Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

dasuka mamaye Babban falon nasu yana daddanna waya "jabir kagama shirya komai da komai deko? Naga tun dazu bakada aikin komai Sai danna waya"

Kallan Abbansu yayi "Abba nagama hada komai, anjima ma zanje gidan, yacemin muhadu yau, Kuma Dama inaso inyi wa su Hajja sallama da takwarar mama"

Ummah tace"idan katashi tafiya akwai leda tana nan agefen gado na ka dauka katafi mata dashi"

Kansa yadaga mata, sannan yaci gaba da danna wayarsa.

******

Sun dauki tsawon lokaci suna bacci, Sai Bayan sallar azahar Shahaab yafarka, ahankali yake bude Idonsa harya bude shi gaba daya,kokadan bayajin ciwon komai yanzu, kalau yake jin shi kamar yanda yake Ada,wata irin miqa yayi tajin dadi, sannan yafara murza idanunsa da hannunsa, Idonsa yabude ras akanta,fuskarta tayi mutuqar kyau yayinda take baccin, Amma tad'an kumbura kadan Kuma taqara fari, Idonsa ne ya sauka akan lips dinta Wanda sukayi jajir saboda tsabar tsotsar su Dayayi, Daren su na jiya yafado masa, ahankali ya Lumshe Idonsa, wani irin farinciki yana sake wanzuwa akan fuskar sa, bude Idonsa yayi, yasake kallon ta tareda furta sunan"me abun dadi" akan lips dinsa (=ØHÞ>Ø-Ý)

Tashi yayi, ya matsa kusa da ita sannan yad'ora hannunsa akan fuskarta yana shafawa ahankali, saide kokadan Aisha bata farka ba, murmushi yasaki ya dauketa cimak yad'ora ta akan qirjinsa, sannan yasake Jan bargon yarufesu, gashinta daya Dan sakko jikinsa yasa hannu ya tattare mata shi waje daya,sannan cikin jin dadi yafara yimata kitso guda daya da gashin, saiyayi Sai yaga bai iyaba, ya warware shi yasake yin wani, daqyar yayi wani guda daya, Amma ko jimawa bai yiba dakansa yafara kuncewa kasancewar gashin da tsantsi, cikin baccin ta taji kamar Ana ta6a mata gashi, ahankali tayi wata ajiyar zuciya, sannan tafara yunkurin tashi, gabanta ne yayi wata irin muguwar faduwa jinta a jikin mutum Wanda tasan ba kowa bane face Shahaab, lokaci daya ta qame ko numfashin kirki takasa, kallon ta yayi cikin sigar rad'a yace"me abun dadi kin tashi?"

Wata irin kunya ce ta kamata sakamakon jin wani irin suna daya kirata dashi,agefe daya Kuma wani irin tsoransa takeji kamar wanda zai yankata, kokadan batayi yunkurin hada ido dashi ba, ta d'aga masa Kai alamun eh tatashi, sannan tafara kokarin sauka daga Kansa, cikin sauri yasaka hannayensa yaqara rungume ta tsam tsam, sannan ya mirgina da'ita Takoma kan katifar yanda zaiji dadin ganin ta, ido yazuba mata kamar yau ne Karon farko daya fara ganin ta, sannan ya janye gashinta daya Dan rufe mata ido yafara kawo fuskarsa dab da Tata zaiyi kissing dinta, ganin abinda yake shirin yi ne yasa tafara Girgiza masa Kai, lokaci daya hawaye yazubo daga idonta, cikin tashin hankali yace"subhanallah, menene yafaru?kohar yanzu ciwon ne?"

