Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

dadda tace la ai da wasa nake dan albarka tsokanar ka fa nake dawo muzauna ai yanzu komai yayi daidai tunda na tambayo kuma yanzu zasu fito tafada tana danyi murmushi kwabe fuska yayi yace Allah kisake ni intafi bazan zauna ba kuma daga yau bani bake munkunce tace haba dan albarka ai nasan baza muyi haka da kaiba ko baka so inbaka jikar tawa inde kanaso dole kazauna dani inkuma bakaso shikenan na yarda mukunce din kuma in munkunce baza mu sake daurawa ba tafada tana mika mishi hannu alamar sukunce din sai yamaqe kafada yaqi mika nashin yazata da gaske take dariya tayi sannan tace ja'iri ai nazata zaka yarda din ashe baza ka iyaba banza yayi mata ya koma inda yatashi yazauna tare da juya mata baya wai  shi adole yayi fushi da ita itama kusa dashi ta dawo ta zauna tana dan dariya qasa qasa saboda kar yajita,

dr.shettima  yana zuwa bakin qofar yadan kwankwasa sannan shiru ba amsa saida yadanyi jiran kamar 1 minutes sannan ya bude ya shiga ciki be wow aljannar duniya office iya office ya hadu iya hasuwa kamar ma ba office ba abubun ciki komai farine gashi yasha gyara tunkan zuwan shi daman kullum sai anshiga an gyara duk da bayana table din farine sai abubun kaine kawi suka kasan ce black sai kujeru guda biyu na zaman wan inya shigo ze zauna sai fridge shima fari saide shi sai fulawoyi da akayi ado dasu sai wani tamfatsetsan hoton shi da ke maqale da bango kana shigowa dashi zaka fara cin karo saboda yana facing din qofar shigowa suka dai ne aciki sai qofofi biyu danake da tabbacin daya kitchen ne dayar qofar kuma bedroom ne,......,

