Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da sauri ya shiga typing number ta ya danna min kira yana danna kiran wayar ta fadi qasa jikake fasss jiyayi ance waye anan anafada yaji gabanshi yafadi gashi kuma yana so yadauki wayar amma ba hali saboda nadeeya ta mishi nauyi ga nauyin ta ga kuma ciki da qafa yayi qoqarin daukar wayar amma bekai ga daukaba yaji anturo qofar dakin tare da zuro qafa rufe idon sa yayi dan yasanma shikenan an kamasa yana rufewa kuma saiyaji idon sa yaqara duhu bude idonsa yayi yaga dakin gaba daya ya kauraye da duhu da sauru ya manne ajikin bango bayan qofar sukuma ganin wuta ta dauke yasa su komawa waje yana jinsu suna cewa to me yake faruwa da wutar nan kaga fa gabadaya ta dauke dayan yace nima abun da nagani kenan gashi kuma nabar wayata a office dayan kuma yace nikuma tawa tana cikin dakinnan yanzu yaza muyi dayan yace mushiga nan mana sai ka lalubo yace to muje Allah yasa inganta duk sansa da yadauke wayar sa amma hakan ta gagara haka yanaji yana gani yafito daga dakin yana bin hanya Allah Allah yake yafito saboda jirin da yaji yana daukar sa kamar ze fadi cikin rashin sa'a yana daga qafarsa ze sauke ta kenan dayar qafar ta gurdi ataken awajen yatafi gabadaya suka zube aqasa ya jefar da ita besani ba saboda azabar da taji cikin ta yayi mata tare da wata irin murdawa lokaci guda yasata sakin wata gigitatiyar qara da nesan lokacin da yayi saurin jawota ba tare da rufe mata baki yana so ya dauketa amma bayajin ze iya saboda ya bugu sosai yana cikin tashin hankalin abun da ze faru dasu idan aka kama su begama dawowa daidai ba yaji tafiyar mutum bayagani bare yasan awajen inane gashi yakasa mikewa jiyayi ansa hannu ana qoqarin dagata da sauri ya riqe hannun da yaji akusa dashi adaidai kunnen sa ance ka hanzar ta suna daf da fitowa jin muryar mace sai kawai yasa shi sakar mata hannu tare da yunqurawa da qyar yamike ta taimaka masa suka daga ta tsaye adaddafe suka fito daga asibitin da qyar yake iya jan qafarsa dauriya kawai yake ahaka harsuka qaraso wajen wata mota ta bude baya ta shigar da ita inda su dadda suke ciki malam kuma yana gaba kuyi sauri kar wani ya riske mu da sauri yashiga shima ita kuma tashiga gaba tayar da motar suka bar asibitin daman already tasa me gadi ya bude mata qofa dan haka ta kwashi motar aguje tabar asibitin.........✍
[4/13, 1:42 AM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode 100

         """"""""""""""""""""""""""""""""
*THE END OF BOOK ONE*

     "Suna fita wutar asibitin ta kawo haske ya gauraye ko ina doctors din dake cikin room din da akafito da ita basu fito ba suna ciki suna laliben waya a duhu basu ganta ba suka ga hasken ya dawo idon sune ya sauka akan gadon ta wayam suka ga babu ita babu alamar ta hankalinsu ba qaramin tashi yayi ba daya ne yace kasan me wannan dauke wutar ina ganin ana sane aka sauketa dan afita da ita to amma waye yayi mana haka dan adauketa akayi hakan dayan yace bakaji muna daf da shigowa naji qarar faduwar abu dayan ma yace nima haka nazata ai ko itace ta fado da wani shiyasa ban damu ba to yanzu ya zamiyi me zamice masa kawai mukirasa mugaya masa gaskiya yace baka da hankali kana ganin ze barmu bayan yayi mana barazanar karda mu kuskura mu bari surayu daga ita har dan, amma yanzu muce masa ta gudu wai waye ma yazo ya dauketa nimade abun tambayar kenan to ko shi mijin nata ne dan nasan wadan can tsofin ba iyawa zasuyi ba dole a kwai wanda ya taimaka musu dayane daga cikin su yace ina ganin fa mukira mu tambaya yana gama fada be jira cewar dayan