Kamar Dama jira take, lokaci daya ta Fashe masa da wani irin kuka,harda shashsheka, cikin kuka tace"karkayi,wallahi idan kasake yi mutuwa zanyi, ni wallahi nagaji da auren,da nasan haka akeji ma wallahi nida bazanyi auren ba har abada"

Wata irin dariya ce take son qwace masa, Amma saiya danne, yasake janta jikinsa yace"kiyi haquri, bazan sake ba,Nima kaina banyi niyar yimiki komai ba,Kinsan da inada mata, Kuma dole zan dinga rage zafi awajanta,to yanzu kinga tun kafin aurenmu dake matar tawa tafice, Kuma tun kafin murabu nida ita,mun samu Sa6ani harta Kai ga bata Bani haqqi na,maaamah ni mabuqaci ne, nasan kaina, bazan iya barin mata ta ban nemeta ba har tsawon kwana uku, idan hakan ta kasance kuwa to ninasan wahalar danake Sha,abunnan najima banyi ba, Kuma yanzu nasame ki,kwata kwata Rasa control din komai nayi,dadin kine yayi miki yawa maaamah, shiyasa ban saurara miki ba, nayi tunanin ma mutuwa kikai, shiyasa nakira mama nafada mata,saboda arikice nake Alokacin bazan iya dubaki sosai ba, Amma da nasan ba mutuwa kikai ba, Toda dakaina zan gyara ki, in dinkeki, sannan Kuma mudora daga inda muka tsaya"

Yaqare maganar cikin sigar tsokana, Aisha kuwa tanajin furucin sa tasake sakin wani irin kuka tace"wallahi gida zan tafi,bazan zauna ka kasheni ba"

Tana fadar haka tafara qoqarin tashi, cikin sauri yaruqota tafara fizge fizge, daqyar ya matse ta ajikinsa, bargon yasake rufa musu sannan yafara yimata rad'a akunne"wasafa nake miki,bazan sake ba, ki kwantar da Hankalinki Nima bazan sake yimiki wannan abun ba,idan kika mutu ainima mutuwar zanyi, kisaki jikinki bazan miki komai ba kinji?"

Cikin sauri tace"kayi alqawari?"

Cikin ransa yace"yarinya me wayo"(=ØÞ)
Murmushi yasaki a fili, sannan yace"baki yarda da maganar Dana fada miki ba?"

Hawaye ta goge sannan tace"jiyama haka kace bazaka min komai ba"

Ysce"jiya aita Riga ta wuce,yanzu muke magana, ki kwantar da Hankalinki, bazanyi miki komai ba, maaamah Kin gamamin komai a rayuwa, kin kawomin budurcin ki lafiya,Allah yabar min ke a matsayin mata ta har abada duniya da lahira,Dame kike so na saka miki?mekikeso a rayuwar Nan fadamin kinji?"

Shiru tayi bata bashi amsa ba,menene Kuma abun kyauta abunda yariga yabada sadaki? Jin tayi shiru yasa yace"kiyi magana mana, kinji me abun dadi nahhh"

Yaqare maganar cikin wani irin Salo Wanda saida hakan yasa taji wani irin yanayi ya shigeta, cikin shagwa6a tace"nide kadena fadamin sunan Nan, banaso"

Murmushi yayi yace"aikinada abun dadin ne,dole in fada,daga yanzu Sai abinda kikace za'ayi, Sai abinda kike so Nima zanyi,hakan yamiki?"

Ahankali ta daga masa kanta alamun eh, murmushi yasake yi sannan yace"ina lura dakefa bakya kallo na, meyasa bazaki kalleni ba?"

Tunowa da Daren jiya tayi, yanda yazage babu Kaya yana mata kuka, saita sake jin wata kunyar tasake kamata, tayaya zata Iya hada ido dashi? Murmushi tayi sannan takai masa duka kan faffadan qirjinsa, cikin dariya yariqe hannunta sannan yace"maamah kina sona?"

Cikin sauri ta daga masa kanta, ajiyar zuciya yasauke sannan yace"zaki iya zama da Wanda baya haihuwa?"

Jikinta ne yayi Sanyi,taji wani irin tausayin sa ya kamata, batayi kuskuren hada ido dashi ba,cikin sanyin jiki tace"haihuwa aita Allah ce,Wanda ya basu haihuwar bawai yafi sonsu a kanka bane,idan kaduba rayuwar ka kaima yayi ma ni'imomi dayawa Wanda acikin mutane bila'adadin ba kowa yayiwa wannan ni'imomi ba, idan Allah yabawa wasu haihuwa kaikuma bai baka ba, ai kaima yabaka kudi, Kuma ba wayonka ne yasa yabaka kudin ba,akwai Kuma Wanda Allah yake hada musu gaba daya biyun, kaima Kuma insha Allah watarana zai baka, duk yanayin da Bawa ya tsinci Kansa aciki saiya godewa ubangijinsa, Sai kaga Allah yaqara masa"

