Join Our WhatsApp Group

BUSA A MUTU Book 5 Complete Hausa Novel Document by BUSA A MUTU Book 5


BUSA A MUTU Book 5

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 15894



BUSA A MUTU Book 5

Reading Time: 1 Hours

Added On: 07, Dec 2023

Author: Abdulaziz Sani Madakin Gini ,

Ebook Compiler : Shuraihu Usman

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Adventure novels

File Size: 84.84 kb

File Type: txt

Views: 964+

Download: 439+

Last download: 2 days ago

Description/Story: BUSA A MUTU
Littafi Na Biyar (5)
Part A

Na Abdulaziz Sani M Gini
AA Misau ke Magana

Barkanmu da wannan lokacin Dafatan Muna lafiya
Ina Ma'abotA son cigaban littafin Rijiya Gaba Dubu to Albishirinku ranar Asabar Zamu dora daga inda aka tsaya Insha Allah

Marubucin yaci gaba da cewa....
LOKACIN da Sarkii Jamal wanda ke
nulkin binin yazo karshe a bayaninsa
bisa shawarar da za abi domin a ga karsher
jarumi maí kahon BUSA A MUTU sai geha dayan
Saraakunan da ke cikin dakin taron suka yi tsuruu-tsuru
suka kama kallon junansu.
Duk wanda ka kalla sai ka ga aiarmua tsananin
Tsoro a cikin fuskarsa.
tsawon yan dakiku ba a sami wanda ya kara
ce wa komai ba.
Daga can sai Sarkı Imras yai gyaraa murya ya ce,
Ya ku yan uwana- Sarakai, ku y sani cewa nayı
iyakar bincikena a cikin hallarar tsafi domin gano
hanyar dà zamu iya magance wannan matsala.
Mafitar da na samo tana da tsananin wuya kuma
na jarrabata ma amma abu ya faskara.
Ina so ku sani cewa shi ilimin tsafi :kogine mai
Tsnanin zurfin da bashi da karshe saboda haka ga
wata sabuwar shawarar da zan bamu
Wannan shawara ita ce, mu tara gaba dayan bokayennu su dukufa aikin bincike a tare
Tsawon kwana bakwai ma'ana su hada KARFI DA
KARFE wajen aikin binciken, idan aka yi hakan
tabbas za a gano wata hanya ta biyu wacce za ta fiye mana sauki
Koda Sarki Imsar yazo nan a zancensa sai fiye da
rabin sarakai da ke cikin fadar suka kamu da matukar
farin ciki, sauran
kuwa sai hankalinsu ya kara
dugunzuma fiye da ko yaushe.
Musamman ma-Sarki Huraisu wanda tunda aka
fara magana bai ce uffan ba, amma ya sunkui da kansa
kas yana tunani.
Nan take dakin ya sake hargitsewa da hayaniya
gami da musu da kace-nace tsakanin 6angaren da suka
gamsu da shawarar Sarki Imras da wWadanda basu
gamsu ba.
Ana cikin wannan hayaniya ne kawai aka ga
wani bakon boka ya shigo cikin fadar.
Shi dai wannan boka ya yi shiga ne irin ta
mutanen kasar Hindu kuma kallo daya za ka yi masa
ka san cewa jinin Hindu ne.
Ya kasance tsoho tukuf mai shekarun da lallai
sun haura dari, kuma gaba dayan gashin da ke jikinsa
fari ne sol.
Gemunsa dogo ne ya zuba har kasan cibiyarsa.
Gashin bakinsa kuma murtukeke ne ya cika fuskarsa.
Launin kayan jikin nasa koraye ne shatar kuma yana
dogara wata koriyar sanda.
Koda Sarakunan suka yi arba da wannan bakon
boka sai kowa ya cika da tsananin mamaki
da suka ga wani irin farin haske da ke tashi a jikin
musamman
bokan tamkar bai kasance mutum ba.
Da shigowar bokan cikin dakin taron sai komai
na dakin ya sauya launi ya koma kore kuma dakin ya
haskake gaba daya yadda ko allura ce ta fadi sai an
ganta.