dr.shettima yana shiga ciki sai yaga baya nan dan haka sai kawai ya nufi bedroom din dayake da tabbacin yana ciki nan ma saida yayi nocking sanna yadan qara bashi lokaci idan ma wani abun yake ya gyara saboda yasan ba lalle yayi mishi magana ba kai tsaye ya tura qofar yashiga ciki da mamakin sa yana shiga yaganshi a baje akan bed ko takalmi be cire ba qarasawa yayi gabanshi ahankali yakira sunan shi amma shiru ba amsa saida ya kalleshi sosai sannan ya fahimci ashe har bacci yayi awon gaba dashi adan kankanen lokaci ysugunnawa yayi yacire masa takalmin qafar sa sannan yagyara masa kwanciyar sa yafito daga dakin har ze fita kuma sai dadda ta fado mishi tana can tana jiranshi gashi kuma me kankat din ya kwanta bacci besan kuma lokacin tashin shiba dan ze iya daukar lokaci yanayi gashi kuma qaidar shice  idan yana bacci ba a tashinshi sai yaga damar tashi dan kansa fita da har yazauna a office din Nada sai kuma ya miqe yafita da tunanin idan ma ta tambayeshi zece mata gashi nan yanzu ze fito daganan kuma yasan bazata ce zata nemo shiba dole ta hakura idan kuma ta gaji ta tafi da wannan shawarar yafito ilai kuwa yana zuwa yana shirin bin wata hanya caraf yajiyo muryar ta tana cewa ina dayan yake naga ka fito kai kadai juyowa yayi yana kallonta ganin tan dayayi sai kuma yaji kawai baze iya yi mata qarya ba dan haka sai kawai yace wlh ansamu matsala tsayawar danayi anan wai kafin inshiga har bacci ya daukeshi  yanzude zamu jira yatashi idan yatashi zan sanar dake idan kuma kungaji zaku iya tafiya ai baza aitaba yimata aikin batare da saninkuba dole in anzo yi za akiraku asanar daku sai kuzo yagama fada yana kallon ta amma ga mamakin sa wai sai yaga tana hararar sa zaro ido yayi sannan yace wlh baba za akiraki kar kidamu wata hararar taqara maka mishi sannan tace ba inda zani shi waye da baza atasheshi idan yana bacci ko sarki ne ai bazaice karc atasheshi ba naga alamar sai kwana kwana kuke yi kuga yamin gskiya idan kunkashe ta sai kufada bawai kuyi ta jamana raiba,maganar ta taso ta bashi haushi dan jin abun da take cewa ranshi ya baci dan haka yace kinga mu ba mugaye bane kuma idan ma mutuwar tayi me zehana mu sanar daku ko tsoron ku zamuji ne mungaya miki iya gaskiya ta amma kuma kina wata maganar daban yafada yana qoqarin barin wajen tace to ko uban waye shi sai na tashe shi inga uban dazeyi min tun safe nake jira anan amma kuma yazo yayi wucewar sa ya kwanta yakama bacci to wlh sai na tasheshi tana gama fadar haka tafara hawa saman benen da sauri yace ke kinsan waye kuwa kike wannan maganar kinaso kirasa ranki ko to wlh duk yanda kike daukan kanki yafiki iyawa ko kulashi batayi ba duk da tanajin maganar da yakeyi mata wacce bata kwanta mata kuma zata dawo kansa yanzu so take tagama da dayan ganin taqi sauraron sa yayi saurin binta abaya yana kiranta amma taqi tsayawa,
Furuq ma dake can yana hangosu baya jin maganar dasuke yi da yaga de kamar ba lafiya ba yasa shi tasowa  shima yabi bayan su ,
dadda natafiya dr.shettima yana binta yana kiranta amma taqi sauraron sa sai magiya yake mata faruq da take jin maganar da akeyiwa dadda amma taqi tsayawa da gudu yayi yashi gabanta yana cewa wai dadda meye hakan ana tayi miki magan amma kinki tsayawa kallonshi tayi tace kai ka matsamin ko inbi takan ka yace walh bazan barki kije ko ina ba daga nan wajen tace to ubana,
dr shettima yaqaraso kusa da su yace dan Allah kiyi hakuri wlh ze iya jiyowa kun tsaya abakin office dinshi dadda kallon office din tayi taji dadi kwa da yafada mata saboda daman tunanin da take kenan saboda batasan inane office din nashiba amma yanzu tunda yagaya mata magana ta qare gurin ta nufa tana qoqarin shiga faruq ya ruqeta yana cewa dadda kibar fa suna cikin cecekucen su tana sai tashiga sukuma suna hanata da bata hakuri, ahankali suka ga anfara bude qofar dr.shettima ne yafara cewa ai shikenan hankalin ki ya kwanta kin ta sheshi qarasa bude qofar akayi shine ya bude yafito daga ciki be kalli kowa ba  ahankali ya bude bakinsa yafara magna yana cewa kasallame su sudau yarsu sukaita  sukaita wani wajen bazan duba taba yana kaiwa nan yayi gaba be tsaya jin maganar kowa ba tabbbb...................

Comment and share plss

[3/17, 9:37 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode44-45

         """"""""""""""""""""""""""""""""""