Wata irin runguma yayi mata, ahankali hawaye ya sakko daga Idonsa, cikin sauri yasaka hannunsa ya goge Dan karta Gani, sosai ya matse ta ajikinsa yana jin wani irin dadi a ransa,koda yaushe tunanin Aisha daban yake,Bai saba jin irin wannan kalaman awajan munirat ba, Sai yaji nutsuwa tasake shigar sa, koba komai ya auri wacce zata dinga tunatar dashi Allah ne maiyin komai, idan yaso Shima zai bashi haihuwar, cikin jin dadi yace"inasonki maaamah"

Ahankali itama tasaka hannu tasake rungume shi tace"inasonka Baby"

Cikin sauri ya kalleta yace"da gaske ni Babynki ne?"

Daga masa Kai tayi cikeda kunya, murmushi yasaki, kafin yace wani abu yaji tasaka masa hannunta a'inda dimples dinsa suka lotsa, tayi hakanne Dan ya saki ransa, yadena wannan damuwar saboda batun haihuwa, saide abinda bata Sani ba shine hakan datayi yayi masa dadi sosai, harya manta din Kuma, cikin farinciki yace"kinason dimples ne?"

Kai tsaye tace"banaso,shi Kansa me dimples din nakeso"

Wani irin dadi ne yasake kamashi, cikin shagwa6a yace"maamah"

Wani iri taji ajikinta, batasan lokacin data rungume shi ba,bargon yadan janye kadan, kansu yafuto waje, yasaka hannunsa akan tsayaiyun breast dinta yace"tunda kince ni Babynki ne toki Bani wannan abun nasha"

Yaqare maganar yana matsa mata su ahankali, cikin shagwa6ar da ita kanta batasan ta'iya taba tace"nide Uncle kabari, akwai zafi fa, Allah banaso ni"

Cikin shagwa6a Shima yace"niba wani uncle bakece kikace nine Babynki ba"

Bakinta ta turo gaba tace"nide kabari Allah kuwa"

Cikin sigar lallashi yace"nacefa bazan miki dayan ba,Kuma wannan dinma baza'a ji tausayi na abani ba?"

Bakinta tasake turowa gaba sannan tace"kata6a, Amma Dan qadan"

Cikin jin dadi yace"A a,ni bazan ta6a ba, kibawa Babynki dakanki yasha"

Mata da Miji Sai Allah,dadin soyaiya dakuma dadin zafafan kalaman Shahaab yasa ta manta da azabar datasha Daren jiya, ahankali taciro masa guda daya, sannan ta nufi bakinsa dashi, dadi ne yasa Shahaab ya Lumshe Idonsa, yana jin yanda take goga masa nipple din akan lips dinsa, cikin sauri yakama sannan yafara tsotsa ahankali, koda wasa baiyi gigin Sha da zafi ba, ahankali yake Sha saboda tasaki ranta tasaki jikinta dashi tadena tsoronsa, yanda yake Sha ahankali Kuma cikin Salo yasa ta Lumshe idonta, taja bargon tarufe musu kansu duka, sannan ta dora hannunta akan cikakkiyar sumar Kansa me laushi tana shafawa,hakan datayi ba qaramin dadi yayi wa Shahaab ba, sosai takejin dadin abinda yake mata, inda ace iya wasan kadai zai dinga yimata ai bazata qiba, dadi ne yasa Dakanta tacire masa Wanda yake tsotsan ta maida masa dayan cikin bakinsa, kusan haukacewa Shahaab yaso yi,gade yar qaramar yarinya tana neman gigitashi da salonta, yanda take saka masa boobs din cikin bakinsa kamar wani Babynta Dan jariri datake shayarwa, cikin dabara yaja hannunta yad'ora a Qasan mararsa, lokaci daya ta tsorata jin hannunta akan abinda bata ta6a tsammani ba, Amma Kuma duk da ta tsorata hakan baisa ta janye hannunta ba,Amma Kuma haka ta tsaya bata ta6uka masa komai, Sai shi dakansa yariqe hannunta yana gwada mata yanda zatayi, babu musu ta dinga yimasa, acewarta Gara ta kwana tana masa haka inde bazai nemeta ba, bata fatan ace tasake jin azabar dataji Daren jiya.