ba ya dau wayar sa da ya barta kan durowar gadon yadauka  tare da dannan wa wata number kira ana dagawa ringing tafara ba adaga ba har ta katse zagaye dakin ya shiga yi yana qara kira wayar idon sane ya sauka akan wayar sameer da sauri ya katse wayar ya qarasa wajen yasa hannu ya dauka dago wayar yayi yana nunawa dayan shima qarasowa yayi wajen yana cewa ta wace yace ya za ayi insani ina amma ina tunani duk yanda akai wayar wanda ya dauke matar nanne kunna ta yayi sai yaga hoton dake wallpaper din matar da wani namiki ne su daman basu san shiba amma hakan yabasu tabbacin wayar mijin mata ne suna cikin wannan tunanin wayar sa ta shiga yin ringing ana dagawa kawai suka ji ance kuyi sauri kuduba mana nan ya gudu yana cikin asibitin nan kar kubari ya gudu gamun nan zuwa gabansa na dar dar yace yallabai agafarce ni da abun da zance wallahi yanzu haka kiran da nake maka kenan saboda yazo bamusan da zuwansa ba ya sauke mana wutar gurin gaba daya bansan ta yanda akai ya shigo har dakin muna ciki ba ya dauke ta yanzu haka nemansu muke bamu gansu ba kuma har iyayen nasu ma bamu gansu ba fada aka fara yi musu amma sai yayi saurin katseshi da cewa yallabai tuba muke amma ga wani albishir mun tsinci wayarsa adakin duk da bamu sanshiba amma munga hoton matar da wani namiji kuma ina da yakinin cewa shine shiru yayi sanna ya dora cewa eh yanzu haka ga wayar a hannun mu daga can akace kuriqeta gamunan qarasowa yace ok sir sai kun qaraso daga nan suka katse wayar ajiyar zuciya suka sauke gaba dayan su dayan yace wannan wayar ta cecemu da bamusan me wannan mutumin zeyi mana wlh kuwa ai bakaji yanda nima naji dadin ganin wayar nan ba cewar dayan
daganan suka koma office din daya daga cikin su suka zauna zaman jiran qarasowar su......

      "abangaren su suna fita daga cikin asibitin matar da ta dauko mu takai mu wani matsagaicin gida ta tayi horn me gadi ya bude mana muka shiga bayan tayi parking muka fita gaba dayan mu ta taimakawa sameer suka fito da ita  muka shiga ciki da qyar suka shiga da ita saboda numfashin tama har dandaukewa yake yi yana dawowa kwantar da ita sukayi akan kujera muka shiga yi mata sannu amma bata da bakin amsawa sai kawai rufe ido datake tana budewa itakadai tasan me takeji matar ce tadan duddu bata tace bari taje ta dauko kayan aiki ta dubata muka ce mata to wani daki tashiga mukuma maka zauna zaman jiran fitowar tata  ganin ta shiga ciki yasa sameer saurin tambayar mu wannan matar fa daga ina shine muke gaya masa lokacin da yatafi ya barmu agurin sauke wutar tazo ta tarar damu agurin take tambayar mu me yake faruwa cike da tsoron ganin ta awajen muka ce mata ba komai shine take cewa mugaya mata gaskiya kar mu boye mata duk wanda yagan mu agurin yasan bamu da gaskiya dan haka mugaya mata kawai jin hakan yasa na tsorata nagaya mata halin da muke ciki sai tace kar mudamu zata taimaka mana tace muzo tasaka mu amotar ta ita zataji da komai mujirata saboda tsayiwar mu anan gurin hakan zesa akamasu ita kuma idan ankamata ba komai tunda itama likita ce a asibitin kuma ansanta zata san me zatace musu yanda zasu yarda da ita da haka muka bita ta saka mu a motar ta sannan ita kuma ta koma gurin bayan ta sauke ta dawo taje wajen me gadi tace ya bude mata gate da sauri sannan taqara dawowa gurin ganin har yanzu bata dawo ba yasa tace bari taje ta gano ka shine ta biyo bayan ka kaji yanda akai muka hadu da ita amma bamu santa ba kuma da alama ma kamar ita kadai take zaune acikin gidan ko kuma tana da miji oho bamu sani ba sameer yace kina ganin baza asamu matsala ba karfa muje ko su suka turo ta nace masa babu abun da ze faru na yarda da ita daga gani baza ta cutar da muba yace Allah yasa muka amsa masa da Ameen,