jitayi andafata da sauri ta dago tana binsu da kallo sai kuma tasake sakin wani kukan gaba dayansu saida tausayinta yakama su musamman faruq na hannun damarta sai yaji be kyauta mata ba da yatafi yabarta itakadai  Ammi ce ta tsugunna tare da rungumeta tace daddda dan Allah kiyi hakuri kikwantar da hankalin ki yazaki zauna ki ta kuka anan gurin so kike ki haifarwa kanki damuwa shiru tayi bata iya cewa komai ba har Ammi tagama ta saketa tare da zama akusa da ita tana qara lallashinta har tasamu tayi shiru amma taqi yarda ta kalli kowa hakan nan taji abun da tayi yasa taji kunyar su bayin Allah duk abun datale musu amma basa taba gajiyawa gurin taimakonta faruq ne ya tsugunna agaban ta yace dan Allah dadda kiyi hakuri kinji Sweet heart dina bazan qara tafiya inbarki ba nasan duk ni najawo miki wannan kukan nazata zaki taho idan kikaga natafi ashe bazaki iyaba I'm sorry sweetheart dan shafa kansa tayi sannan tace ba komai dan albarka ni baka min komai ba ni yakamata ma na baka hakuri koma meye ni najawa kaina sannan ta juya gurin Ammi yace ba abun da zance muku saide addu'a Allah ya biyaku da irin kulawar da kuke bani iya haduwa ta daku bazan taba mantawa daku ba harqarahen rayuwata duk abun da nake muku baku da buri saina kuga kuna kwantar min da hankali batare da kunsan ko ni wacece ba kun rukemu hannu bibbiyu nida jikata Allah yasaka muku da alkhairi yabiyaku da gidan aljanna ni yanzu tawa ta qare tunda nasan Ameesha bazata rayuba zan dauke ta mukoma inda muka fito sai ayi ta axiyarta acan nikuma daga yau zan rabu daku amma alfarma daya nake nema agurin ku kutaimaka ku fito min da ita sannan kudora mu amota ku bada kudin idan kun koma gida a kwai kudi adakin danake kwana a qarqashin kayana ku dauka na barmuku su gaba daya inkukai min wanna ma kadai ya isa kar kuma.....bossay ne ya dakatar da ita dacewa haba dadda wace irin magana kike yi ne kina fadar abun da baze taba yiyuwa ba ba inda zaku kuma Ameesha bazata mutu ba a yau ko gobe za suyi mata aikin ki kwantar da hankalinki tace hmm wanda ze mata aikin yace baze yiba kuma ance idan yafadi magana ba ya canzawa magana daya yake kuma ni naga alama saboda idan kaga mutumin kamar ba mutum ba ni watakil ma aljanine masu shigar mutane daga ganin shi ba imani a tattare dashi be da tausayi ko kadan duk jiran da mukayi mishi fa wai yana zuwa ya kwanta yakama bacci hayaniyar muce ta tasheshi wannan qaramin dalilinne ma yasa yace baze yiba dan bashi da tausayi yarinya a kwance kusan sati biyu amma yanzu yace baze yi mata ba hmm daman wasu masu kudi haka suke,
ni inaji ajikina yarinyar nan bazata tashiba dan haka kar ku wahalar da kanku kawai kubar ni intafi da ita tafada tana share hawayen dake zubo mata,
faruq harda hawaye yace dadda dan Allah kibar wannan batun in Allah ya yarda zata tashi tayi rayuwa kamar kowa,bossay ne yadora dacewa ko nawane zan kashe akanta ko sunqi yiamata zan dauke ta ko qasar wajene inkaita ayi mata sai inda qarfina yaqare akan samun lafiyar ta yanzu bari inje inyi magana dasu asan abunyi yana kaiwa nan amaganar sa yayi hanyar zuwa office din dr.jamil,
Ammi da gaba daya jikin ta yayi sanyi ta bude baki da qyar tace hakuri zaki amma ba inda zamu taba bari ki tafi kina tare da mu in sha Allah saide mutuwa ta raba mu yanzu bari yadawo muji yanda za ayi amma kicire duk wani tunani aranki kabar damun kanki da yardar Allah Ameesha kamar tasamu lafiya zakici gaba da rayuwa da ita kamar da kinji tafada tana share mata hawayen da ya zubo mata,murmushin yaqe dadda tasaki domin maganganun da suka fada tareda da nuna kulawar su agareta dan haka be kamata tayi jayayya dasu ba gwara kawai tabisu yanda suke so hakan sai yafi musu dadi dan haka kawai sai tace  to shikenan Allah yasa nagode sosai da kulawar ku Allah yayi muku abun da kukai mana Allah yatai makeku akan duk halin da kuka tsinci kanku Allah yabiyaku da gidan aljannar Firdausi da ameen duka suka amsa mata sannan Ammi taci gaba da bata baki akan ta maida komai ba komai ba dahaka de har suka samu ta dan sauko tasaki ranta........