Suna tsaka Dajin dadi Wayarsa tad'auki qara, cikin sauri Aisha tadena abinda take masa, kamar zaiyi kuka haka yafuto da hannunsa daga cikin Bargo yad'auki wayar, cikin yanayin buqata yace"kai ya akayi?"

Daga d'ayan bangaren Ramadan yace"yau bamu gaisa ba, Kuma baka shigo office ba, mutane sunata kawomin gudunmawa nabaka idan ka shigo, shiru shiru Kuma baka shigo ba"

Hannun Aisha yasake maida wa inda yake da,yayi mata alama dataci gaba da abinda take, ahankali taci gaba dayi masa wasan, cikin jin dadi yace"wallahi bansamu shigowa ba yau"


Ramadan yace"ai kamar ma bacci kake, Yaya batun aikin da muka fara last week? Yaushe zamu qarasa shi?"

Idonsa a Lumshe yace"sai yanda hali yayi Ramadan"(=ØJÞ=Ø2Þ=ØÞ)

Aisha datake jinsu batasan lokacin data saki murmushi ba,cikin salon tsokana tasake damqe abinda ke hannunta, lokaci daya Shahaab yabude baki zai saki ihu, cikin sauri ta rufe masa bakinsa sannan ta kashe wayar, Ramadan dayake jiyo alamun motsi ta cikin wayar yayi murmushi tareda saka wayarsa cikin aljihunsa, Shahaab da aiki Amma yau shine yake cewa Sai abinda Hali yayi?(>ØÝ)
Lalle ya yarda yanzu ne abokinsa yayi aure.

Shahaab kuwa hannunta yacire daga bakinsa, cikin fitar hayyaci yace"please maaamah cigaba karki Dena kinji"

Cikin sauri tace"bamuyi sallah bafa"

Hannunta yasake riqewa yace"karki Dena, nakusa, yanzu zamuyi ai"

Babu yanda ta'ita haka taci gaba da abinda take, saide duk da hakan, Bai gamsheshi ba saida yasake dora hannunsa Saman Nata suka dinga yi tare, sannan ne yadan samu nutsuwa, yajata jikinsa ya rungume ta, cikin jin dadi yake tunani a ransa ta yanda zai dinga yimata dabara yana samun abinda yakeso, yariga yasan lagwanta, daga Gani tana son yadinga sucking breast dinta, Kuma zai dinga Binta ta wannan salon tana masa abinda yake buqata Shima,har yasamu ta saba, bayanta yake shafawa kamar wata baby, saida yaji yadanji qarfi ajikinsa, sannan ya dauketa suka wuce toilet, saida yasake gasata sosai a ruwan dumi, sannan yayi mata wanka, Shima yazage yace lalle Saitayi masa, haka ta dinga kawar da kanta Dan dolenta tayi masa wankan, yadauko ta ahannunsa suka dawo Dakin, kayanta yabata tasaka sannan Shima yakoma dakinsa yasauya Kaya yadawo Dakin suka gabatar da sallar, karatun alqur'ani sukayi har aka kira sallar la'asar kasancewar Dama lokacin ta yakusa, Bayan sun gabatar da sallar yad'ora ta kan cinyarsa sannan yafara bata farfesun itama tana bashi, saida suka ci suka qoshi, sannan ya dauketa kamar baby sukayi kitchen yadauko musu madara, sannan suka dawo falo ya kunna musu kallo yasaka ta cikin jikinsa yana bata madarar, saiya bata Tasha, sannan shima yasha, mamaki ya kamata tace"bakai kace baka Shan madarar ba?"