Hatta iskar da ke kadawa a cikin dakin wacce ke
shigowa ta cikin tagogi da kofofí saida ta sauya yanayi
ya zamana cewa gaba dayar dakin ya dauki wani ifin
sanyi madaidaici mai dankaren dadi.
Take kowa ya firgita da ganin wannan boka hatta
Sarki Imsar kuwa wanda yake ganin ya kai wani
babban matsayi a harkar bokanci.
Cikin tsananin girmamawa dukkanin Sarakunan
suka mike tsaye don girmama bakon bokan kuma suka
dare aka samar masa da hanya ya wuce ta tsakiyarsu.
Tun kafin ya karaso inda karagar mulkin take
Sarki Huraisu ya mike tsaye daga kan karagarsa ya
koma gefe daya yana mai yiwa bokan nuni da ya
zauna alkan karagar tasa.
Koda ganin haka sai bakon bokan ya dubi Sarki
Huraisu ya yi murmushi ya ce, "Ya kai mai birnin
Lairuf ai babu mai zama akan wannan karaga taka face
wanda ke da gadonta. Na gode bisa wannan
girmamawa da ka bani".
Koda gama fadin hakan sai bokan ya koma gefe
daya kusa da Sarki Huraisu ya tsaya sannan ya
fuskanci gaba dayan sarakunan da ke cikin dakin ya
ce, "YA
Sarakunan wannan nahiya ku yi sani cewa
ni sunan a BOKA KIRISHNA BIN URAD.
A halin yanzu duk fadin duniya babu wani boka
mai yawan shekaruna da yawan sirrikan tsafina kuma
ina zaune ne a cikin wani kogo da ke can bayan birnin
Hindu wanda ake kira KOGON HAREMA.
Shekafata dari da sittin da uku a cikin wannan
kogo, kuma a cikinsa uwata ta haifeni. Ina fadowa
duniya mahaifiyar tawa ta mutu. Aljanu ne suka reneni
har na girma.
Tsawon shekaru dari da sittin din nan ban taba
fitowa ba daga cikin kogon Harema ba sai yau kuma
idanuna kawai na rufe, ina budewa na tsinci kaina a
gaban wannan daki da kuke wannan taro.
Ku yi sani cewa duk halin da kuke ciki bisa
fargabar mutuwar ya'yayenku duk na sani kuma idan
ba a dauki matakin gaggawa ba wannan masifa sai ta
yadu ko ina a cunya ia žamo sanadin da gaha dayan
ya'yayen sarakan duniya za su rasa rayuwarsu.
Ni kaina asalina d'an Sarki ne don haka wannan
masifa sai ta shafeni. Yanzu haka na zo mana da
mafita ne guda daya wacce ita ce kadai hanyar da
zamu bi mu tserar da duniya daga cikin wannan
mummunan tashin hankali ".
Koda boka Kirishna yazo nan a jawabinsa sai
gaba dayan Sarakunan suka kamu da tsananin farinciki
kuma kowa ya nutsu aka yi tsit tamkar mutuwa ta gifta
aka zubawa boka Kirishna idanu domin aji bayanin da
zai yi a kan wannan mafita da yazo da ita, musamman
Sarki Imras da Sarki Huraisu.
Boka Kirishna yai gyaran, murya sannan ya ce,
"Ya ku wadannan Sarakai ku yi sani cewa'a halin
yanzu duk duniya babu wani mahaluki da zai iya yi
mana maganin wannan masifa face wani jarumi guda
daya wanda ya kasance ma'abo cin addinin Musuiunci
ana kiransa da suna IMRAN IBN HÚZEIR.
Jarumi Imran ya kasance kyakkyawan saurayi
kuma mai matukar jarumtaka ta gaban kwatance
anan kuma yana da launin fata na wankan tarwada,
ma'ana shi ba fari bane, kuma ba baki bane kumay na
da tsawo dai-dai misali gami da kaurin jiki.
Mutum ne shi wanda baya zama a waje daya
kuma rayuwarsa gaba daya a cikin daji take fiye da
shekaru goma sha biyu da suka shude. Bai ta6a cin
nama ba ko wani abinci.dabam wanda bai kasance dan
itaciya ba ko ganye.
Kullum dare da rana a cikin farauta yake gami da
bautar Ubangijinsa.
Baya farauto kananan dabbobin daji sai manya
kuma a shekara sau uku kacal yake shiga cikin gari
daga lokacin zafi sai lokacin sanyi sai kuma lokacin
damina.
Bai damu da komai na jin dadin duniya ba. Baya
sa sutura mai kyau, baya cin abinci mai dadi, kuma
baya kwanciya akan shimfida mai taushi. Babu abinda
ya tsana sama da zalunci sannan kuma baya taimakon
mutum face ya jarrabashi ya tabbatar da cewa yana da
abubuwa uku.
Abu na farko shi ne, dole ne ya tabbatar da cewa
mutum yana da gaskiya, amana da jin kai. Babbar
matsalarmu anan ita ce bamu san a inda jaurmi Inran
yake ba a halin yanzu bare muje my riskeshi tunda ya
kasance matafiyi wanda baya žama a waje daya.
Na yi iya bincikena na kasa gano inda yake a
yanzu saboda shi tsafi baya tasiri a kansa. Shi ac kadai
wanda zai iya shiga cikin dajin Kirzufa ya kamo
Muraisu kuma ya fito a raye."
Sa'adda boka Kirishna yazo dai-dai nan a
zancensa sai kankalin kowa ya dugunzuma aka yi shiru
ana tunani da zullumi.
Daga can sai Sarki Huraisu ya dago kai ya dubi
boka Kirishna cikin tsananin mamaki ya ce, "To yanzu
ta ya ya ke nan za mu ga jarumi Imran har mu nemi
taimakonsa alhalin bamu san inda zamu je mu ganshi
ba. Sannan kuma abu ne mawuyaci mu iya kiyaye
jarrabawar da zai yi mana?"
Koda jin wannan batu sai boka Kirishna yai
ajiyar zuciya sannan ya ce, "Akwai hanyar da za a bi a
tafi farautar jarumi. Hanyar ita ce kowanne Sarki da
yake nan ya yi tunani a cikin mutanensa ya zabo
mutane hudu wadanda ya yarda da jarumtakarsu da
AA Misau ke Magana
kuma gaskiyarsu dole ne ya zamana cewa akwai mace
guda daya a cikinsu.
Bayan kowanne Sarki ya kawo mutane hudu sai a
hada mutanen duka a, sake rabasu izuwa kaso hudu.
Kason farko su nufi gabas su shiga duniya farautar.
jarumi Imran, kaso na biyu su nufi yamma, kaso na
uku su yi kudu, su kuma kaso na hudu su nufi arewa.
Babu shakka kafin shekara ta zagayo sai daya
daga cikin wadannan rukuni hudu sun hadu da jarumi
Imran sun gabatar masa da bukatarmu. Idan har suka
ci jarrabawarsa lallai zai taimaka mana ya fitar damu
daga cikin wannan mummunan tashin hankali.
Wannan shi ne iyakar taimakon da ni boka
Kirishna zan iya yi à matsayina na bokan da babu
kamarsa a doron kasa. Sauran aiki kuma ya rage a
garcku yaku wadannan sarakuna.
Wannan shi ne furucina na karshe a gareku kumna
ba za ku sake. ganina ba ko jin muryata sai bayan na
samí nasara bisa abinda za a tafi nema.
Koda gama wannan jawabi sai boka Kirishna ya
bace bat daga cikin dakin taron tamkar bai taba
Wanzuvwa ba.
Al'amarin daya kara dugunzuma hankalin
sarakan ke nan kuma suka kamu da tsananin al'ajabin
duk abubuwan da boka Kirishna ya zaiyanc.
Sai da aka sami lokaci mai dan tsawo dayansu
bai ce uffan ba daga can sai Sarki Huraisu ya koma
kan karagar maulki ya zauna ya kawo gwauron
numfashı ya ajiye kuma ya dubi gaba dayan surakunan
da ke cikin fadar ya ce, '"Ya ku yan uwana srrakei ku
yi sani cewa yau D na dada tabbatar da karin maganar
nan wacce masu iya magana ke cewa; "Komai nisan
gari akwai wani gari a gabansa" Ban taba zaton cewa a
