Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ze bashi.



“Stupid Dady yana garin nan shida Momy yanzu yabar gidan nan ,kuma yaje gidan su Aysha ya tabbatar Musu kanada H.I.V Dan haka sunce aure tsakanin ku baze yiwu ba yanzu yace jira yake ka dawo ka rubuta mata takadar saki dan bazasu yarda ta zauna dame H.I.V ba “



Wani razanan tsawa Omar ya bugawa Musty a Kunne yace “Are you insane”?



Kashe wayan shi yayi tana dariya jin yanda Omar yahargitse Dan yace bazeyi hakilo abanza ba shima dole yayi suffering .





Banson zagi kuma yawwa ba wani ya saka ni ba .

Masu son a tallata Masu hajarsu akan farashi me sauki su tuntubeni 08100312134 .
In baki shirya ba karkimin mgn please.
[9/23, 9:44 PM] My Love: ©️AmjadJiddher

💋BANI DA ZABI💋
(I have no choice).
AKACE SUTURA ITACE MUTUM!
Tabbas Wannan batun hHaka yake .
‘Yar uwa Ina kike sayan laces ? Na tabbata duk inda kike saya Bekai namu quality da kyau ba .
INA MATA MAABOTA KWALLIYA ?
INA MATA MASU JII DA KANSU TA FANNIN SUTURA ? GA DAMA TA SAME KU
NAZO MAKU DA SHAHARARRIYA KUMA FITTACIYA DA TA TSAYA TSAYIN DAKA DAN GANIN TA FITAR DA MATA YAN UWANTA KUNYA MUSANMAN MATA ‘YAN KWALISA WAYANDA BSAJIN KYASHIN FITAR DA KUDI KO NAWANE WAJEN GANIN SUN FITA KUNYA ,ZAKU SAMU DUK WANI NAU’IN LACES MASU MATUKAR KYAU DA QUALITY BASE NA ZUZUTA MAKU BA AMMAN TABBAS KUNSAN YANDA LAGOS LACES SUKE DA MATUKAR KYAU KO BAKI SANI BA NASAN ZAKIJI LABARI AWANI WURIN .YAR UWA KI FITAR DA KUDI KI FITA KUNYA LACE DIN DA ZAKI SAKA KIYI SHEKARU DASHI BATARE DA KIN SAKE GANIN IRINSHI AJIKIN WATA BA MAZA KU HANZARTA ZUWA WAJEN OUM ASHRAF DOMIN KU FITAR DA KANKU KUNYA KU TUNTUBETA A NUMBER WAYAR TA KAMAR HAKA 07086226402. DOMIN SAMUN NAKU A FARASHI ME MATUKAR SAUKI ,KAR KU JIRA ABAKU LABARI KAYANTA TESTED AND TRUSTED NE ,AKWAI DIFFERENT DESIGN HATTA PACKAGE NA ANKO TANA DASU ABUNDA KIKE SAYA A 20K zaki sameshi a 15k

SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA .SAI KUNZO

041



Sosai kan Omar ya dauka zafi alokaci daya duk wani burbushin farin ciki daya Dan rage mishi yayi fading , mesa Dady ze mishi haka

Buga stering Motor yayi da karfi yace “Why Why Why Musty ”

Seda ya kwashi akalla mintuna ashirin kafin ya ja Motor yana jin zuciyan shi na turiri, akan abunda Dady Yai Aikuwa zasusha mamakin abunda ze aikata ,yana tunanin seyayi hkan ne zasu bashi matarshi.



Koda ya koma gida seda yyi wanka yayi resting ,haryanzu yanajin maranshi a damke ga wani dan bansan feeling dayake jii ,tsigan jikin shi duk a tashe yake saboda Aysha ta gama birkita masa lissafi, dole bayan magrib ya shirya yaje ko ze samu ya rage zafi





Se bayan laasar sosai au Dady suka dawo sannan ya dauki Momy suka wuce gida Dan so yake gobe da safe subi flight,yanada urgent meeeting da zeyi ko takan Omar Bebi ba Dan yanzu shi uziri yake mushi gani yake kamar bashi Kadai bane akwai wasu Karagu da suke bashi umarnin kitsa Duk wannan rashin mutuncin ,

Momy tanason ganin Omar saboda rabonta dashi an kusa wata 3 amman Dady yace ta rabu dashi ya gama boye Boyen shi da kanshi ze dawo .