Murmushi yayi yace"ai yanzu na rage ta jikina, kinga saina qara wata" (=ØHÞ)

Kunya ce ta kamata, cikin sauri ta cusa kanta cikin qirjinsa, bude kofar falon akayi aka shigo, mamaki yakama Shahaab waye zai shigo musu part babu neman izni babu komai, idan Kuma yana wani abu da matarsa nefa? Kujera ma badan zama kadai yasaka musu afalon ba,akan kujera ma akwai style din dazai dinga yi da matarsa shiyasa yake jin dadi duk yanda yake da mama bata ta6a zuwa part dinsa saida dalili, duk wani abu datake nema awajansa saide ta masa waya yazo inda take, lokaci daya ransa yayi baqiqqirin, atare suka juya shida Aisha suka kalli kofar,ganin wacce take tsaye a kofar ne yasa Aisha tayi saurin tashi daga jikinsa, Shikuwa cikin 6acin rai yajata yamaidata jikinsa, kanta ta Girgiza tayi kasa da murya tace"Anty munirat cefa...."

Tsaki yasaki cikin 6acin rai yasake maida ta jikinsa ya rungume ta sannan yace"sai me? Tamiki sallama ne dazata shigo?"

Ganin yanda ransa ya6aci, Sai kwarjinin sa ya kamata, babu musu ta kwantar da kanta akan qirjinsa, batareda yasake kallon munirat ba yaci gaba da Bawa Aisha madarar

Baqin ciki ne yakama munirat

Taji kamar tad'auki wuqa ta caka wa Aisha,tasake kallon yanda Aisha ta dora kanta akan qirjinsa, tasaki tsaki, Shahaab kuwa uffan bece mata ba, danya sake tura mata haushi yasa ya ajiye madarar datake hannunsa, sannan yatashi tsaye yace"muje daki ki kwanta kihuta,gaba daya yau baki samu hutu ba"(=Ø2Þ)

Aisha ta kalleshi da tsananin mamaki, dama maza ma sun iya kissa?(>ØÝ=ØÞ)
Shahaab da yaga ta zuba masa ido yace"kina kallo na konayi qarya ne?gaba daya kin hanamu bacci da rakin Nan naki kamar Ina yankaki"

Kasa magana Aisha tayi, domin kuwa gaba daya maganganun sa sun sata a shakku, tabbas da munirat yake, inba hakaba itada ta suma Ina taga ta kuka?
Takawa tafarayi ahankali tana bubbuda qafa har suka kusa shigewa daki, sannan ne Shahaab yasaka hannunsa ya dauketa cimak Sai cikin dakinsa.

Suna shiga munirat ta dora hannunta aka tasaki kuka tareda tsugunna wa awajan, saida Tasha kukan ta sosai, sannan ta wuce tsohon dakinta tad'auki gaba daya kayaiyakinta da tasan tabari a gidan, sannan tafice daga gidan cikin qunan zuciya.


Cikin Salo da dabara irinna mata Aisha tasa Shahaab ya manta da zuwan munirat, haka suka dinga Bawa junansu kulawa har dare, Kuma har lokacin mama da Hajja basu dawo ba, karfe Tara na dare jabir yatashi zai tafi gida Bayan yagama sallama dasu mama, kasancewar da sassafe zaibi jirgi yakoma makaranta, mama tabashi abincin su Aisha yakai musu tunda zai shiga suyi sallama.


Lokacin dayazo part din baiyi gigin shiga ba, saiya kira wayar Shahaab, saida suka gaisa yafada masa yana waje, sannan yace yashigo mana, yana shiga kuwa ya gansu afalo a zaune, waya ce ahannunsa yana nuna mata photuna, abincin ya ajiye musu sannan yace"gashi inji mama"

Cikin sauri ta d'ago ta Kalle shi tace"Hajja tana nan?"

Yace"tana can suna kallo,Nima gobe zan tafi"

Shahaab yace"bazaka tsaya ka qara mana kwana biyu ba?"

Murmushi yayi yace"ai karatu yanata wuceni uncle"

Cikin gamsuwa yace"Eh hakane Kuma, to Allah yakaimu goben,zan tura ma saqo ta account dinka ko akwai abubuwan dazaka siya katafi dasu, idan kagama shirya wa Kuma goben saikamin waya muje mu rakaka Airport"

Cikin ladabi yace"to Uncle nagode, Allah yasaka da alkhairi yaqara budi"

Yajuya ya kalli Aisha yace"gashi inji Ummah tace nakawo miki"

Kar6ar ledar tayi tace"to kace mata nagode zan kirata ma anjima"

Amsa mata yayi, sannan yayi musu sallama yatafi, yana tafiya Shahaab yace"kinga guraren ai ko? Wanne ne yafi birgeki?"

Saida ta danyi Jim sannan ta nuna masa wani tace"wannan"

Murmushi yayi yace"Dubai din kenan,Nima Dama Nan nayi mana sha'awar zuwa,kawai saimu wuce din tunda kema kinaso, idan akwai isasshen lokaci Saimu biya ta Doha, (Qatar)"

Cikin jin dadi ta matsa kusa dashi sannan ta manna masa kiss a kumatunsa, cikin jin dadi yaci gaba da nuna mata wajajan birgewa yana mata alqawari Kuma idan sukaje zai kaita taga wajan.

Washe gari sassafe suka tashi, yasaka ta cikin ruwan dumi, sosai taji dadin jikinta, Hankalinta kwance tasaki jikinta dashi, saida taga yashiga wanka sannan tayi sauri ta shirya tafuto masa da kayan sakawa, yana futowa Shima ya shirya suka wuce part din mama hannunsa cikin Nata, ma'aikatan gidan Sai gaida su suke yi, har suka shiga part din mama hannunsa yana cikin Nata, a lokacin suna breakfast itada Hajja, Aisha de kunya ce tad'an kamata, Amma Shikuwa Shahaab ko ajikinsa, zama sukai Bayan sun gaida su, Hajja ta kalli Aisha tace"oh mesunan qawa jiya Kuma saina ji ki shiru kinyi luqus awajan mijinki, keda nake jiranki kizo mutafi"

Mama tayi murmushi tace"ina zakuje?"

Hajja tace"yo tacemin in dauketa mutafi gida, ita bazata zauna ba,kashe ta zaiyi"

Cikin sauri Shahaab yayi qasa da Kansa, wannan zilala ta Hajja dame tayi kama?domin ya katse zancen yayi gyaran murya yace"mama zamuje muraka jabir Airport, daga Nan Kuma zamuje ayi mata passport"

Mama tayi murmushi tace"to Allah yadawo daku lafiya"

Babu musu yace"Amin"

Ko gama cin abincin basuyi ba yakama hannunta suka tashi, yasan cewa idan Zaman nasu yayi tsawo to babu makawa Sai Hajja tasa yaji kunyar dabai ta6a jiba, suna tafiya gidansu Ummah sukaje, Bayan sun gaisa suka futo waje shida Abba, jabir ma yaja jakarsa yafuto, daga ita Sai Ummah ne yarage a gidan Ummah tace"jabir yakawo miki magani ko?"

Tace"eh yakawo min,Amma banma dubashi ba, na menene Ummah?"

Tace"ki hada da madara Kisha"

Idonta ne yayi qwalqwal kamar zatayi kuka, cikin rawar murya tace"Ummah tsoro nakeji," tana fadar haka hawaye yazubo daga idonta

Ummah ta zuba mata ido tana nazarin kalamanta, tasan Dama Sai ahankali, duk Wanda yaga Mahmud Wakili ai yasan cewa cikakken namiji ne Wanda ya amsa sunansa namiji, ajiyar zuciya tasauke tace"bakya shiga ruwan zafi ne?"

Cikin sauri tace"yana hadamin"

Ummah tace"tokiyi haquri mana, kicire tsoron abun aranki, muddin Zaki saka tsoro to kuwa kin dinga jin zafi kenan, Amma idan kikasa abun aranki Kuma kika cire tsoro to zakiji Dan sauqi, Kuma idan bakya shan maganin tayaya Zaki ji dadin jikinki harki samu wadatacciyar ni'ima?
Banason shirme,saboda kin samu yana sonki ne shiyasa har kike gudun maganin, inda watace bazata qiba tunda ita tasan metake ji ajikinta, karki ga yana sonki kidinga hanashi haqqin sa, kija mijinki ajikinki daga wahalar ai babu mutuwa ko?kinga de babu abinda zaki fadawa matarsa, Amma soyaiya tasa yanzu kedin yake Gani a'idonsa, kicire tsoro kidinga bashi haqqin sa tunda har kika samu yana hada miki ruwan zafi to ai da sauqi, idan wani nema bazai hada miki ruwan zafin ba, kina Gani yanda ya karbi takardun babanku Wanda yadade dacire rai da samun aiki tun kafin a haifeki Amma gashi shi sama taka ya dauke shi yabashi office a lagos"