shima anan yake sanar damu duk yanda sukayi da sauran mutanen har yake gaya mana akwai matsala saboda ya baro wayar sa acan muka tambaye sa ya akai hakan tafaru byake gaya mana yana dannan numberta wayar tafadi kuma inyace zai dauka zasu iya kamashi shiyasa ya taho kawai ammafa ganganci ne dan zasu iyayin komai da wayar idan sukaganta nande muka shiga zilimin yanda za muyi muna cikin haka matar ta dawo dauke da wata yar qaramar akwati ashe duk taji tattaunawar mu tace ku kwantar da hankalin ku zanyi qoqarin dauko maka wayar ka zansa a bincika dakin kafin su ankare da wayar awajen ina ka jefar yace wlh ni kaina bansan ina bane kawaide adakin da aka kwantar da ita tace me no.dakin yace ni wallah bansani malam yace nide naga ansaka biyar ajiki qofar dakin watakil ko itace number matashiyar budurwa tace ok ba damuwa za aganta yanzu da kamata mushiga da ita can dakin dan tana bukatar taimakon gaggawa naga tana cikin wani hali watakil sun tosheta shiyasa bazata taba haihuwa ba har sai abun cikin ta ya mutu da sauri suka kamata dan zuwa lokacin ma tanade kwance kawai itakadai tasan abun da take ji saboda da azabar datakeji tafi qarfin kanta suna shiga ta dakin aka kwantar da ita akan wani gado me kama dana asibiti qoqarin fita yayi amma sai nadeeya ta ruqe hannun sa tace ka tsaya dan Allah ka yafemun duk abun da nayi maka nima na yafe maka kace wa su ummi ma su yafe min bana jin zan qara wata rayuwa tare daku nasan qarshena yazo hannu yasa ya rufe mata baki yace kidena fadar haka dan Allah in sha Allah ba abun da ze sameki baza ki mutuba zaki tashi muci gaba da rayuwar mu mamar da tare da danmu 'yarmu kinji bata bashi amsaba sai kawai hawaye dake zubowa daga idon ta  tare da cize baki sakamakon dubatan da matar take sosai matar ta shiga bata taimako amma ba wani canji ganin hakan yasa kawai ta yanke shawarar tayi mata cs amma bata faraba duk saida ta tambayi yardar mu gaba daya muka ce munyi yarda tayi mata haka ta shiga shirya kayan bukata dake babbar likitace babu abun da bata dashi acikin gidan saboda tana duba mata da yawa aciki ba komai take zuwa asibiti tayi ba wani abun agida take yi saboda yafi mata sauki cikin qanqanen lokaci tayi tahada komai da zata bukata sanna tacewa sameer ya fito ya bata waje bayan da ya iya haka yafito ya barota aciki tana kuka tana kiranshi ya tsaya ayi komai agabansa amma matar tace aa tayi hakuri baze yiyu ayi agabansa tayi hakuri ana gama mata sai yadawo nande ta hakura ita kuma ta fara aikin ta yanda yakamata mukuma muna tsaye abakin qofar dakin muna jiran fito warta muna yi mata addu'a,

Munkai wajen awa awajen muna jira sannan daga baya muka fara jiyo kukan jariri gaba dayan muka daga hannu munayiwa Allah godiya saida tagama shirya babyn tare da nadeey ta canza mata kaya komai de ta gyare gurin kamar ma ba haihuwa akayi ba sannan tace mana mushigo da saurin mu muka shiga ciki har muna 'yar rige rige muna shiga muka ga nadeeya kwance kan gadon amma idon ta biyu kuma yana kan mu kamar ba wacce ta haihuwa ba matar kuma tana riqe da jaririyar a hannun ta qarasawa mukayi kusa da ita muna kallon jaririyar me kama da ubanta dan batayo kamannin mahaifiyar ta ba kwata kwata hannu nasa sannan ta miko mana yar tubarkallah da ita dan alokacin da kibar ta kamar ma bada ga ciki ta fito ba bul bul gata fara sol kamar zabiya daman kuma mahaifinta shima farine sosai sai ta dauko har farin mahaifin nata babu inda ta barsa kamar su daya sak,