bossay yana qarasawa office din yayi nocking akabashi iznin shiga sai ya tura qofar tare da shiga ciki da sallama abakin shi abayan yaqarasane ya niqawa dr.jamil hannu suka gaisa bayannan kuma yafara yimasa bayanin abun da ya kawo shi shikuma sai yace mishi ai yanzu bashine me kula da itaba ya miqa file din gurin dr.shettima shikuma zebawa Sam wanda zeyimata aikin saide yaje yasame shi yace ok tare da miqewa yana mishi godiya har yakai bakin qofa sai kuma ya dakata tare cewa yau dan Allah ko zaka kwatan ta min inda office din nashi yake dan bansan shiba dr. jamil ya kwantan ta mishi kamar yanda ya bukqata godiya yaqara yi masa sannan ya fita directly ya nufi inda aka kwatan ta masa din kwankwasa qofar yayi aka bashi iznin shiga bayan ya shiga ya tadda su aciki shi da saleem yagane fuskar saleem saboda ranar da ya taimake su dan haka be manta fuskar shiba yana shiga da sallama dukan su suka amsa mishi sai yagaida dr.shettima shikuma saleem ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan yazauna aka kujerar da take facing din saleem saida yadan qara nutsuwa sannan yafara bayanin ko shiwane da kuma abun da yakawo shi,
saleem ne yace gaskiya a kwai matsala yanzu maganar da nukeyi kenan yanda za a shawo kansa ya amince amma kuma matsalar itace yama qi daga wayar bare asan halin da akeciki abashi hakuri gashi ba asan inda yake ba itama tayi kuskure wallahi gashi yanzu kowa ya shiga damuwa,dr.shettima mane yace yanzu mafita daya ce kajata kutafi gida inyaso kubani zuwa gobe zan nemoshi duk inda yake zuwa gobe kuma in sha Allah zanyi iya bakin qoqarin ganin ya amince duk hanyar da zanbi ya yarda zanbi kuje gida kawai sai zuwa gobe idan daso samune ma kubari sai nakiraku dan Allah kar kusake zuwa da wannan rikitartiyar tsohuwar duk yanda mikai dashi zankiraka insanar dakai inaganin hakan sai yafi kawo mana solution ko yakuka gani,?
Bossay ne yace hakan ma yayi wlh Allah yasa adace gaskiya muna godiya bari inje kawai ka kiranin zuwa goben Allah yasa ya amin ce suka ce ameen sannan yafita daga office din yana qara yi masa godiya dan baqaramin dadi yajiba sai yanzu yadanji sanyi aransa"yana qara sowa gurinsu ya yagaya musu duk yanda sukayi amma yadanyi wa maganar kwaskwarima saboda dadda ta kwantar da hankalin ta aikam taji dadi dukan suma sundan ji dadin hakan dan haka cike da murna duk suka tashi suka wuce gida ran kowa fess saboda yar qaramar qaryar fa bossay yayi musu yace ya hakura kuma tun ayau ze fara dubata zuwa gobe za agama komai amma ance kar wanda yaje sai ankira su saboda anaso sai ta dawo cikin hankalinta sannan zasuzo suganta dan haka suke ta jin dadi musamman dadda da bakinta yama qi rufuwa,