Yau ma koda yaje in Banda sabuwar fitina da yakuma samowa bbu abunda ya samu daga Aysha se fitinan kamshinta daya hana shi tabuka komai ya zama kamar gunki haka ya karaci zaman shi ya tafi , sosai ya shiga mawuyacin hali nan ya dauki waya ya kira doctor wurin 12 na dare ,doctor yackuma jaddada masa kar ya kuma shan magani In ba hka ba yana gaf da rasa Duk wani feelings dinsa saboda dadewar da yayi yana shansu,zuwa yanzu sun dena mishi aiki yanda ya Dace



Katse wayar yayi kawai yana sauke numfashi , gaba daya in Banda gumi babu abunda yake ahaka ya kwana se wurin asuba wani wahallalen bacci yayi gaba dashi .



Da sassafe Su Dady suka bar garin Abuja ,musty n yakaisu har airport yana tsaye har suka tafi kana ya dawo gida yanata trying number Omar da bata shiga , Dan yayi tunanin Omar zezo wurin su Dady shiyasa ya kwana a gidan amman shiru .





Yau kimanin kwana 3 kenan duk sanda Omar Zeje wurin Aysha seya dawo da ciwon mara amman yaki hakura so yake ya lallabata ta koma kafin ya tafi aikin ,gashi har yau saura 4days su tafi amman magana me dadi ma bata hadashi da Aysha abunda ya kara daga mishi hankali kenan duk y fita daga hayyacin sa ga wann lalurar da yake fama da ita amman Aysha ko ajikin ta kullum abunda ze rikitar dashi take karayi.





Yau se bayan sallah ishai yazo ko cikin gidan be shiga ba ya tsaya daga waje bayan ya aiki hamza acewar Aysha tazo ana sallama



Baa dauki lokaci ba ta fito sanye da Abaya milk colour wadda ta amsheta sosai ga wani banzan kyau da take karayi saboda gyaran da Mama suka fara mata tunda Dady ya takura akan ta koma .



Tana hango Motor ta gane shine dan hka tasha Kunu ta karaso inda yake tana gaidashi cike da iyayi kasa magana yayi se can yace “Shigo nan”

Tabe baki tayi ta zagaya ta bude sit din kusa dashi ta shiga tana rufe wa ya sakawa motor lock sannan yayi reverse ya fara tafiya da gudu



Sosai tsoro ya kama Aysha ta fara dafa hannun shi dake kan stering tana cewa “Slowdown mana captain ina zamuje “



Ko kallon ta beyi ba bare ya bata ansa Illa wani killer smile dayake yi ,

Duk maganar da take mishi beko kalleta ba ,har seda suka karasa inda zeje horn yayi aka bude mishi tangamemen gate din ya danna hancin Motor shi ciki , zaro ido Aysha tayi idonta na kawo ruwa tace “Captain Hotel kuma”



“Yeah ,fito muje”

Make kafada tayi hawayen idonta na zubowa

Girgiza kai yayi yace “Kinsan Allah kikamin taurin kai daukar ki zanyi ,let’s go”

Ya kuma repeating still bata fito ba buda Motor yayi ya fita sanna ya zagaya ganin da gaske ze dauketa dinne yasa ta buge hannun shi ta fito tana sharar kwalla ,



Rufe Motor yayi sannan ya kama hannunta suka fara tafiya slowly a babban filin hotel din ,hanyar da ze sadashi da reception ya nufa baa dauka lokaci ba ya kama musu daki karban keys din yayi yaja hannun ta suka fara tafiya , Tana jin ynada hannun shi yake rawa gabanta ya cigaba da faduwa tana share hawaye har suka isa dakin .