  mu muna ta murnar ganin yarinya amma shi yana can wajen matarsa ko takan yar ma bebi ba yana can yanayi mata sannu ita kuma inbanda kuka ba abun da takeyi rarrashin duniya yayi mata taqi yin shiru sai da qyar da saka bakin mu sannan tadan tsagaita da kukan yarinyar muka mika mata ta kalleta sannan tabawa sameer ya karbeta yana qare mata kallo sannan tace kayi mata huduba kasaka mata sunan da kake so alokacin yayi mata yace yasaka mata sunana KHADIJA sannan yace za aringa kiranta da sunan da kika cemin kinaso yama sunan dan dariyar qarfin hali tayi sannan tace Ameesha inason sunan saide kuma bazan rayu da itaba bare har inkirata dashi saide ku kuringa kiranta dashi ina ta girma kuce ina sonta taqarasa fada tare da share hawayen da suke zubomaya hakuri muka shiga bata muna cewa tadena fadar irin wadannan abubuwan in Allah yayarda zata rayu da 'yarta kamar yamda take so,
Sai kawai ta girgiza mana kai sannan bazan taba rayuwa da itaba tafada tana kallon yarinyar tare da cemana banyi niyar gaya muku ba amma yakama ta kusani kafin intafi inbarku dan Allah ku kula min 'yata gashi nan na baku amanar ta ku kula min da ita tana da makiya tun tana ciki batazo suniya ba ma akeso akasheta saboda sunce basa san zuwanta duniya sunaso ta mutu tun acikina sai kuma gashi Allah beyi ba gashi tazo duniyar kuma in Allah ya yarda zata rayu ko suna so ko basa so sannan muyi saurin barin garin nan soboda suna tare dakai makiyan ka suna jikin ka kayi saurin raba kowa dakai kar kasake kowa yaqara sanin wani sirrin naka ta hakanne suka gano ko kai waye kuma baza subarka da ranka muddin suka samu abun da suke so awajen ka daga baya kuma zasu rabaka da duniya anna take gaya mana ashe itama wani mutum yaje mata lokacin da baya nan sun gargadeta sannan sukace mata wannan abun bada gashi bane abun ya faro tushe ne daga mahaifiya sa  taga ya masa kuma duk  wanda ya rabeshi shima zai rasa ransa ba a ason ya rayu daga shi har mahaifiyar sa harma wannan dan dake cikin ta  da kuma wanda ya shiga cikin rayuwar su saida mukace meyasa bata gaya mana tun farko ba tace saboda sunce kar nafada kuma bataso mushiga wani tashin hankalin shiyasa ta roqe abun ta ita kadai bata san kuma muma sun gaya mana sanna ta dora dacewa yanzu naga ya muka dan kuqara kula da duk wanda zakuyi  mu'amala ni yanzu tawa ta qare muka ce tadena fada in Allah ya yarda zata rayu kamar yanda yarta zata rayu sai kawai tayi mana mumushin qarfin sannan tace kunsan me yasa nace muku dole in mutu maka ce aa tace saboda sunyi min allura tun lokacin da kuka kaini asibitin agaban idona suka hada alluarar da poison ina roqon su kar suyi min amma saida sukayi min kuma allurar idan akayi ta ba alokacin mutum yake mutuwa ba tana iya kaiwa awanni masu tsawo ajikin mutum kafin daga baya tafara aiki ajiki haka naji sunce shiyasa nake gaya muku haka dan bantaba ma tunani zan kawo iyanzu ba araye tana gaya mana tana kuka mun qara shiga wani tashin hankalin dajin wannan batun nata da bamusan dashi ba bayama da tace sunriga sunyi mata allura shima anasa bangaren ba qaramin tashin hankali ya shiga ba tambayar matar yayi ko da akai abun da za ayi allurar ta tsaya tace wlh tunda sun riga da sun dade da yimata be baza a iyayin komai ba saboda qa idar allurar ma bata wuce awanni biyar bata fara aiki ba gashi ita har tafi awa gomama ajikin ta kafin ace za aje wani asibitin ma zata iya qarasawa saide kawai muyi mata addu'a duk da haka be yarda ba yace yaji  kawai mushirya