Saleem yakalli dr.shettima yace yanzu kana ganin ze amin ce din ni ina ganin kamar kawai ka sallame su anan sai sukaita wani tunda kace baya magana biyu kuma tunda yayi haka har yaqi daukar wayar ka ai kasan dole yaji haushin kuma ba lalle bane ya amince
Saida yadan numfasa tare da furzar da isaka daga bakinshi sannan yace dole ya amince zan hadasa da wanda ya isa dashi a gida inde shi yace yayi mata to baze taba bijirewa umarnin sa ba zeyi mata din ko yana so ko baya so kaf duniyar nan shikadai yake daga qafa da jin maganar sa saboda yaba ganin girman shi dan haka kar kadamu yanzu gida zan tafi zanje insame shi acan nasan watakil yakira waya anzo andauke shi,
Yanzu bari inje gida in shirya sai in wuce can din yafada yana miqewa tare da fara har hada kayansa
saleem ma tashi yayi yace to shikenan sai gobe Allah ya kiyaye hanya Allah yasa adace yace mishi Ameen atare suka fito waje qulle office din yayi sanna yanufi hanyar fita yana zuwa ya shiga mota yabar asibitin yana kan hanya yana tafiya sai yazaro wayar sa ya lalubo wata number da naga ansaka my sister kira yadanna mata ana dagawa yace yauwa sister yakk tace lfy lala yayana nikadai sannan yace bakya nemana ko tace wlh aa bahakabane kawaide abunbuwane sukai dan min yace dan Allah fa aiki kike zuwa ko yayanane dake bamusani ba dariya tayi sannan tace 'yaya kuma ina yar qaramata a ina zan samo 'yaya yace bawani nan nide fushi nake dake daga can tace I'm sorry bro sai yace nadeji zankama ki yanzude nakiraki ne in dan saki wani aiki kin san me zakimin tace aa sai ka fada yadan yi shiru sannan yacigaba da cewa ina so kidu ban kiga Sam yana nan ko bedawo ba daga can ta bashi amsa da cewa yaya kamanta baya qasar ma nade ji ance ya kusa dawowa amma banji yaushe ze dawo ba sai yace a'a yadawo ai tundazu da safe naje na dauko shi daga airport muna tare kuma yafito na neme shi na rasa nakira wayar shi kuma yaqi daga dan Allah ki dan bincika har dakin shi kafin inqaraso yanzu zanzo nan sannan ki sanar da kowa da wowar sa ko zakiji wani yace yaganshi sai kifadan kinji tace dan Allah wai da gaske my bro is back amma bansani ba aikwa yanzu zan sanar momma kowa ma zeji kar kadamu tunda kagaya min kuma ai zance yaqare kamar ma sunjinm ne kasanni ba asani bama inaya bare kuma ance inyi yace yauwa sis shiyasa nake sonki kiyi sauri fa duk yanda ake ciki ki sanar dani saboda zan fara biyawa gida kafin intaho nan din tace to shikenan yanzu kuwa sai kaji ni yace to shikenan nagode sai anjima katse wayar yayi tare da furzar da iska daga bakin shi yace nagama plan A saura kuma nabiyu, kwana ya yanko da motar shi lokacin da yaqaraso unguwarsu yana zuwa bakin wani makeken gida yayi horn me gadi ya bude mishi ya shiga ciki be tsaya daidai ta parking ba kawai ya kashe motar tare da fitowa ya shiga cikin falon da sallama ya shiga ciki ba kowa a falon dan haka kawai ya nufi part din shi Kai tsaye anan nasamu damar qarewa falon kallo falone iya falo da ya amsa sunan sa zama fadar abun dake ciki ma bata lokaci ne amma kana gani kasan ba na qananun mutane bane domin yanayin yanda aka qawata shi abunde gwanin burgewa fito warshi ce tasa nade na kallon falon kar yakamani yana fitowa ya nufi upstairs yana zuwa yashiga wani daki bayan yayi sallama anbashi izinin shiga yana shiga yasaki murmushi me qayatarwa saboda tozali da yayi da mahafiyar sa kana ganinta kasan ita ta haife shi saboda tsananin kamar da suke yana zuwa yayi hugging dinta yana cewa nayi missing dinki hajiyata tace nima haka amma ya akai naganka tunyanzu lokacin tashi beyiba raba jikinsa yayi da nata sannan yace wlh wancan dan rainin hankalin ne yakeso ya cazamin kai tace wa kenan yace Sam mana tace yaushe yadawo bansani ba yace wlh dazu da safe naje na dauko shi tace to meyayi maka nan yabata labari aikwa tayi dariya sosai tace lalle wannan tasohuwa ta iya qarfin hali shi kuma baya ganin tsohuwace yadan daga mata qafa shide har yanzu baze canza ba yanzu to a ina kake tunani yake yace wlh bansaniba yanzude wayarki zaki dauko mu gwada kiran shi nasan inyaga number kice watakil ze iya dagawa tace to Allah yasa sannan ta miqa hannu ta dauko wayar a gefenta ta miqa mishi karba yayi yabude sanan yayi searching din number yadannan mishi kira saida tai ta ringing ba har yacire raima tana daf da katsewa kawai yaji andaga shiru yayi bece komai ba sai yamiqawa hajiyar sa wayar mirya qasa qasa yace yimishi magana karba tayi tareda kara wayar akunnen ta sannan tace Assalamu alaikum my son dake wayar a hands free take sai dan haka zasuji koma cikin murya qasa qasa kamar da budurwar sa zeyi waya ya amsa mata sallamar sannan yace hajiya Good evening I hope you are fine tace any thing is ok when you come back basanar wa sai yanzu naked sani daga can yace nace yagaya miki ai daman befada miki ba kenan tace eh sai yanzu yake sanar dani da sauri dr.shettima yadan daga murya yanda zejishi yace where are you tundazu kakidaga wayata ko ina kafi jin yayi magana yasashi gane cewa wayar a hands free akasakata bayaso kuma yabashi kunya agaban hajiyar dan haka sai yace palace yana fada kuma yakatse kiran bin wayar yayi da kallo sai kuma yayi hanzarin tashi tsaye sannan yace shikenan hajiya ngd bari inje kinga ma min komai sai nadawo yafada a yayin da yaqarasa bakin qofa Da addu'ar fatan nasara ta bishi sannan ya amsa yana qarasa fita daga dakin,

yana fita yafigi motar sa yabar gidan yana fita saiga kiran my sister yashigo da sauri yadaga tare da sa wayar a speaker sannan yace ya ake ciki ne da labari dariya tayi tace me dadi ma kuwa ai bawanda besan dawowar sa yanzu kuma nagayawa momma kana nemanshi shine ta kirashi tace yana ina yace yana hospital wani aiki yakeyi shine face idan yagama tana son ganinsa yanzu de maganar da nakeyi maka yana kan hanyar dawowa yace kai gaskiya na yaba qoqrinki ashe bema dawoba amma yanzu da hajiyata takirashi yace min wai yana nan palace gashi harna fitoma daga gida ina kan hanya tace wlh kawaide gafada maka amma be dawo ba yana kan hanya de watakil ma kuzo atare tunda tundazu akaje dauko shi yace ok saina shikenan sai naqaraso tace ok bey tafada sannan sukayi sallama ta tare dayin rejecteing din kiran sannan yaci gaba da deriving dinshi daman bawani nisa sosai a tsakaninsu dan haka be dade ba yaqarso masaruta yana zuwa kuwa be fito daga motar ba moto ci suka fara shigowa cikin masarautar ajere ajere sunkai wajen goma...........✍


*Yaunayi update guda biyu saboda ina tunanin ba lalle inyi gobe ba idan kuma nasamu lokaci nayi to shikenan inkuma banyiba sai jibi zakujini in Allah ya yarda,..*


Comment and share pls
Likes and vote............
[3/17, 9:42 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode46-47

         """"""""""""""""""""""""""""""""""

jitayi andafata da sauri ta dago tana binsu da kallo sai kuma tasake sakin wani kukan gaba dayansu saida tausayinta yakama su musamman faruq na hannun damarta sai yaji be kyauta mata ba da yatafi yabarta itakadai  Ammi ce ta tsugunna tare da rungumeta tace daddda dan Allah kiyi hakuri kikwantar da hankalin ki yazaki zauna ki ta kuka anan gurin so kike ki haifarwa kanki damuwa shiru tayi bata iya cewa komai ba har Ammi tagama ta saketa tare da zama akusa da ita tana qara lallashinta har tasamu tayi shiru amma taqi yarda ta kalli kowa hakan nan taji abun da tayi yasa taji kunyar su bayin Allah duk abun datale musu amma basa taba gajiyawa gurin taimakonta faruq ne ya tsugunna agaban ta yace dan Allah dadda kiyi hakuri kinji Sweet heart dina bazan qara tafiya inbarki ba nasan duk ni najawo miki wannan kukan nazata zaki taho idan kikaga natafi ashe bazaki iyaba I'm sorry sweetheart dan shafa kansa tayi sannan tace ba komai dan albarka ni baka min komai ba ni yakamata ma na baka hakuri koma meye ni najawa kaina sannan ta juya gurin Ammi yace ba abun da zance muku saide addu'a Allah ya biyaku da irin kulawar da kuke bani iya haduwa ta daku bazan taba mantawa daku ba harqarahen rayuwata duk abun da nake muku baku da buri saina kuga kuna kwantar min da hankali batare da kunsan ko ni wacece ba kun rukemu hannu bibbiyu nida jikata Allah yasaka muku da alkhairi yabiyaku da gidan aljanna ni yanzu tawa ta qare tunda nasan Ameesha bazata rayuba zan dauke ta mukoma inda muka fito sai ayi ta axiyarta acan nikuma daga yau zan rabu daku amma alfarma daya nake nema agurin ku kutaimaka ku fito min da ita sannan kudora mu amota ku bada kudin idan kun koma gida a kwai kudi adakin danake kwana a qarqashin kayana ku dauka na barmuku su gaba daya inkukai min wanna ma kadai ya isa kar kuma.....bossay ne ya dakatar da ita dacewa haba dadda wace irin magana kike yi ne kina fadar abun da baze taba yiyuwa ba ba inda zaku kuma Ameesha bazata mutu ba a yau ko gobe za suyi mata aikin ki kwantar da hankalinki tace hmm wanda ze mata aikin yace baze yiba kuma ance idan yafadi magana ba ya canzawa magana daya yake kuma ni naga alama saboda idan kaga mutumin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment