Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yayi a Magagi take yasashi zama kusada ita tare da riko hannunta ,cikin bacci ta taji an kamo hannunta da sauri ta ta fisge hannunta ta kurma uban ihu, Tana kokarin bangajeshi ta gudu kamo hannunta yake amman tama ki tsayawa Dan duk tunaninta Olamide ne da sauri ya fisgota da karfi yayi Hugging nata kam akirjinshi yana shafa bayanta ,



Shi kuwa Olamide yana shiga Daki ya hada kayanshi karankataf yanemi wuri ya zauna yana jiran sakamakon shi gobe.



AmjadJiddher ❤️
[9/23, 9:37 PM] My Love: 💋BANI DA ZAB’I💋_

(I have no choice )

©️®️
*Hafsatouamjad_

&

*Mhizz Jiddherr

Kuyi following accounts Dina

Wattpad: Hafsatouamjad2
Arewabook: Hafsatouamjad2
Facebook: Hafsatouamjad

Page 13*





Daidai kunnen ta ya fara mata magana so slowly “Hey kiyi shiru am here I promise babu abunda ze kuma samunki kiyi shiru haka “Mutsu mutsu kawai takeyi tana cewa “Ka rabu dani mugu kawai I hate you Allah seya sakamin ka mayar dani wurin Mama na da yaya Ousaman dina ni bazan zauna anan ba mugu azzalumi “

Abunda taketa fada kenan tana dukan kirjinsa da duka hannayenta idonta a rufe se dan guntun hawaye dake zubowa ta gefen idonta ,jin da yayi still bata dawo normal ba yasa ya daura bakinsa kan nata ya fara kissing nata slowly zuciyan sa na harbawa very faster ,Aysha da taji Bakon yanayin da bata taba shiga irinsa ba yasa dandanan kafafunta suka fara rawa tanajin wani iri from head to Toe,abangaren Omar ma hakan ce ta kasance duk yanda yaso ya tsayar da alamarin a takaitaccen lokaci abun yaci tura he keep kissing her as his heart is directing him ,zuwa lokacin Aysha jikinta ya fara mazari Omar da shi kanshi ya fara fita a hayyacin sa ne ya dago dkyar ya zame bakinsa Anata nicely yana mamakin kansa ,Aysha jin ya dena ne yasa ta zamewa akasa dan duk jikinta ya gama saki bata taba tsintar kanta acikin wannan alamarin ba ,shima zama yayi agefen gado ahankali yana tunanin abunda ya faru just now ,he just can’t imagine shine yayi kissing wata for the first time arayuwan sa ,suna zaune kamar kurmaye ahaka kusan 10min bude idonta tayi da still suke a kumbure ta fara bin dakin da kallo azabure ta mike tsaye jikinta na rawa kallon Omar tayi daya Tsure ta da ido like his life depend on her ,ihu ta zunduma sannan tayi hanyar kofa da gudu tana cewa “Bazan zauna ba dakai mugu Seka maidani gida ka maidani wurin Mama ta na tsaneka “

Tana magana tana fita daga cikin dakin harta karasa parlour yana biye da ita kamar jela Binta yayi da sauri ganin tana shirin fita waje ,da sauri ya kamo hannunta ya janyo ta baya tare da sakawa Kofar lock ya kalleta patiently yace “where are u going da daren nan ke bakyajin Tsoro “ wani mugun kallo Aysha ta watsa masa sannan ta fashe da kuka tace “Babu abunda ya dameka dani just leave me alone daka sani ka bari yayi rapping nawa ,shine sakamakon dazaka mini kaima yaya Ousman dan allah ka barni ka barni I hate you mugu “ ta karasa tare da durkushewa a wurin ta juya masa baya kukan ta take Haikan da gaske ,dafe goshinsa yayi yana jin wani abu kamar babu dadi jin abunda ta fada kallon bayan ta yake seriously yace “Is okay take that room ki shiga ki kwanta “ kamar jira take ta mike da sauri ta nufi kofa data tabbatar nan yake nufi kallonta yayi ya sauke nauyayyen ajiyan zuciya tare da shafa lausassan Suman kanshi ,kallon agogon parlour yayi ganin 3 harta wuce yasashi wucewa dakin shi agajiye Dan bacci yakeji sosai ,Tana shiga ta karewa dakin kallon Babban Bed ne adakin se kujeru 1 sitter guda biyu da katon Capet din daya mamaye tsakiyar dakin da wadrope daya cinye bangon dakin ,da kuma bag hanger da shoe rang dake gefe kusada Kofar data tabbatar toilet ne kasa karasawa tayi dan har zuwa yanzu atsorace take tana nan tsaye anan kusan 20min jin alamun motsi yasa da gudu ta fito adakin tana haki direct dakin Omar ta wuce zuciyan ta na bugawa batayi wata wata ba ta dare bayan shi tare da cukwikwoyeshi cikeda tsoro . Omar da bacci yadan fara dibarshi ya bude idonshi da sauri yace “What’s wrong “ bata mishi magana ba and bata cikashi ba yanajin saukar numfashin ta ahankali a daidai wuyan shi hakan ya saukar masa da mugun kasala daya kasa koda motsa hannunsa......