muje inda tasan za a iya yi mata maganin ta qara tabbatar masa ko sunje babu abun da zasu iyayi akai amma yace shifa be yarda kawai muje itama nadeeya tace ya barshi dan Allah basai sunje ko ina ba itama yace mata aa gaba  dayan mu babu wanda becemasa ya hakura  ba amma yace shifa sai yaje in baza mu taimaka masaba sai yatafi shi kadai jin hakan yasa muka amince gaba dayan ma ya daukota muka fito waje amotar ta muka qara shiga gaba dayan kuma har zuwa wannan lokacin yarinyar tana hannun daga uwar har uban ba wanda ya nemi da yaganta kowa da abun da yake damunsa haka muka nifi wani asibitin da saida mukayi tafiya me nisa danni kaina bansan ina muke nufa ba saida mukai wajen awa daya muna tafiya sannan muka iso wani asubiti dan lokacin ma wajen qarfe biyar na dare ana daf da kiran sallar asuba muka qarasa muna zuwa aka karbeta saide kuma kamar yanda mukayi tunani hakan ce ta faru muna zuwa rai yayi halinsa tun kan a shiga da ita dakin haka mukayi sallah muka dawo da ita amma abun mamaki sai ta nufi wani gidan damu daban bade mu tambayeta muka bita gidan nan made babu kowa sai ita kadai  wajen qarfe goma na safe akayi jana'izar ta ba mutane da yawa sai 'yan tsiraru da shima malam ne yayi qarfin gayawa wasu mutanen aka dan hadu akayi mata sallah akaita gidan gaskiyar ta kwanan mu wajen uku agidan tare da mata kwatsam kuma sai  muka wayi gari babu wannan matar da har zuwa lokacin bamu taba tambayar ko ita wacece ba qarewa ma ko sunan ta bamu taba tsayawa mun tambayeta ba saboda bama cikin kwanciyar hankali haka muka cigaba da zaman mu mukadai sai kuma muka fara tunani barin gidan dan bamusan ko wani abun ta shirya mana ba tunda batayi mana sallama ba kuma gashi yau wajen kwanan mu biyu amma bata dawo ba  hakan yasa muka fara shirin barin garin da bamu san sunan garin ba ma gashi babu kudi agurina zuwa yanzu kudin da na fito dashi duk yaqare akan siyawa jaririya madara saboda akanta muka dorata inda Allah ya taimake mu gidan a kwai komai babu abun da zamu bukata murasa bangaren abinci akwai komai a kitchen tunda amma duk da haka bamu da kwanciyar hankali saboda shi kansa sameer munkasa gane kansa tun bayan rasuwar sa bashida aiki sai kuka sai kuma yadau 'yarsa ya rungume yana sambatu ganin hakan yasa muka fara shirye shiryen barin gidan aranar da zamu tafi munfito daga gidan kenan kawai saiga jiniyar motar 'yan sanda tsayawa mukayi muna kallon su da mamaki suna zuwa sukace u are under arrest mr.sameer zaro ido yayi yana kallon su yace me nayi kuma sukace idan munje can zakayi bayani ina kuka na shiga roqonsu dan Allah suyi hakuri su fada mana abun da ya aikata da suke son tafiya dashi dayane daga cikin su yace hajiya daga banki ne aka turo mu sakamakon hakin din makuden kudaden da yayi yakwashe su batare da saninsu ba ya diba ne amatsayin sata kuma ya gudu tun kwana biyu da suka wuce ake nemansa ba asame shi gaba dayan muka shiga basu hakuri da nusar dasu cewa wallahi bashi bane har labarin abun da yafaru damu da rasuwar matarsa da dalilin abun da yakawo mu nan amma duk sukace su basu san zance ba idan munje can mayi bayani haka muna ji munagani suka sakashi a mota suka tafi dashi mukuma muka hau motar haya tare da bin bayansu muna zuwa aka shiga dashi nande aka fara bincike inda har yakaimu ga shiga koto duk wata hanya da zamubi dan ganin mun karesa agane shine me gaskiya sunfi sun tosheta bamu da wata sheda tunda hashi qiriri annuna da wayar sa akayi aikin duk wata alama da za ta nuna shine sun bayyanata   inda aka gano da number wayar sa akayi komai