Cikin sauri ta d'ago ta kalli Ummah, saboda batasan da wannan maganar ba, Ummah tace"sosai kuwa,ga gida yabamu, ga qaninki yana karatu, ga company yabaki, yanzu haka gidanmu na jigawa Abbanki yatura kudin damuka Dan sassamu an rushe shi Ana na cement, duk lokacin da mukaje ganin gida zamu zauna acikin kyakykyawan muhalli, to mutumin da yayi mana wannan karamcin menene ba zamuyi masa ba?,babu abinda zaki saka masa dashi Sai biyaiya ki Kuma bashi abinda yakeso, wuya ai bata kisa, kiyi hakuri kizama jajirtacciya awajan mijinki"

Jikin Aisha yayi Sanyi kalau,itama saita ji tausayinsa ya kamata, haka suka futo daga gidan maganganun Ummah sunata mata yawo a qwaqwalwa, da'ita da Abba da jabir dakuma shi suka tafi Airport din, banda Ummah, a hanya taga Sai hira suke shida Abba kamar ba surukai ba, saida jirginsu jabir yatashi sannan suka dawo, suna ajiye Abba agida Kai tsaye wajan passport din suka wuce akayi mata sannan suka nufi gida, part din mama suka wuce, Aisha taji dadin zamansu a part din mama Amma haka yadinga zungurinta da hannu yana mata alama tatashi su tafi, hakan yasa cikin dabara ta cewa su mama zataje daki tayi bacci, tana tafiya Shima yatashi yabita.(=Ø
Þ)

Har tsawon kwana biyar Shahaab bai nemi Aisha ba, Kuma tana lura dashi tasan yanaso, zuwa wannan lokacin har ta warke sosai babu abinda yake damunta yanzu,yanda yake kokarin kawarda Kansa akanta yasa tasake jin tausayin sa, yau wuni tayi tana shirya musu kayan su, kasancewar gobe zasu wuce, duk wani abubuwan da tasan zata nema Wanda ya danganci kayan mata saida tasaka su cikin Jakarta, har zuwa yanzu Kuma tunda tazo gidan bataga yafita wajan aiki ba, Sai jiya ne taji yana fadawa Ramadan ta waya cewa yad'auki hutu yanaso yadan huta kwana biyu, da daddare suna zaune suna kallo itace da kanta ta dinga tsokano shi, tasan tunda yayi mata wannan haqurin ai yayi kokari, shida yace bazai iya kwana uku ba, saida taji yafita a hayyacinsa sannan ta zame jikinta, kamar zaiyi kuka haka ya kalleta yace"bakyaso ko?"

Tace"kaine de bakaso"

Cikin sauri yace"nasan bakya so, banason takura miki ne shiyasa"

Ahankali ta Girgiza masa kanta tace"ai haqqin ka ne,ko inaso ko banaso dole zan baka haqqinka, kayi yanda kakeso Dani, ainidin takace" ta qarasa maganar cikin faduwar gaba, kawai de daure wa takeyi, tasan zatasha wahala sosai, yanzu ma da zai ta6a qirjinta da zaiji yanda gabanta yake tsananin faduwa.

Ajiyar zuciya yasauke yace"kin yarda inyi?Tome kike so nabaki?"

Cikin tsananin mamaki ta kalleshi, tarasa gane meyasa yake mata haka, haka wancen Karon ma yake tambayar ta mezai bata? Yanzu danya kusanceta saiya bata wani abu?
Cikin mamaki tace"kamarya?"

Batare da tunanin komai ba yace"saboda abinda zaki Bani,kinsan wasu matan zasu fadi abinda suke so, ke mekikeso nabaki?"