halin yanzu akwai wani boka mai đaraja ba wanda yafi
su Sarki Imras karfin sihirin tsafi ba sai yanzu.
Shawarar da zan bamu ita ce, lallai mu yi amfani
da wannan umarni wanda boka Kirishna ya yi mana.
Yanzu na sallami kowa ku je ku zauna ku yi
tunanin mutum hudun da za ku zabo daga cikin
mutancnku wadanda za su yi wannan gagarumar taliya
domin bamu da wani zabi wanda yafi mu yi hakan."
Koda Sarki Huraisu yazo nana zancensa sai gaba
đayan Sarakunan jikinsu ya yi sanyi suka kasa cewa
komai kuma suka kasa mikewa tsaye domin su tafi.
Daga can sai Sarki Jamal ibini Ihisar ya numfasa
va dubi Sarki Huraisu cikin nutsuwa ya ce, "Ya kai
wannan'Sarki mai daraja ka yi sani cewa shekara guda
fa ba kwanaki kadanbane.
Shin baka zaton cewa kafin mu ga jarumni Imran
gaba dayanmu zanmu iya rasa dukkanin 'ya'yayenmu?
Ka ga ke nan idan hakan za ta iya faruwa tafiya
neman jarumi Imran bata da wani amfani.."
Kafin Sarki Huraisu ya baiwa Sarki Jamal amsa
sai Sarki Imras yai sauri ya tari numfashinsa ya ce, "Ai
koda mun rasa 'ya'yanmu gaba Gaya dole ne muyi iya
kokarimu wajen dakatar da wennan masifa tunda
bamu san saadda karshenta zai zo ba ko don saboda
mu tsirar da iyalannu da jama'armu daga cikin tashin
hankali da fargabar da suke ciki".
Dajin haka sai gaba dayan sarakunan suka kama
hayaniva kowa na fadin cewa, "Ya amince da wannan
shawara ta Sarki Imras."
Nn take fadar ta watse aka bar Sarki Imnras da
Sarki Hurainu su biyu rrak a zaune cikin tagumi da
Tunani
Sai da suka shafe kusan dakika dari da ashirin a
zaune dayansu bai ce uflan ba sannan yai
ajiyar zuciya ya dubi Sarki Huraisu y. ce, "Hakika
gaba da gabanta aljani ya take wuta.
Ya kai bokina yanzu ashe akwai Goyayyen
mashahurin boka a duniya kamar Kirishna amma bak
sani ba?
To wai shin ma mene ne dalilin da ya hana boka
Kirishna neman wannan silin sibirin gashi da ke jikin
Sarki furaisu dan vvana tunda yana da karfin sihiin
da kai baka da shi"
Kodajin wannan batu sai Sarki Imras yai ajiya
numfashi ya ce "Ya kai abokina ka yi sani cewa
kamar yadda kaima ka yi mamakin wannan al'amari
haka inma na yi, to amma ni yanzu tashin hankalin da
muke ciki yasa ma ban damu da batunsa ba.
Ina mai sanar da kai cewa ina matukar son dana
yarima Hasnalu fiye da komai a wannan duniya, da dai
mutuwa ta daukeshi gwara ni ta fara daukata".
Sa'adda Sarki Huraisu yaji wannan batu sai ya
cika. da tsananin mamaki ya ce, "Ya kai abokina ai
ya'yanka guda biyu ne me yasa ban ji kayi batun 'yarsa
Lushaira ba?"
Koda jin haka sai fuskar Sarki Imras ta sauya
yanayi izuwa tsananin fishi ya ce, "Ai kaima ka san
cewa har abada ba zan taba son Lushaira ba
musamman da kamanninta suka zo iri daya sak da na
yar uwata Husnaila.
Har abada ba zan taba kaunarta ba musamman
idan na tuno da iin tsantsar kiyayyar da ta nuna mini
ta guje ta bi Sarki Muraisu izuwa cikin dajin Kirzufa
har ta aureshi suka haife mana jaraba a yanzu. Ina
tabbatar maka da cewa inda zan sami ikon ganin
Husnaila a fili yanzu nan da nan take zan sareta da
hannuna."
Koda jin wannan batu sai Sarki Huraisu yaja
dogon numfashi ya ce, "Ya kai abokina ka yi sani
cewa kai bacin rai ne ya saka duk kake wannan batu
amma ina so ka gane cewa ni fa na fika shiga cikin
tsananin tashin hankali.
Abu na farko shi ne, a halin yanzu 'yata gimbiya
Husnaila ba ta san yadda aka yi na sami wannan mulki
AA Misau ke Magana
ba duk ranar da ta sani na san za ta tsaneni ne ta kawar
da 'duk kaunár da ke tsakanina da Ita
Abu na biyu kuma shine duk ranar da wannan
yaro ya gama busa kahon busa a imutu to babu inda zai
dürfafa fa cẻ nan birnina domin yazó ya kasheni ya
karbi mulkin mahaifinsa.
Bani dawanda zai iya kareni face Suzaila, idan ta
ji abinda ke tsakahina da mahaifinsa kuwa ba za ta
taimakeni ba taje ta ciro wannan gashin sihiri da ke
wajenkaa cikin kwalba a ajiye ta bani ba.
Wai shin ma har yanzu kaima baka sami damar
ciro gashin bane? Ina fatan dai ka yiwa wannan
Kwalba cikkaken adani
Lokacin da Imras yaji wannan tambaya sail ya
takarkane ya bushe da dariyar mugunta sannan ya hade
faska ya dubi Sarki Huraisu ya ce, "Shin ka ta6a ganin
wanda ya yi wasa da rayuwarsa?
To ka sani cowa na dauki wannan gashin sihiri
tarnkarishi ne ruhina a cikin wannan abu. yadda nake
bashí tsaro da kulawa, bana bảiwa raina da: lafiyata
Waishin kaima na tarmbaycka mana, me yasa har
yanzu baka labartawa gimbiya Husnaila labarin
wannan gashin sihiri bạ da ke wajena domin taje ta
fiddo maka shi ta ceci rayuwarka tunda bokaye. sun
gaya maka cewa ita ce kadai za ta iya ciro gashin?"
Koda jin wannan tambaya sai shima Sarki
Huraisu ya kyalkyale da dariya tarmkar babu wani abu
da yake damunsa a rayuwa.
Lokaci guda kuma ya hade fuskarsa ya ce, "lHaba
ya kai abokina shịn ka manta ne cewa ni da kai KAR
TA SAN KAR. Ana sani cewa yadda nake mutuwar
Son wannan gašhin sihiri domin na cika babban burina
nà duniya kaima kake sonsa don haka bazaka ta6a
yarda ba na mallakeshi.
Abu na biyu kuma ai idan na nunawa 'yata
Husnaila muhimmancin wannan gashin sihiri zan
jefata cikin tunani da wasi-wasi wanda zai sa ta tayi
bincike har ta gano sirin da na boye ma ta tsawon
"shekaru.
Ni yanzu abinda nake so da kai shi ne, mu ajiye
maganar gashin sihiri a gefe guda mu tunkaru wannan
babbar masifa da kegabanmu".
Kafin Sarki Huraisu ya gama rufe bakinsa tuni
karar kahon BUSAA MUTU ta cika birnin gaba daya.
Al'amarin da ya haddasa girgizar kasa, nan take
Sarki Huraisu da Sarki Imras suka zube kasa suna
masu yin rub da ciki cikin tsananin razana da
đimaucewa.
Gaba daya birnin sai da ya hautsine, gidaje suka
rinka rushewa.
Gaba daya birnin sai da ya hautsine, gidaje suka
rinka rushewa suna zubewa A kasa
Ba a sami nutsuwa da kwanciyar hankali ba sai
bayan shudawar sa'a guda da faruwar al'anmarin
Asanman ne wani Sarki
bokansa da ya baro can
wacce ya tafi ya barta a
Kwance ya sami sako daga
birnin cewar babbar 'yarsa
wance babu Iafiya ta mutu
Wani tsutsun tsefi ne ya kavo wannan sako a
rubuce a ci'kin wasika.
Kode Sarki Raukib ya karanta Wannan
wasika sai ya fashe da matsanancin kuka na bakin ciki
Nan take ya kama kiran sunan 'yarsa yana begonta
kuma yana ihu áa guje-guje tamkar nahaukaci sahon
shiga.
Koda...


Read / Download BUSA A MUTU Book 5

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album