AmjadJiddher ❤️
08100312134.
[9/23, 9:37 PM] My Love: 💋BANI DA ZAB’I💋

©️®️
*Hafsatouamjad_

&

*Mhizz Jiddherr_



Page 15





Tunda ta shiga dakin bata kuma fitowa ba ,tana zaune tana tunanin yanayin ryuwan ta daga wannan challenge din se wannan hawaye ne suka fara gauraye fuskanta tunawa da tayi da Mama she don’t know the actual stuation da mama take ciki tasan tabarta cikin tashin hankali ,Mesa tayi haka ?Mesa ta Zabi son zuciyar ta ?Mesa ta yarda da Haddin auren da Dady yai bayan tanada tabbacin Omar will never loved her ,she is not the type of Matar da yake tsara rayuwar shi da ita kuka take sosai tana kara tausayawa kanta na irin halin da take ciki , “Bazan zauna ba ,Bazan zauna inuwa daya da wanda ya zabi ya cuzgunawa rayuwata ba wanda ya fifita karnukan sa akaina “ Mikewa tayi zuciyan ta na kara tsanar Omar tana tuna memories me dadi da sukayi sharing da Ousman she wishes wanda zuciyan ta ke muradi ta aura .



Haka ta kwana bakin ciki fal ranta tana nemarwa kanta mafita



Around 10 ya shigo gidan cike da gajiya yana bude Kofar yaci karo da ledar Abinci abakin Kofar mamaki ne ya kama shi ganin bata dauki abincin ta Ciba ,kallon Kofar dakin da take yayi sannan ya dauke ledar abincin ya wuce cikin dakin akan dining table ya ajiye ledar , dakin sa ya shiga bayan yayi wanka ya saka pyjamas ya kara fitowa parlour zama yayi akan 2 sitter ya mike kafaduwan shi akan centre table ,wayan shi ce a hannun sa yana operating Se wurin 12 ya tashi ya shiga dakin shi babu bata lokaci ya kwanta bacci ya daukeshi .



Washe gari ta tashi cikin kunci komai baya mata dadi ,Tana cikin daki azaune dan batajin zata iya sakawa cikinta wani abu hakan nan taji komai ya fice mata akai babu abunda takeso yanzu sama da ta ganta agida , haka ta wuni tun safe batare da ta ci koda ruwa bane kuma bataji ko yunwa ba .

Omar tunda ya tashi da wuri ya shirya saboda tafi yar su Turkey saura only 2 weeks shirye shirye suke babu kama hannun yaro , be kuma bi takan ta ba tunda yasan yanzu she’s comfortable ,sede takan fado mishi arai lokaci zuwa lokaci In yana aiki seya alakanta hakan da tausayin ta da yaji lokacin da Olamide yake kokarin ke ta mata Haddi .



Bayan sati daya .

Haka ya cigaba da gudanar da rayuwar ta kullum cikin kunci da danasani mara adadi ,zuwa yanzu ta fara sabawa da zaman kadaici Dan ko kwakwarn abinci bataci ta rame tayi baki duk da muhallin da take zaune yanada kyau amman hakan be hanata ramewa ba .

Da yamma bayan tayi wanka ta fito parlour domin daukar takeaway dinta , Zaune ta ganshi a kujera yana sanye da 3quartrr s black t shirt ya kwantar da kanshi a saman kujera idonshi a lumshe tunda ta kalleshi sau daya ta dauke kai nan take taji zuciyarta ya fara Kuna ,zuwa yanzu batason ko ganin fuskar sa ahnakali tsanar shi take mamaye jini da jikin ta kuma tana ji ajikinta bazata cigaba da zama dashi ba ko ta wacce hanya ne setabi dan ganin ta fita daga wannan gidan data rada mishi suna da prison ,bude idonshi yayi ahankali ya dorasu akanta ganin tana wucewa kamar zata fita yasa ya kuma bude idonshi da kyau ledar takeaway din ta daukko sannan ta jiyo ahankali idonsu ya sakalu dana juna dauke idonta tayi ahankali tayi hanyar room dinta dole shima ya janye nasa idon yana jin wani iri a ranshi ,baze iya prescribing yanda yakeji ba either bacin rai ko akasin haka .



AmjadJiddher ❤️
[9/23, 9:37 PM] My Love: 💋BANI DA ZAB’I💋_



©️®️
*Hafsatouamjad_

&

*Mhizz Jiddherr _



Page 14*





Tana kwance ahaka har aka fara kiraye Kirayen sallah , bude ido Omar yayi da sukayi matukar yi masa nauyi ahankali ya zame jikin sa sannan ya shiga toilet dan yin alwala , Aysha da bacci ya fara diban ta jin da tayi ya zame jikinsa yasa ta tashi da sauri ta fita adakin tare da wucewa dakin ta ,Tana shiga ta wuce toilet ahankali cikeda fargaba ga wani bacci daya ke dawainiya da ita da kyar ta dauro alwalan sannan ta fito tsayawa tayi tana tunani yanda zatayi sallah gashi ko Hijjab dinta bata dauka ba zama tayi agefen gadon tayi jugum, jin karar taba kofa yasa ta mike azabure tayi hanyar toilet Omar da ya shigo mata da kayan ta ya kalleta,ganin yanda ta mike azabure yasa abun ya bashi dariya murmushi kawai yayi tare da shigo mata da akwatin ta sannan ya juya batare daya mata magana ba , juyowa tayi da sauri ganin kayan ta abakin kofa ya tabbatar mata da Omar ne ,tabe baki tayi ta taho ahankali ta sama kofar key tare da daukar Hijjab dinta ta kabbara sallah , seda ta idar sannan ta mike ta ninke Hijjab din tare da kashe globe din dakin ta haye kan gado tare da mikewa ba bata lokaci bacci yayi gaba da ita , Omar bayan ya dawo daga massalaci ko bi takan Olamide beyi ba ya shigo ciki tare da sakawa kofan key ,kallon Kofar dakin nata yayi kafin ya wuce dakin sa dan shima bacci yakeji ba kadan ba , be tashi a baccin ba se around 11 sakkowa yayi daga kan gadon da sauri ganin time ze kure masa ,toilet ya nufa da sassarfa be dauki dogon lokaci ba ya fito shiryawa yayi cikin wani red jeans da white t shirts me hula da wani igiya a gaban red p cap ya daura akanshi se white boots din daya amsa kafan sa ,wayar sa ya dauka da car keys dinsa ya fito da sauri yana zuba kamshi expensive perfume dinshi , ficewa yayi agidan da sauri .Abangaren Aysha bata tashi bacci ba seda aka kusa kiran sallah azahar,mikewa tayi da hanzari ta saukko daga kan gadon tana mamakin yanda tasha bacci shafa cikin ta tayi jin yanda yake mata k’ugi hanyar toilet ta seda tayi wanka tayi alwala sanan ta fito ta shirya ta kabbara sallah bayan ta idar ta dauki hand bag dinta ta ciri brush dinta ta koma toilet ta tsaftace bakin ta kafin ta fito ,gyara gadon tayi duk da ba wani datti yayi ba sannan ta zauna akan kujera tayi jugum ,tun tana zaune ta kwanta ganin zama baze mata ba yasa ta mike a hankali ta bude lock din Kofar tare da leka kanta cikin parlour seda ta tsaya for atleast 3 minutes sannan ta fito da gangar jikin ta duka ,waige waige ta farayi acikin parlour hango Kofar da tayi can kusa da dinning yasa ta tafi da sauri dan tana da tabbacin kitchen ne,bude Kofar tayi sannan ta shiga store din ta fara leka wa ganin Indomie ne kawai ya rage yasa ta daukko guda biyu ta dawo kitchen din tukunya ta dauka ta dauraye tare da diban ruwa aciki ta kunna gas ta daura, fridge ta bude ta Debo attaruhu guda 4 ta wanke tare da jajjagawa acikin ruwan ta zuba attaruhun sannan ta zuba mai ,seda ya tafasa ta saka Indomin ta kara magi sannan ta zuba albasa ta zauna akan freezer tana jiran ya dahu kusan 10min ta diba sanna ta saukko ta daukko plate ta juye ta dauki pork ,parlour ta fito ta bude fridge ta dauki lemo sannan ta shige daki da sauri ,tare da saka lock seda ta gama cin abincin tass sannan ta mimmike kafafuwan ta , Olamide da tun jiya wani lafiyayyen zazzabi ya ziyarce shi su Daniel sunyi nacin harsun gaji yaki fada musu abunda ya same shi ,magani Abraham ya daukko masa ya ajiye masa yace “Tunda bazaka fadi abunda ya sameka ba ga magani nan kasha bara na kira Oga na fada masa baka da lafiya in yaso se akaika asibiti “ mikewa Olamide yayi azabure ya kamo kafar Abraham cikeda fargaba yace “No please don’t call him am okay ,am just thinking of my family “ kallon shi Abraham yayi yana mamakin rudewar da yayi tabe baki yayi kawai ya janye kafarsa ya fita ,yana zama kiran Oga na shigowa dauka yayi da sauri cikeda ladabi yace “Yes sir “ Dga can bangaren Omar yace “Kayi Order abinci ka Mika mata “ kasancewar Abraham ya gane abunda yake yasa yace “Yes sir “ mikewa yayi ya fita yaje yayi order abincin yanda Omar ya fada masa yana dawowa ya dunfafi Kofar bude handle din Kofar yayi ya shiga ,ganin ba kowa ne yasa abun yayi matukar bashi mamaki tsayawa yayi for some minutes yaji ko toilet ta shiga shiru ,fitowa tayi hankali atashe ya kira Omar yace masa he didn’t see her Omar dake zaune a office ya mike tsaye a tsorace yace “I didn’t get you “ “Sir na duba dakin amman Sam ban ganta ba I have no idea da inda take “ jinjina kai yai yace “Ka shiga cikin gidan tana ciki ,ka yi knocking ka ajiye base ka shiga ba “ yana gama fada ya datse wayar kana ya cigaba da aikin gaban shi , mamaki ne ya kama Abraham jin abunda ya fada tabe baki yayi ya dage kafada sannan ya yi hanyar gidan . Knocking yayi sanna ya tura Kofar ahankali ya ajiye ledar ya fita Aysha datana zaune taji knocking da kamar bazata mikewa ba acewar ta Omar yaje ya bude jin an kuma knocking yasa ta mike ahankali ta fito hanyar Kofar tayi “Waye “ tace jin baa bata ansa ba yasa har zata juya taga leda ta gane mene aciki Dan tasan ledar restaurant din da ake mata order ne kullum tabe baki tayi batare da ta dauki ledar ba tayi gaba abunta .