Yana fadar haka tad'auki haske, idan ta fahimci maganar sa yanaso yace mata munirat saita nemi wani abu awajansa sannan zata yarda ya kusance ta, kawai bazai futo fili yafada mata bane, Kuma shi ahakan yake haqurin zama da'ita Bayan yasan cewa abinda take neman kudin dashi haqqin sa ne, ajiyar zuciya ta sauke tace"kadena fadamin wannan maganar banajin dadi,duk lokacin dakake buqata ta kawai kazo, inde lafiya ta kalau zan barka kayi duk abinda kakeso, haqqinka nefa, kariga kabada sadaki to meyasa zan hanaka saboda abun duniya?"

Shiru Shahaab yayi kamar ta doka masa sanda, tabbas yanzu ne yasan yayi aure, abaya munirat zalintarsa take yanda taso, Bai taba Bawa Aisha damar daukar kudinsa ba koda kuwa aqasan Dakin ya ajiye, Kuma bata taba dauka ba, Amma ita waccan shida Kansa zai ce mata ta bude ta d'auka, daga qarshe ga abunda yafaru, ajiyar zuciya yasauke tace"Allah yayi miki Albarka maamah,daga yau duk abinda kike so inde kinsan nawane Ina Nan Bana Nan to inde kina buqata ki dauka ko menene"

Fuskarsa ta riqe da hannayenta biyu, cikin sauri tahade bakinsu waje daya, dama akusa yake, cikin sauri Shima yafara nuna mata yanda yayi kewarta, lokacin dazai shige ta runtse idonta tayi, lokaci daya numfashinta yake kokarin barin jikinta, Amma data tuno nasihar da Ummah tayi mata, saita saki jikinta, tabashi Dama yafara jin dadinsa, tana jinsa yana kuka yana sambatun sa cikin fitar hayyaci, Amma ita de babu wani dadi datake ji Sai wuya, Amma Kuma nayau din bai Kai na wancen Karon zafi ba, sannan Kuma Shima Kansa ogan ahankali yake tafiyar da'ita, yadade yana abu daya sannan yasamu nutsuwa, Bayan ya huta yafara kokarin daukar ta zasu shiga wanka, cikin sauri ta hanashi tataka da qafar ta suka shige toilet din, itace agaba yana Binta abaya hakane yasa ta dinga runtse idonta kadan kadan yanda de tasan bazai ganta ba bare yaga halin datake ciki,duk abinda take tana daurewa ne kawai saboda kaga yaga gazawarta.

Washe gari jirginsu ya Lula qasar Dubai,a hotel suka sauka inda lokaci daya Aisha tazame masa yar qauye tuburan, Bayan sunyi wanka sun huta abinci sukaci suka kwanta bacci, washe gari suka fara fita yawo yana nuna mata waje daban daban, saida suka gaji da yawo sannan suka wuce yasai mata waya a Hiphone telecom kamar yanda yayi mata alqawari agida, daga Nan Kuma suka koma hotel, washe gari suka sake fita sune jirgin ruwa, sune wannan wajan wasa sune wannan, Aisha ta bude ido tayi kallo, ko a mafarki bata taba tunanin zuwa wata qasar waje ba, Amma yau gashi taje, tunda suka zo qasar kwanansu biyu ne yadaga mata qafa, Amma kullum da'irin Horan dayake bata, a rana saiya nemeta yakai sau hudu, tun tanaqi, harya saba mata da hakan kamar karatu tariga tasan kullum ne wannan abun, beyi dayawa ba shine zaiyi sau biyu, Sai yanzu ne Kuma take gaskata maganar Ummah datace idan batashan magungunan tayaya zata samu ni'ima ajikinta? Shiyasa kullum cikin shan maganin ni'ima take,uwa uba fruit, kullum wuni take tanacinsu, saida sukai wata daya adubai, sannan sukai shirin wucewa Saudia Kuma Sai akai
DOWNLOAD
DOWNLOAD

3 Comments On SHAHAAB
avatar
fateema

7 months ago

Reply

Allah yakara basira

avatar
taskar

7 months ago

Reply

Replying to fateema

Ameen

avatar
ummu-swabir

2 months ago

Reply

Thanks

Please Login or Register in order to submit comment