewa Sosai,Rana na hudu kuwa Sai da Aliyu ya maimata Abun da yayi Ranar Farko,kuka ya dingamata Share share,Bude muryansa yayi ya dinga kwararamata ihu😛😂😹Domin Azeema nakaishi wata Duniya da baitaba kawowa akwaita ba,sai gashi Ta Sanadin Azeema yaje,Itako Duk ta fahimci yana da yawan bukata bata nuna ta gaji koda ta gajin,duk sanda yazo da bukatarshi zatayi hanzarin tallafanshi ta biyamai bukatunshi,Azeema bata yarda shawarwarin madina ba kodaya don Aliyu da kanshi ya budemata whatsapp,ya sakamata nombarsa,data Anty madina dana,Anty mardiya sai ta goggo data Ummah harda ta Babanta,aiko ranar Murna kamar mene wajen Azeema,Wuni tayi kiran mutane Suna gaisawa,data kira mallam lawal sai da yayi kwallar Farinciki,goggo kuwa sai da suka kusa shafe awa suna waya,sai da Aliyu ya karbe wayan ya kashe,kana ta Saurara,Anty madina da hanzari ta sanya ta cikin groups din su na karuwa ta whatpps,dana girke girke don ta dinga karuwa.

   Sau biyu Aliyu na gayyato Jabir,suna zuwa suna lonching Agidanshi,saboda yadda Azeema ke kasheshi da wasu salon girke girken,wanda ko Abu take bata gane ba,yanzu zata kira Anty madina takaramata bayani,bata da son jiki ko kadan balle kusan tasaba da aiki da gari ya waye ko kafin yaya Aliyu ya tashi ta gyara ko"ina ta tsabatace,tayimai breakfast harta cakare cikin Shigata alfarma,Aliyu bazai iya dora komai kan zamanshi da Azeema ba,Domin yadda suke zaune babu wanda zaice ba Auren soyayyah sukayi,ba,yadda take girmamasa da yadda takesakin jiki dashi yafi komai yimai dadi,in yayi Rantsuwa bazai yi kaffara ko ada baitaba kin Azeema ba,Abu dayane ke bashi Haushi da ita sakarcinta toh yanzu bayi da haufi Azeema ko cikin mata dubu zata Fidda kanta Ada yana ganin Ni"ima amtsayin wayayyiyar mace,ammh yanzu sai yake ganin Azeema dabata ko gama Secondry sch ba,zatayI Abunda Ni"ima bata taba Saninshi ba,Shiyasa batare da Sanin Azeema ba ya aikama Madina kudi ta account dinta 2 hundered Thousand,Tayita godiya bakinta har kunne,ita ke fadama Ma Azeemar,nan kuma takara zage damtse tana koyama Azeema wasu salo,na yadda zatakama yaya captain ahannunsa,Tunda tazo bata taba Fita ko kofar daki ba,tun bayan Tafiyansu goggo,kullum tana cikin gida in tagama aiyukanta sai takoma tazauna daga kallo,sai ko danne danne awaya,Sai Yaya captain ya dawo bayan ya ci abinci ta tada rigimar sai ya goyata,Toh daga goyon ne,sai Atafi goyon gasken,cikin satin dayan nan Sai ga Azeema tayi kiba tayi haske kamar ba ita,Toh tana cin mai kyau tasha mai kyau,ta kwanta waje mai kyau,Akula da ita toh meta rasa ai sai ta baje waje ta hau kiba tana murjewa.Mganar wajen kula da kanta kuwa bata wasa,saboda ita Fruit basu yankewa agidan,Shikanshi yaya captain bai kiyuwar Soyowa da zarar Sun kare,tunda Tsakani harga Allah yana fa amfana,Shiyasa yanzu Jabir yake tsoron mai mgana dayayi mgana sai yace Shi yaro ne haryanzu buh ya bari ya girma,Abun na damun Jabir Shiyasa yakira maminsa awaya yace tama baffansa mgana Shima ya matsu atura gidansu Mufeeda ko Aliyu zai daina masa kallon Tara Saura kwata😂😹

  
   *************
 
Yau Takama Sunday ne,Gabadaya yau da Sanitation Azeema tatashi Aliyu na tayata suka zage suka gyara ko"ina na gidan Suka goge,kafin su Fada kichen Su yi breakfast duk da Aliyu da hira kawai ya tayata,Tana gamawa taja Gadanga taje ta hadamai Ruwan wanka tazo zata Fito yazo ya ritsata abayin,cikin bath din ya tura ta da kayan jikinta yana mata dariya Bata Fuska tayi zata fashe da kuka yayi Saurin cewa..

  "Oh Pretty,kuka karki yi bari nazo na Fito dake."ya fada yan Fadawa cikin bath,bakinta ya matse yana fadin"kin cika shagwaba.."kwabe Fuska ta sakeyi zatayi mgana sai taji ya hade bakinsu waje daya,lokaci daya yana sabule mata rigar jikinta,hannunta ta sanya duka ta tallafi kanshi bayan tataso ta haye kan cinyoyinsu ta zuro da kafafunta ta baya Dama da hagu,Shiko yasaka duka hanuwansa abayanta yana yin kasa da guntun wandon jikinta.

  Basu Fito daga Tiolet din ba,sai da Suka mori juna son rai,saura kiris yarage ayi Azeema taki yarda ta kalleshi Ashagwabe tana fadin"Nidai A"a..."Idonsa na Rufe yace"Meyasa kuma? Ruwa ta dibo ta yarfamai tana fadin"Nan Tiolet ne Yaya captain zai fi kyau koma miye muyiShi cikin bedroom dinmu ko? bai mata mgana ba,kuma bai bude ido ba,saima Tureta dayayi ya mike ya kunna Shower ta sama,sai jitayi ya Fizgota ya hade kirjinsu waje daya,kafin ya Damki Soson yana gogamusu kumfan Atare idanunsu na Sarke anajuna,Ganin haka yasa Azeema tasaki mirmishi kafin takara manne mai lokaci daya tana Dora hannuwanta duka bisa kafadansa tana juya kugunta a kugunshi,Da hannu biyu ya tallafota Still kuma yana kallon kwanyan idonta,yana kuma gogamata Soson cikin wani Salo,Ahaka dai sukayi wankan Duk alalace,shima wajen Shiryanwa duk Ahaka aka kare,Domin Bayan sun Fito wanka Aliyu ya bata musu wanka,don yana nado Azeema cikin Towel bai Direta ko"ina ba sai bisa gado,Ta dago zatayi mgana ya saukemata Nauyinshi yana mata wani kalo,ganin haka yasa ta saka duka hannuwanta ta tallafeshi tana kokarin hade bakinsu waje daya.

  Sai da suka sake wanka kafin Aliyu yazo ya Shirya cikin Riga da wando duka Farare ne,kamar kayan Training dinsu ne,Harta combos dinshi da Safarsa Farace,Azeema na gefe tana kallonsa yana kokarin Daura igiyoyin Takalmi bai dago ba,sai da Yagama ya dago yana kallon yadda ta wani hade rai Tana kallonsa Dage gira yayi yana fadin"Pretty ya akayi ne,ko nazo nayi Second Round Tunda naga haryanzu kinki saka kaya kila kina neman kari ne.."Yafada yana yar dariya

  Bata Fuska tayi tana mai hararan Soyayyah kan tataso daga ita sai wani karamin Towel,gabadaya cinyoyinta suna waje,gefe daya kuma tayi ma towel din wani sakwa sakawan Riko rabin Nonuwanta duk sun bayyana,ko kafin ta kariso gabansa tagama Tasomai da sabuwar sha"awarta,gabansa ta tsaya kafin ta dafa kafadansa tana fadin"Wai ina zaka ne yaya Captain? kai tsaye yace mata"Fita zanyi menene,..? Rausayar dakai tayi kafin tace"Yau fa weeked ne.."Tafada kamar zatayi kuka..

Agogon Fatan dake sanye ahannunshi ya duba yana fadin"Bafa Nisa zanyi ba Jugging zani yanzu zan dawo juz 30 minites."Bata Fuska tayi kafin tayi tsalle ta makalesa tana fadin"Nidai A"a wlh..Allah bani zama gidanka nikadai,kafata kafarka.."Take fada tana narkemai bisa jiki,jin yadda gabadaya jikinsa ke amsawa yasa ya yi Saurin Rabata da jikinsa yana fadin"Toh yi hanzari ki Shirya kafin Na chanza ra"ayi.."Jin haka yasa ta daka tsalle ta danesa lokaci daya ta sakarmai kiss a kumatu kafin ta sauka tana fadin"thank you yaya captain..."Tafada tana tsallen murna kafin Ta nufi wardrope dinta tana Fitowa da kaya,kai ya dafa yana Sosa gira Yana kallonta gabadaya in bai yi wasa ba Azeema su take ta kasheshi da Salonta,yanzu koda yace bazashi da ita ba,toh in ta dinga Rigima toh karshenta Shima ya Shirirince shima yakasa Fita Shiyasa yace ta Shirya Su Fita tare,Hannuwansa ya sanya duka aljihu yana kallon yadda take barin jikin Fito da kaya,Mirmishi ya subucemai yana Jin wani Abu Aranshi ya tabbata ko bayason Azeema Ada toh ayanzu ta kwaso mafi tsoka cikin zuciyarta Uwa uba kuma tana da wani babban mtsayi da bayan goggo ba wacce ta taka arayuwarshi irinta,ita goggo Amtsayinta na uwa wacce ta haifeshi kuma ta raineshi,Itako Azeema amtsayin Matar kaddara,ta Rufin Asiri kuma uwa uba kuma macen Sauke Nauyi da bukata,Domin ta shayar dashi zumar da babu macen data taba shayar da wani irinta..Anaka zaton kenan ba Ruwana Dota Rahma na jinka😜😂
    

juyawa yayi zai Fita daga bedroom din sakamakon wayarsa datakeneman Dauki,har zai Fita saiya waigo yana fadin"In kin gama Shiryawan,ki Sameni Afalo..."

  

   *Comment,Share and Vote...*
   *Janafty....*
*ALIYU GADANGA..!*
_(The Story of Young Soldier man)_

*Wattpad:Janafnancy12*
_Mallakar:Janafty💖_

*DEDICATED TO MY MOMMAH...HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*

_Special gift to my Real Dota RAHMA😘Ladingo yar mutan Niger_

*Intelligent Writers Association*✏

      *Chapter 22*

  ""Yagama amsa wayan kenan Ta fito da hanzari ta tsaya agabansa Tana fadin"Ya? kaganni yaya captain nayi kyau ko? fadin haka yasa ya dago yana kwaremata kallo ido ya zaro yana rike baki Abun mamaki sanye take da wasu riga da wando cikin kayansa Kayan Red and black ne na  JC ne Wandon yayimata Daidai buh rigarta tayimata yawa Don tayimata burmeme tana yawo aciki,Sai kirjinta daya taso,Wani Half cover din takalminta ta saka Wuyanta kuma yane da wani jan vail ta nadashi akanta sai yayi mata kamar Karamin breziya Hijab,Mirmishi take sakarmai Tana juyamai take kara cewa!Daga yau na samu kayan Motsa jiki yaya captain wlh sun man kyau"Tafada tana rike kugu.

Ajiyar Zuciya ya sauke kafin ya saka hannu yana Shafa sajensa yace"Eh sun miki kyau kam,buh kinsan meyasa zan barki ki Fita haka..?"girgiza kai tayi tana kallonsa Mikewa yayi yana fadin!"Cuz kayan bai kamaki ba Sosai wlh tallahi da bazaki taba Fita dasu ba,kuma as From day ma ko kukan jini zakiyi ba inda zaki bini yarinya.."Yafada yana hade rai bai san meyasa yaji ranshi yabaci da shigarta ba,Saboda kishin yadda maza zasu ganta ahaka.

Kwabe Fuska tayi zata fara kukan Shagwabanta ya karkace kai yacemata"Don"t Start Ohhh.Don kina min kuka wlh zan canza Shawara.."jin haka yasa ta gintse baki tana gyada  kai Hanyar waje yayi yana Fadin"Ki sakomana Ruwa kizo mana dashi.."Jin haka yasa ta ruga kichen ta dauki wani karamin gwando ta saka musu Ruwa da lemuka ta zage gwandon ta dauko koda ta fito har Aliyu ya Fita da hanzari itama ta fito wulka idon ina zata ganshi A compound din gidan ta ganshi yana Tsaye ya juyamata baya bayan ya zuba duka hannuwansa cikin aljihu,Ganin haka sai tayi mirmishi bata sakama gidan key ba, sai ta barshi haka,Tunda ta lura yau mai gidan yana kan gaba ne,a natse ta cinmai Tana fadin"Oya let go Zauji..."

Jin Abunda tace ne yasa yadan kalleta kafin ya kada kai yafara gudu gudu kadan kadan itakuma tana binshi abaya,ganin yafara gudu da sauri yasa itama tafara gudun kadan kadan,bai waigo ba taji yace"Stop in bahaka ba zaki koma gida Juz wach me."Yafada muryansa A cushe,Cak ta tsaya tana kallonsa yacigaba da gudunsa,ya mike wani shatataletalen Titin dake gaban gidajen nasu har yabacema ganinta.