Budewa ayi sannan ya shiga tana rike dashi tun kafin ya kunna gloves din dakin ya fara cire kayan shi ,seda ya cire rigan sannan ya juya ya kalketa ganin ta rufe ido yasashi murmushi ya janyota jikin shi wani Sanyayyan ajiyan zuciya ya sauke kafin ya fara aika mata da warm romance Aysha da abunda takeyi sai kuka tana rokon shi akan ya kyaleta amman Beji ba , bedroom din ya nufa tana dauke a hhanunsa kamar baby a bed ya ajiyeta sannan ya fara aikin shi da zafi zafi zuwa lokacin Aysha kam ta saddaqar,ta kuma tabbatar yau Omar baze Ji Roko ba danasanin abubuwan da ta ringa mishi take Dan duk atunaninta sune suka tunzurashi har yake mata wannan abun , wani lafiyayan ihu Aysha ta saki jin wata azaba da bata taba jin kalar taba a tarihin rayuwar ta , Omar da babu abunda yakeyi se Sambatu ya kankameta yana kara shigar da kanshi Azabar ce ta sumar da ita inda yaita bidirinsa bama San ta suma ba , har 12 yana abu daya alokacin azaba ta Kuma farkar da ita amman bata masan a ina take ba ,





Nusy ganin har 10 yayi Aysha bata dawo ba yasa tacewa Hajiya Kaka dake shirin shigewa part dinta “Hajiya Aysha shiru har yanxu “



Tsayawa Hajiya tayi sannan tace “ba tana wurin mijin ta ba”?



“Ba shi bane ai yau bezo ba “





“Toh ki leka sitroom din mana “



Mikewa Nusy tayi ta je har sittinroom din ganin babu kowa yasa ta fito compounds din gidan tacewa Hamza ina Aysha

“Ay Hajiya karama Naga wani ya dauketa a Motor sun tafi “

“Toh bakasan waye ba “

“Eh nidai bansan shi ba gaskiya “

Hamza ya fada yana gyara zaman malam ka fiya naci din dake kanshi



“Ba kasan shi bafa kace Hamza “

“Eh wlhy Hajiya karama nidai naganshi a Motor yace akiraAysha ta karbi sako ,shine na kirata “



Dafe kirji Nusy tayi ta koma cikin gidan hankalin ta ya fara tashi Dan ita kwata kwata bata kawo Omar ba saboda taga In shine ai yana shigowa .



Haka suka kwana Anata cigiya gida duk ya hargitse,har Haiydar seda aka kira ba karamin tashi hankalin shi yayi ba yace gobe kuwa yana hanya ,Dan shiya kawo aranshi yan Garkuwar da mutane n



Har Safiya yan gidan babu wanda ya rintsa,zuwa lokacin Dady yaji labarin shima ba kadan ba hankalin sa ya tashi ,lalubar number Dadyn Omar yayi ya kirashi ,lokacin ya Dawo daga exercise din dayake kenan duk baya sallan asuba yaga kiran Dady ,Tambaya ya farayi aranshi Lafiya dan yasan Dady be taba kiranshi a wannan lokacin ba ,bayan sun gaisa Dadyn Haiydar yake tambayar shi ko Aysha Nanan “What”

Dady ya tambaya da karbi da matukar mamaki.
[9/23, 9:44 PM] My Love: ©️AmjadJiddher

💋BANI DA ZABI💋
(I have no choice)
AKACE SUTURA ITACE MUTUM!
Tabbas Wannan batun hHaka yake .
‘Yar uwa Ina kike sayan laces ? Na tabbata duk inda kike saya Bekai namu quality da kyau ba .
INA MATA MAABOTA KWALLIYA ?
INA MATA MASU JII DA KANSU TA FANNIN SUTURA ? GA DAMA TA SAME KU
NAZO MAKU DA SHAHARARRIYA KUMA FITTACIYA DA TA TSAYA TSAYIN DAKA DAN GANIN TA FITAR DA MATA YAN UWANTA KUNYA MUSANMAN MATA ‘YAN KWALISA WAYANDA BSAJIN KYASHIN FITAR DA KUDI KO NAWANE WAJEN GANIN SUN FITA KUNYA ,ZAKU SAMU DUK WANI NAU’IN LACES MASU MATUKAR KYAU DA QUALITY BASE NA ZUZUTA MAKU BA AMMAN TABBAS KUNSAN YANDA LAGOS LACES SUKE DA MATUKAR KYAU KO BAKI SANI BA NASAN ZAKIJI LABARI AWANI WURIN .YAR UWA KI FITAR DA KUDI KI FITA KUNYA LACE DIN DA ZAKI SAKA KIYI SHEKARU DASHI BATARE DA KIN SAKE GANIN IRINSHI AJIKIN WATA BA MAZA KU HANZARTA ZUWA WAJEN OUM ASHRAF DOMIN KU FITAR DA KANKU KUNYA KU TUNTUBETA A NUMBER WAYAR TA KAMAR HAKA 07086226402. DOMIN SAMUN NAKU A FARASHI ME MATUKAR SAUKI ,KAR KU JIRA ABAKU LABARI KAYANTA TESTED AND TRUSTED NE ,AKWAI DIFFERENT DESIGN HATTA PACKAGE NA ANKO TANA DASU ABUNDA KIKE SAYA A 20K zaki sameshi a 15k

SIYAN NAGARI MAIDA KUDI GIDA .SAI KUNZO

042...*









................Cike da tashin hankali Daddyn Omar ya yanke kiran ya shiga lalu6o lambar Omar dan kuwa koh tantama baya yi shine wanda yazo ya ɗauki Aisha.



Kamar yadda ya zata ɗin kuwa lambar Omar a kashe take bata shiga, kwafa Daddy yayi dan kuwa yasan za'a rina, dan Omar koh kaɗan ba mutunci ne dashi ba, toh idan ma banda rashin hankali irin nasa tayaya zai je ya ɗau yarinƴa a gida ba tare da ya sanarwa da kowa nata ba.



Sake kiran Daddyn Haiydar yayi bayan ya ɗaga ne yake ce masa "Kun kuwa tuntu6i Omar koh shine wanda yazo ya ɗauke ta?."



Daga ɗayan ’bangaren Daddyn Haiydar yace "Gaskiya bana tunanin shine wanda yazo ya ɗauke ta, dan kuwa a duk sadda yazo yana shigowa, amma dai zamu cigaba da bincikawa zuwa muga yadda Allah zaiyi."



Shiru Daddy yayi kafin ya sauƙe ajiyar zuciya yace "Allah yasa mu dace."



Da "Aameen" Daddyn Haiydar ya amsa kafin ya katse kiran.



Lambar Musty Daddy ya shiga kira, bai jira cewar Musty ba yace "Ina Omar?."



Shiru Musty yayi daga ɗayan ’bangaren yana mamakin mai Omar ya sake aikatawa wannan karon da ya fusata Daddy.



"Kai nake saurara fah, ina Omar?" ya sake tsinkayo muryar Daddy cikin ’bacin ran da yake ciki.



"Ai Daddy Omar tun jiya ya bar gida, bama anan ya kwana ba, nima nayi ta gwada lambar sa bata shiga."



Kwafa Daddy yayi yace "Yayi kyau" kafin kuma ya katse kiran shi.



Da kallo Musty yabi wayar hannun sa, kafin kuma ya shiga kiran lambar Omar ya jita a kashe, tsaki yaja a fili yace "Ɗan rainin wayo koh mai ya sake aikatawa wannan karon kuma" kafin kuma ya miƙe ya shiga shiryawa.





**************





________Kife take da kanta tana ta raira kuka, sosai takejin baƙin cikin abinda Omar ya aikata mata, da mutuncin ta da komai ɗinta ya ɗauke ta ya kawo ta hotel sai kace wata karuwa yayi abinda ransa ke so da ita, yoh toh ai koh karuwan ma albarka tunda da amincewar su ake komai.



Ƙarar buɗowar ƙofa da taji an shigo ne ya tabbatar mata da cewa shine ya dawo tunda dama da zai fice rufe ta yayi a ciki dan kada ta nemi guduwa.



Ajiye tray ɗin hannun sa yayi kan center table ɗin ɗakin kafin ya ɗau remote ya rage gudun sanƴin A.C, kallon inda take yayi kanta rufe da bargo har yanzun kuma bata bar shessheƙar kukar da take ba tun jiya da dare.



Huci ya fesar kafin ya taka zuwa inda take, riƙe bargon yayi yana niyyar janƴewa daga jikin ta sai dai ta riƙe shi gam taƙi saki, dan kuwa ba wani kayan kirki bane a jikin ta.



Murmushin gefen baki Omar ya sake, dan kuwa koh mai zata rufe yanzu duk a banza, dan kuwa babu abinda bai ƙarewa kallo ba a daren jiya, komai na cikin kwakwalwar sa, da ace ya iya zane ma toh zai iya zana yadda surar jikin ta yake koh da kuwa nan da shekaru ɗari ne.



"Baby" ya kira ta a hankali.



Aisha ji tayi wani irin baƙin ciki ya turnuke mata zuci, muryar sa kaɗai taji haushi yake bata bale kuma aje ga ya ta’ba ta.



Jaye-jaye bargon suka fara tana ja, yana ja a haka har yayi nasarar janƴe bargon daga jikin ta gabaɗaya, wani irin haushi ne ya turnuƙe Aisha da zazza6i ya fara rufe ta wanda batasan sadda ta ɗau hannu ta wanke face ɗinsa da mari ba, cikin kukan dake nuni da tun daga zuciyar ta yake fitowa take faɗin "You have got what you want don't you?, wai mai ka maida ni ne, marar daraja wacce zaka ci moriyar ta akoda yaushe koh miye, why don't you just get out of my life for good, i have suffered enough and you can't even say sorry sabida kafi ƙarfin hakan koh, atleast yaci ace ka bani haƙurin dukkanin abubuwan da ka aikata min amma ka kasa hakan, sabida kana tunanin kafin ƙarfin hakan right?, ganin ka kusa dani babu abinda yake ƙaramin sai tsanar ka, i hate you, i hate you, i hate..." bata ƙarasar ba taji soft lips ɗin sa kan nata, kissing ɗinta ya fara passionately, shi koh kaɗan baiji haushin marin da tayi masa ba, kalmar tsanar da take furta masa a yanzu kuwa yafi komai ƙona masa rai dama kuma ɗaga masa hankali, sosai zuciyar sa ke wani irin beating so very fast wanda yakejin kamar zata faso ƙirjin sa ta fito, duk yadda Aisha tayi ƙoƙarin kwatar kanta daga gareshi kasawa tayi, Omar kuwa ji yayi ya tafi wata duniyar chan daban, duk duka da kwarzanin da take kai masa a ƙirji bayaji, burin sa ya shine ya samu yaji zuciyar sa tayi sanƴi da wannan kalmar da ta furta a gareshi.



Sosai jikin Aisha ya sake wani irin laushi, har taji dukkanin ƙuzarin jikin ta ya zuƙe, a haka har ya gama abinda zaiyi, cupping fuskar ta yayi yana haɗa hancin su wuri ɗaya, ƙoƙarin sai ta numfashin sa yayi kafin ya fara faɗin "Don't you dare say that word again."



Itadai Aisha idanun ta a runtse suke babu abinda take zubarwa sai hawaye.



Wani irin abu ne ya tokarewa Omar maƙoshi, so yake ya furta mata kalmar haƙuri sai dai ji yayi harshen sa yayi masa wani irin mugun nauyi, cize lips ɗinsa yayi kafin kuma a hankali ya cire hannayen sa daga riƙon fuskar ta da yayi, wayar sa dake a kashe ya kunna kafin ya lalumo lambar likitan sa tare da faɗa masa yana da patient anan, katse kiran yayi ya tura masa address ɗin hotel ɗin, bai sake bin ta kan Aisha ba ya fice daga ɗakin tare da rufo ta a ciki kamar yadda yayi ɗazun.



Da kallo Aisha tabi ƙofar kamar zuciyar ta zata fashe dan haushi, sauƙowa tayi daga kan bed ɗin a hankali dukkanin wasu ga’bo’bin jikin ta ciwo suke mata, ga wani irin masifaffen ƴunwar dake nuƙurƙusar ƴan hanjin cikin ta, dakyar ta iya kaiwa bathroom ɗin ɗakin ta sake tsaftace jikin ta ta fito.



Bai fi mintina sha biyar ba Omar ya dawo ɗakin, koh da ya dawo tadda ta yayi ta haɗe kai da guiwa sai dai yanzun ba kuka take ba, dan kuwa har ta gaji da kukan ma.



"Hey" ya kira ta.



Banza tayi dashi ganin rainin hankalin nasa ma yayi yawa, wato itace ta koma hey yanzu.



Ƙarasowa gaban ta yayi ya ajiye mata shopping bag ɗin da yayo mata siyayyar kaya a gaban ta kafin yace "Get changed, the doctor is here to examine you."



Ba tare da ta tanka masa ba ta ɗago kanta tare da ɗaukar shopping bag ɗin tana miƙewa tsaye, bata bi ta kansa ba tayi hanƴar bathroom ɗin inda ya bita da kallo ganin yadda take tafiyar ɗai-ɗai, cize soft lips ɗinsa yayi har ta shige cikin bathroom ɗin, wani irin murmushi ya saki yana mai shafo lallausar sajen kan fuskar sa, shi kaɗai yasan irin farin cikin da ya tsinci kansa a ciki jiya, ya tausaya mata ne kawai dah kuwa babu abinda zai hana shi maimaita abinda yayi jiya, murmushi ya kuma saki yana zuba hannayen sa cikin aljihun wandon sa, ƙarar buɗowar ƙofar bathroom ɗin da yaji ne ya sanƴa shi saurin tsuke fuskar sa yana ɗagowa ya zuba mata sexy eyes ɗinsa, Aisha wani irin tsuke fuska tayi tana turo baki gaba, ganin yadda yake bin ta da kallo yawa wata sabuwar halitta a haka har ta ƙaraso bakin bed ɗin ta zauna.



Juyowa yayi tare da takowa gaban ta yana kallon ta, Aisha da idanun ta ke kallon ƙasa kasa ɗagowa tayi ta kalleshi, gani tayi ya durƙusa kan guiwar sa guda ɗaya, hakan ya sanƴa ta ɗago large eyes ɗinta tana sanƴawa cikin nashi da ya kafe ta dashi.



Sun ɗau kusan 2mins a haka inda daga ƙarshe itace ta fara janƴe nata idanun, hannu taga ya kai kan mayafin da ta ɗaure kanta dashi ya sunce kafin ya gyara mata shi wurin yi mata rolling ɗinsa, mamaki da haushi ne ya sake turnuƙe ta ganin ashe dama ba haƙuri yake da niyyar bata ba, she just couldn't believe wane irin mutum ne Omar ɗinnan, da har zai iya hurting feeling ɗin mutum amma koh a kwalar rigar sa bai damu da ya baka haƙuri ba, she just couldn't believe him.



Miƙewa yayi ya buɗe ƙofar ɗakin tare da leƙa kansa ya yiwa likitan alamun ya shigo.



Shigowa likitan yayi yana washe haƙora ganin Aisha nan yace "Barka da safiya Madam."



"Barka" kawai ta iya amsa masa dan kuwa haushin komai takeji a yanzun.



Dudduba ta likitan yayi tare da rubuta magani ya baiwa Omar kafin yayi masa sallama ya fice.



Abincin da ya sayo ya ɗauko tare da kawowa gaban ta ya ajiye, yace da ita "Eat, zanje na sayo maganin na dawo."



Ganin yayi gaba ne ya sanƴa ta faɗin "Am not eating."



Dakatawa yayi ya juyo yana kallon ta, miƙewa tayi tsaye cikin muryar mai son yin kuka tace "Ka maida ni gida."



Dawowa yayi tare da dafa kafaɗun ta yana maida ta ta zauna, buɗe take-away ɗin chips da kazar yayi tare da ɗaukan fork ya ɗebo yana kaiwa saitin bakin ta yace "Haa" kawar da kanta tayi tana tsuke baki tare da gungunai ƙasa-ƙasa.



Dariya yadda tayi ɗin yaso bashi sai dai ya fuske yana sake tsuke fuskar sa yace "Open your mouth."



Ɗago da manƴan idanun ta tayi tare da zabga masa harara tana sake kawar da kai.



"Babe please..." ya faɗa yana kallon ta.



"Stop calling me Babe, ni ba yarinƴa bace ba, idan ba zaka kira ni da ainihin sunana ba then ka barshi babu wanda ya saka dole."



Shiru yayi yana kallon ta, kafin yace "Never talk to me like that... ever again."



Kallon sa tayi tace "Hmm... kana tunanin zaka tsare ni ne na tsaru?, ai yanzu kan mage ta waye infaɗamaka, am not afraid of you or what you can do, ba zan kuma lamintar duk wani cin mutunci koh zarafi daga gareka ba, idan ma kana tunanin ina tsoron ka ne kamar dah har kake da ikon yi min wani abin kuma nayi shiru toh tunanin ka ya baka ba dai-dai ba, ina raga maka ne kawai sabida darajar iyayen mu da kake ci, sannan zan iya yi maka kowacce iriyar magana ce a duk lokacin da naso, ka gane?" ta ƙarashe cikin nuna shi da yatsar ta.



Omar shagala yayi da kallon ta ganin yadda take maganar tata cikin ƙarfin hali bayan ga tsoro da shakkun sa nan ƙiri da muzuru cikin idanun ta, ba ƙaramin burge sa tayi ba dan kuwa abinda yake ƙoƙarin yi kenan, shine ya cire tsoron sa daga cikin zuciyar ta.



Murmushin sa mai ƙara masa kyau yayi yace "Wow, i like your confident little girl, i mean dole ma ki cire tsoro nan a ranki coz idan ba haka ba babu ta yadda za'ayi soyayyar mu ta ginu kamar yadda nake planning."



Harara ta zabga masa kafin kuma tace "Malam dan Allah ka maida ni gida."



"Kinason tafiya gida, then eat first, if not then it's not a big deal for me idan mun sake kwana anan" ya faɗa cikin kashe mata ido ɗaya.



Saurin kauda kanta tayi daga kallon sa, tana jinjina salon iskanci da rashin kunƴa irin tasa, amsar takeaway ɗin abincin tayi ta fara ci da kanta, sai da ya tabbatar ta cinƴe komai tass kafin yace "Wow, haka kike da ci dama, no wonder shiyasa kike da nauyi" ya faɗa yana miƙewa tsaye ba tare da yabi ta kan kallon da take aika masa ba.



Hannu ya miƙa mata yace "Lets go."



Saurin miƙewa tayi tayi gaba ba tare da ta miƙa masa nata hannun ba, tsaye yayi tare da zuba hannayen sa cikin aljihu yana ganin yadda ta la’be jikin ƙofar tana jiran yazo ya buɗe, ganin yadda take ta tutturo baki tana magana ciki-ciki ne yaso bashi dariya dan haka murmusawa yayi ya ƙarasa bakin ƙofar tare da buɗewa saurin sa kai tayi zata fice yayi saurin fizgo hannun ta tana faɗawa jikin sa, lafewa tayi kan faffaɗar jikin sa tana sauraron bugun zuciyar sa, baki ya kai saitin kunnen ta kamar mai son faɗa mata abu, runtse idanun sa yayi yana cize lower lips ɗinsa, he wanted to apologise but wani zuciyar na faɗa masa cewa ba yanzu ba, he shouldn't apologise ta wannan sigar, maybe another day, zai ware rana ne ta musamman domin goge duk wasu laifukan da ya aikata mata daga cikin kwakwalwar ta, only then shi kanshi zai sami kwanciyar hankali sannan ya gina ta kan sabuwar soyayyar sa mai cike da shauƙi da ƙauna.



Ɗago ta yayi tare da kama hannun ta yana sarƙe yatsun ta cikin nasa, batayi ƙoƙarin kwacewa ba dan kuwa salon da yakeyi mata ɗin yayi mata daɗi.



A haka suka ƙarasa wurin mota ya buɗe mata ta shiga kafin shima ya zaga ya shige, sai da ya tsaya a wani babban pharmacy store ya saya mata maganin ya sanƴa ta ta sha, kafin su kama hanƴar gida.



Tuƙi yake sai dai hankalin sa gabaɗaya yana gareta, ji yake kamar ya fasa tafiya wannan mission ɗin da ake ƙoƙarin tura su, hannun sa ya kai kan nata yana murzawa ba tare da ya kalleta ba yace "I wanted to tell you something Baby."



Bai jira yi amsar ta ba ya ɗaura da

Please Login or Register in order to submit comment