AmjadJiddher ❤️
08100312134 .
[9/23, 9:37 PM] My Love: 💋BANI DA ZAB’I💋_



©️®️
*Hafsatouamjad_*

&

_*Mhizz Jiddherr *_



The whole page is dedicated to *Jamila Umar Janafty* you’re the best ❤️


Page 18



Ba ita ta farka ba se wurin 8 malam jauro lokacin yaje Gona har ya dawo suna zaune a tsakar gida sun gama karya kummallo,ahankali ta fara bude idon ta da suka yi mata nauyi harta bude su tarr akan ceiling din dakin mikewa tayi azabure tuno abunda ya faru da ita jiya ,kallon kafar ta tayi ganin batajin wani Ciwo ba amnan kafar an shafa mata wani koren magani ,maida kallonta tayi wurin labulen dakin da iska take kadashi tana hango tsakar gidan ,sauke numfashi tayi sannan ahankali tayi yunkurin tashi daga kan gadon mikewa tayi ahankali jiri na dan dibar ta ,hangota Laure tayi da sauri ta mike tana cewa “Lah malam ta tashi “ shigowa dakin tayi kuluwa ta biyo bayan ta da sauri ,shima malam din boyosu yai cikin dakin rikota Laure tayi ganin tana shirin yin baya sakamakon kanta daya juya , zaunar da ita sukayi a gefen gado suna mata sannu bayan kamar minti biyar taji jirin ya saketa ,maganin da aka jika mata malam yasa afara bata kafin taci komai ,dakyar ta sha maganin jin yanda yake da wani irin daci, kuluwa ce ta fita ta daukko mata kunun da fanke da sukayi ,ajiye mata tayi agaban ta tana kara yi mata sannu fita malam yayi dan Zeje yaji da almajirai yace in da wata matsala a sanar mushi ,dakyar Aysha ta iya shan Kunun Dan gaba daya jikin ta ji take kamar an canza ta ,tanaso ta cigaba da tunani amman data fara zataji kanta ya fara juya mata bayan ta gama Shan kunun kuma mikewa tayi ta kwanta tanajin wani iri ajikin ta .





Omar tun da ya shiga dakin shi be kuma fitowa ba ,washe gari da safe yana zaune a parlour har wurin 11 na safe lokacin Abraham ya kawo abinci har ya juya ganin har lokacin bata fito bane yasa yace mesa aranshi , karar kiran wayar shine ya dawo dashi daga tunanin da yake yi ganin Anty Maimoon ne yasa ya dan saki fuska sannan ya daga daga can bangaren Anty maimoon tace “Sadauki sarkin zumunci “ Murmushi yayi tare da shafa Beard dinsa yace “Ayimin afuwa small mom ,barka da Safiya “ “Hmm barka dai ya aiki ?” “Lafiya lau ya yaran da mutan gida ?” “Suna nan qlau Ina Aysha fah ?” Kofar dakin ta ya kalla yace “Tana nan, daman nasan badan ni Kika kira ba Anty Maimoon “ Dariya tayi sannan tace “Ka dade ba’a kira ka ba inde Sa ran kirana kake,kai kana kirana ka gaishe ni ne dan rainin wayo ,da Ousman ne kullum seya kirani yaji Lafiya ta banda kai da miskilanci ya maka yawa “ yake yayi ahankali ya sauke numfashi sannan yace “Hmm toh shikenan zan na kira “ “Allah yasa toh ,nidai ka kaima daughter na wayan inason magana da ita “ mikewa yayi ya kashe wayar sannan ya karasa bakin Kofar dakin ya fara knocking ahankali ,ganin bata bude ba batayi magana ba kuma yasa yayi tunanin ko bacci take ,dawowa parlour yayi ya zauna kiran Anty Maimoon ne ya kuma shigowa daga wa yayi sannan yace “Anty Bacci take fah ,Amman in ta tashi zan kira ki na hadaku asama min Lafiya “ ya karasa da murmushi “Ah lalai Sadauki In sama maka Lafiya ko zakayi bayani “ ta fada tare da kashe wayar tana mamakin dan sauyin da aka fara samu daga Omar kuma ba kadan ba taji dadin haka ,seda akayi kiran sallah sannan ya mike yayi alwala a toilet din parlour sannan ya nufi massalaci bayan ya dawo yaga Abraham ya kawo abincin lunch still bata fito ta dauka ba ga breakfast ma ,dakin ta ya nufa a daidai lokacin wayan shi ya kuma rimging ganin Anty Maimoon ne yasa yayi rejecting kiran knocking Kofar ya cigaba dayi da karfi ganin baa bude ba yasa ya murda Kofar da karfi ,ya danna kai cikin dakin kallo ya karewa dakin ganin babu mutum akan gadon babu alamun ma an hau gadon ,zama yayi a kujeran yana jiran ta fito atoilet Dan duk tunanin sa tana cikin toilet ,har yayi 20min beji alamar da mutum aciki ba ,kuma babu alamar zaa fito mikewa yayi gaban shi na faduwa ya nufi toilet din knocking ya yi da karfi still baa yi magana ba ,murda Kofar yayi azabure yayi baya ganin toilet din wayam babu mutum , da sauri ya yayi baya ya nufi wadrope ya bude ya fara dube dube , da sauri ya fito a dakin ya nufi kitchen hankali tashe,nan ma batanan ventilation din gidan ya zagaya zuwa lokacin gumi harya rufeshi ,garden ya nufa ya ringa leke leken kasan kujerun dake wurin ,wasa wasa seda ya duba kaff gidan nan babu Aysha babu alamar ta , zama yayi jabar akan kujera yana hautsina sumar dake kanshi “Ina kikaje “? Abunda yake ta maimaitawa kenan cikin shi harya fara hautsinewa ga shi zuwa lokacin Anty Maimoon tana ta kira ,kashe wayan nashi yayi gaba daya ,sanna ya mike ya nufi gate da sauri Daniel ya tarar a zaune akan benci yana operating wayan shi ,tashi yayi da sauri yayi saluting Omar yace “Yes sir “ kallon shi Omar yayi yama rasa me ze ce masa sai can ya nisa ya ce mishi “Jiya bakaga wani ko wata sun fita gidan nan ba” ya fada ahankali dan bayason ya gane actual yanayin da ake ciki ,kuma yasan Aysha dole in fita tayi sede da dare ,shi tsoron shi bata San ko ina ba anan ta fada hannun marasa imani me ze cewa Dady ? Yasan idan ze rantse da duniya gaba daya Dady baze yarda dashi ba ,dandanan kanshi ya kuma Sarawa “Eh sir jiya dai da dare gaskiya naga fitar wata mata da hijjabi ,lokacin na fito daga toilet kenan toh se nayi tunanin ba kuwa Matar gidan tayi shiyasa ban bita ba “ innalillahi wainnailahi rajiun kawai Omar yake maimaitawa ta faru ta kare Ina Aysha ta tafi? Batare daya kula Daniel ba ya fice daga gate din ranshi amatukar bace yayi tafiya ta ban mamaki akasa batare daya San yayi hakan ba ,duk inda yaga mutane seya tsaya yayi tambaya amman babu wanda yace yaga me kalar sufarta ma ,ganin wahalar da kanshi kawai yake ne yasa ya tara taxi ganin tafi yar da yayi da yawa bema San yayi ba . Yana dawowa gida ya shige jijiyoyin kanshi sun tashi sunyi rudu rudu ,idan yace baya cikin tashin hankali yayi karya actual besan ya zeyi ba yana nan zaune ya kasa katabus kana ganin shi kasan baya cikin Mood din shi face dinan yayi jaaa sosai .







Se wurin azahar malam jauro ya dawo gidan lokacin ta tashi har ta fito tsakar gida ,ruwan zafi kuluwa ta kai mata na wanka sannan ta fita bata zani mikewa tayi ta rakata har toilet din dayake shimfide da siminti ga sit dinsu na tangaran wanda yake kakal alamun mutan gidan suna da tsafta,wanka tayi sanna ta fito har taji karfin jikin ta sosai Laure ta daukko mata sabbabin panties guda uku acikin kayan kolin da take siyar wa da brazier guda biyu ta bawa Kuluwa ta kawo mata karba tayi tana murmushi ta saka pant din Kuluwa ta daukko mata doguwar rigarta ta abaya ta bata ta saka , kasancewar girman su ze iyayin daya ko Aysha tafi kuluwa da kadan yasa kayan suka mata cifcif maganin da aka jika mata ta kuma sha bayan ta gama shiryawa sanna malam ya aiki ayi kiran ta ,fitowa tayi tsakar gidan ,suna zaune acan kusa da zaure kasancewar rana ta riske inda suke da azaune karasawa tayi ta zauna ahankali kusada Laure dagowa Malam yayi ya kalle ta sannan yace “Baiwar Allah ya sunan ki sannan daga wani gari kike “? Kallon shi Aysha tayi ido cikin Ido tana so tayi magana Amman bakin ta ya rufe ruff,duk iya kokarin da tayi na magana abun ya faskara .



Mabiyan book Dina ina gaisheku kyauta . A karanta aringa sharring da voting please .

AmjadJiddher ❤️
[9/23, 9:37 PM] My Love: 💋BANI DA ZAB’I💋


©️®️
*Hafsatouamjad_

&

*Mhizz Jiddherr_


Wattpad:Hafsatouamjad2



Page 17

Gudun takeyi sosai har ta bar street din gaba daya Kofar wani gida ta tsaya ta fara daidaita numfashin ta ahankali kafin ta kalli kudu da gabas ta fara tunanin wurin zuwa , gashi babu kudi ko biyar ahannun ta batasan ya zatayi bama cigaba tayi da tafiya ahankali har tayi tafiya me Nisan gaske zuwa lokacin 9 ya wuce ,wani dan karamin rumfa ta hango da wasu samari da baza su wuce uku ba da sauri ta karasa inda suke tana sauke numfashi kafin ta musu sallama muryan ta na rawa ,juyowa sukayi da sauri jin muryan mace kallo suka kare mata tass “Dan allah In na bi wannan hanyan Ina zanyi ?“ kallo kallo suka fara kafin wani daga cikin samarin yace “ina kike

Please Login or Register in order to submit comment