Ajiyar Zuciya ta sauke kafin tafara Tafiya anatse dauke da kwandon ahannunta tana waige waige domin Sojojine keta wayo ammh ba sosai ba dayake ranar Hutune, yawancinsu basu Riga Sun Fito,tayi nesa hartabar layin gidajen bata saka Aliyu a idonta ba,Tana tafiya tana ta waige waige koda taci karo da wasu sojoji suna nasu Gudun rage Nauyi basama kallonta balle tasaka ran zasu yimata mgana,Tana waigen ne takusa yin Tuntube ta fadi,sai ta dawo daidai kana ta maida hankalinta agabanta gabanta ne ya fadi tayi baya zata juya sai kafarta ta hardeta tayi baya zata Fadi,da duka bakinta tasaki zata saka ihu  bayan Kwandon dake hannunta ya kufcemata,sai taji tafada kan wani Abu mai Taushi da kamshin dadi,lokaci daya yasaka tattausan hannunsa ya Rufemata baki yakuma jata jikinsa ya Rumgume yana sakin ajiyar Zuciya.

Kamshin Turarensa Shi yasa tagane ko waye dago kanta tayi tana kallonsa kafin tace wani Abu ya rigata da cewa"Sarkin Tsoro..."Yafada yana lakucemata hanci Shagwabe Fuska tayi kafin ta waiga tana kallon Hoton Sojan da"aka Zanashi da Dustse yana tsaye da kakin Soja Fuskarnan ba Fara"a ga bindiga ahannunsa irin Jigidarnan ya Saita ta dashi,lokacin data ganshi wlh ta zata mutum ne harbinta zaiyi Shiyasa ta tsorata.,kara kallon yaya captain tayi tana fadin"Wlh na tsorata ne yaya captain na zata mutum ne fa,ya saitani da bindiga zai harbeni.."Yar dariya yayi kafin ya duka ya dauko kwandon datayi wachakali dashi riko hannunta yayi yana fadin"oya mu koma gida,Tunkafin kijima kanki Rauni saboda Tsoro,don akwai irin wadanan dayawa acikin bariki nan.."Matse hannunshi tayi suka juya suna tafiya dora kanta tayi bisa kafadanshi tana fadin"Nifa Tun Asali dama ina da tsoron Soja don yana bani Tsoro.."kumatunta yaja yana fadin"Toh yanzu fa? bake ta mele tana fadin"laba'asa..."bata Rufe baki ya ciccibeta yana fadin"Muje sai ki tantace,yarinya kin mori soja ga karfi ga kuzari kina wani Basarwa ko."Dariya take tana riko wuyansa take fadin"Na Shiga uku,wlh ina son soja yanzu,koni na yada da karfinka.."Take fada tana dariya shima Dariyan yake,Duk sojan dayazo wucewa tunda yawancinsu suna karkashinsa ne,sai dai kaga yakame yasara kafin ya wuce,shiko ko kallo basu isheshi ba,Wo soja mazan Fama kenan.

   Suna kawowa kofar Apartment din Jabir,sai gashi sun cikaro dashi ya fito yana daure igiyar takalminshi Aliyu na ganinshi sai ya barsa ta gabanshi suka wuce Azeema na kyalkyala dariya dagowa Jabir yayi jin muryan Aliyu na fadin"yau zaki sani ne yarinya haha..."Yake Fada yana kara riketa Da ido da baki yake binsu da kallo Hannunsa a kugunsa har suka isa kofar gidan Aliyu saboda mamaki Jabir harda leke yaga Aliyun kodai kama ne,aiko sai da Aliyu ya shiga kana ya waigo yama Jabir gwalo ya maida kofa ya rufe,baya Jabir yaja yana Sakin Huci kawai ya wuce yana ayyana Abubuwa dadama dazai rama Abunda Aliyu kemai in yayi Aure.

Tundaga Falon sukafara Rikita juna,Aliyu ya Ruda Azeema da salon yadda yake shafata,itama ta Rudashi da salon yadda take lasan gefen wuyansa cikin kwarewa dakyar suka yada zango abedroom aka Shiga Second Round na biyu,lalle Azeema ta Fahimci gidan Soja ba wajen wargine bane sai da ta dinga hadawa da roko da kuka da magiya kana ya Saurarata mata,ammh bawai don ya gaji ba,Lakwas tayi ajikinsa tana kananun kuka ya Rumgumeta yana dariya yake fadin"Srry pretty Za"a bani na anjuma..."Harara ta dago ta makamai harda murgudamai baki,Saurin Cafke lebenta yayi yana Tsotsa sai da ya sha ma"ishi kafin ya saketa yana fadin"Horo mai hade da gargadi ko hararata kika kara wlh sai na kara.."Jin haka yasa tayi gum da bakinta tana kara lafewa akirjinsa Rikota yayi dakyau yana fadin"Afuwa Afuwan Zeema kaduna,Allah ya biyaki Kinji matata ngd sosai Nasan ke Jaruma ce,Tunda kike iya daukan Nauyi Aliyu.."Yafada yana leka Fuskatarta Kin yarda tayi saima kara dunkula kanta da take bisa kirjinsa tana shagwaba Shiko yana tsokanarta yana dariya Ahaka barci ya kwasheta Shiko Shuru yayi yana Nazarin yadda rayuwarsa ta chanza lokaci daya ta dalilin Azeema Kanta ya Sumbata yana fadin" *I LOVE U AZEEMA..Buh not Azeema gombe i mean ZEEMA KADUNA.* yafada yana dariya Shikadai.

  
___________________

  _Gombe_

      
  ""Azeeza tana ta Sauri zata gida tadawo daga shago inna ta aiketa Siyo suga alokacin da misalin karfe Goma ne na safe,Taji Sauki ba kamar da ba,ammh haryanzu ramanta na nan da yadda duk Fuskarta ta chanza,Saurin datake Shiyasa bataji karan hon din da suke zubamata ba,sai da suka zo gabda da ita suna Rangadamata sallama.

Afirgice ta waigo take kallonsu Suna zaune cikin wata bakar Venza mai kyau da yarari,Dukkansu matane,sanye kuma da bakaken abaya kowacce tayi Rolling din kanta da dan gyalen Abayan bisa kanta,kallo  Farko tayi musu ta Fahimci tsantsan wayewa tare da Hutawa atare dasu,wacce ke zaune gefen mai zaman banza ne,tacire wani babban glass wanda yakusa cinyema rabin fuskarta takalli Azeeza a karkace tace.

  "Ammr  don Allah baiwar Allah Tambaya muke? Da mamaki Azeeza ta tsaya tana gyara mataccen hijabin jikinta tana fadin"Toh Allah yasa na sani..."Kada kai tayi kafin tace"Gidan Su Captain Aliyu muke nema? Kur da ido Azeeza tayi musu tana kare musu kallo,lokaci daya zuciyarta da gangan jikinta suka bata Ni"ima ce,mirmishin Nasara ya subucemata kai tsaye tace

  "Wani Captain Aliyun? badai wanda ke aiki a barikin kaduna ba..? Saurin Amsamata Muneera tayi tana fadin"Yes Shikuwa don Allah ina ne inda mahaifiyarsa ke zaune..? Baya Azeeza taja tana nuna musu gidan goggo tada wuto tana fadin"Kun ma zo kan gaba ai ga gidan nan..'tafada tana wani mirmishi Waigawa sukayi Atare suna kallon gidan kan Munera tace"Ok tom mungode baiwar Allah..."Tafiya Azeema tafara tana fadin"Ah bakomai yiwa kaine.."Tafada tana kara Sauri ta Shige gida,Suko Ni"ima tayi Ribas suka koma gidan goggo dabaya baya,kafin kuma tayi kwana su Faka motar daidai kofar gidan,Dukkansu suka Firfito suna bin gidan da kallo,dama layin gabadaya Yamutsa Fuska munera tayi kafin tace"Tabdijam waima Ahaka wannan gidan shine Gra,Gaskiya na Raina samun Captain din naki.."

  Wani banzan kallo Ni"ima ta watsamata kafin tace"plz Sweetheart u better mind ur tok in bahaka ba zaki iya komawa gida nagode da taimakonki..."Kallonta Muneera tayi kafin tace"Au hakane toh Allah baki hakuri.."Daga haka taja bakinta ta Tsuke tana bin gidan da wani kallo,Ko kallonta Ni"ima batayi ba,Ta sanyama motar key din Rufewa kan Ta nufi gidansu Captain kai tsaye,bayanta Muneera tabi tana mamakin Soyayyar wahalar da Ni"ima take ma

Please Login or Register in order to submit comment