aka shiga asusun banki akayi danyan aikin nan dan haka dole yabiya duk yanda aka yanka masa sannan abiya kudin belin dinsa  ko kuma za a kullesa a prison tsawon shekaru a ashirin kanaji kasan shirya masa hakan a kai da abun da suka shirya yi  sannan akace muje mudebo duk wani abu da muka san yatara ya ajiye mukawo su da har zamuyi hakan sai kuma muka tuna da maganar nadeeya sunce dak sun rabasa da komai kafin su kashe shi tuna hakan yasa muka ji gwara ma kawai muyi shiru tunda ko mun basun hakan bazesa su rabu dashi ba dan haka kawai mukace musu mu bamu san inda koman sa yake ba duk da haka basu yarda tun alokacin suka sukace muje gidan a bincika muna farga ba mukaje gidan suka shiga bincika lungu da sako na gidan basuyi nasarar samun komai ba hakan sukace zasu daga gidan su siyar bamu da yanda zamuyi saboda bamu da wata shaida dazesa su yarda damu kwana biyu suka bamu muyi duk abun da zamuyi mubar gidan hakanne yasa muka yanke shawarar kawai mu kwashe koman mu kafin sudawo mubar garin idan mukaje muka ajiye sai mudawo mu fuskan ce su tun aranar muka kwashe duk wani abu da ya kwatanta mana cikin dare nafita nabar gidan naje na boye su sai washe gari na dawo gidan tun abakin hanyar shigowa nake jin muryoyin mutane acikin gidan nazata wadancan mutanenne suka dawo amma jin irin maganr da sukeyi nagane basu bane dan leqawa nayi tare da buya inda bazasu ganni ba,
wasu mutane nagani suna gaban malam kagaya mana inda suke malam yace wallahi gaskiya nagaya muku yanzu haka yana can sun qulleshi kuma sunce in ba abiya suba sai nan da shekara ashirin ze fito idan kuma baku yarda ba kuje zaku gani da kanku kudi kuma ni bansan inda komansa yake ba matar sa kuma da yadauka ta mutu ita da 'yar gaba dayansu sunrasu yau wajen sati daya kenan da mutuwar su gabadayan su iya abun da nasani kenan yanzu hakama gidan nan bana mu bane sunce zasu daga su siyar dashi bamu da komai wani ne ya kwada masa wani abu yace bakason ranka kenan muzaka gayawa maganar banza kana tsoho dakai zaka yi mana qarya waya ya zaro yayi kira bansan me akace masa ba naji yace bata nan sannan yagaya masa abun da malam yace masa bayan yayi shiru kuma yaqara cewa mutaho dashi to shikenan amma itafa matar bamu ganta ba da ita da jaririyar amma zamu qara bincikawa gidan ko zamu samu wani abun daganan sai aqona gidan gaba daya inma tana ciki ta mutu kawai shiru yayi sai kuma yace a gafarce ni oga subutar bakine hakan bazata faruba sai mun tabbatar basa ciki kafin muqona shi inyaso sai susiyar da filin gidan bayan nan sukayi sallama ya kashe wayar sannan ya kalli sauran mutum biyun dasuka zuba masa ido suna jiran suji me zaice sai yace oga yace mutafi dashi can kar aka sheshi har sai yafadi gaskiya zamuje mita azabtar dashi sukuma muci gaba da binciken inda suke mu nemosu duk inda suka shiga gidan kuma da sukace za a siyar a qonashi dayane daga cikin su yace kasan nayi mamakin guduwar mutanen nan duk yanda akai fa watakil dasa hannun su akan wannan matsalar bankin da tafaru su suka ahirya komai dayan yace nima su nake tunani amma nasan ai oga yana sane dasu zai binciko sune duk inda suke lokacin malam asume yake tunda suka buga masa abu be qara motsawa ba danni a tunani nama ko sun kasheshi bande saniba ahiga cikin gidan sukayi suka fara bincike ko ina amma basu ga komai ba saide sunga alamar inda na bude na kwashe abubuwan ciki hakan yaqara tabbatar musu da cewa dole mun kwashe wani abu agun dan haka suka fito suna cewa dole mu nemota komai yana
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment