Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

kamar ba mutum ba ni watakil ma aljanine masu shigar mutane daga ganin shi ba imani a tattare dashi be da tausayi ko kadan duk jiran da mukayi mishi fa wai yana zuwa ya kwanta yakama bacci hayaniyar muce ta tasheshi wannan qaramin dalilinne ma yasa yace baze yiba dan bashi da tausayi yarinya a kwance kusan sati biyu amma yanzu yace baze yi mata ba hmm daman wasu masu kudi haka suke,
ni inaji ajikina yarinyar nan bazata tashiba dan haka kar ku wahalar da kanku kawai kubar ni intafi da ita tafada tana share hawayen dake zubo mata,
faruq harda hawaye yace dadda dan Allah kibar wannan batun in Allah ya yarda zata tashi tayi rayuwa kamar kowa,bossay ne yadora dacewa ko nawane zan kashe akanta ko sunqi yiamata zan dauke ta ko qasar wajene inkaita ayi mata sai inda qarfina yaqare akan samun lafiyar ta yanzu bari inje inyi magana dasu asan abunyi yana kaiwa nan amaganar sa yayi hanyar zuwa office din dr.jamil,
Ammi da gaba daya jikin ta yayi sanyi ta bude baki da qyar tace hakuri zaki amma ba inda zamu taba bari ki tafi kina tare da mu in sha Allah saide mutuwa ta raba mu yanzu bari yadawo muji yanda za ayi amma kicire duk wani tunani aranki kabar damun kanki da yardar Allah Ameesha kamar tasamu lafiya zakici gaba da rayuwa da ita kamar da kinji tafada tana share mata hawayen da ya zubo mata,murmushin yaqe dadda tasaki domin maganganun da suka fada tareda da nuna kulawar su agareta dan haka be kamata tayi jayayya dasu ba gwara kawai tabisu yanda suke so hakan sai yafi musu dadi dan haka kawai sai tace  to shikenan Allah yasa nagode sosai da kulawar ku Allah yayi muku abun da kukai mana Allah yatai makeku akan duk halin da kuka tsinci kanku Allah yabiyaku da gidan aljannar Firdausi da ameen duka suka amsa mata sannan Ammi taci gaba da bata baki akan ta maida komai ba komai ba dahaka de har suka samu ta dan sauko tasaki ranta........

bossay yana qarasawa office din yayi nocking akabashi iznin shiga sai ya tura qofar tare da shiga ciki da sallama abakin shi abayan yaqarasane ya niqawa dr.jamil hannu suka gaisa bayannan kuma yafara yimasa bayanin abun da ya kawo shi shikuma sai yace mishi ai yanzu bashine me kula da itaba ya miqa file din gurin dr.shettima shikuma zebawa Sam wanda zeyimata aikin saide yaje yasame shi yace ok tare da miqewa yana mishi godiya har yakai bakin qofa sai kuma ya dakata tare cewa yau dan Allah ko zaka kwatan ta min inda office din nashi yake dan bansan shiba dr. jamil ya kwantan ta mishi kamar yanda ya bukqata godiya yaqara yi masa sannan ya fita directly ya nufi inda aka kwatan ta masa din kwankwasa qofar yayi aka bashi iznin shiga bayan ya shiga ya tadda su aciki shi da saleem yagane fuskar saleem saboda ranar da ya taimake su dan haka be manta fuskar shiba yana shiga da sallama dukan su suka amsa mishi sai yagaida dr.shettima shikuma saleem ya miqa mishi hannu suka gaisa sannan yazauna aka kujerar da take facing din saleem saida yadan qara nutsuwa sannan yafara bayanin ko shiwane da kuma abun da yakawo shi,
saleem ne yace gaskiya a kwai matsala  yanzu maganar da nukeyi kenan yanda za a shawo kansa ya amince amma kuma matsalar itace yama qi daga wayar bare asan halin da akeciki abashi hakuri gashi ba asan inda yake ba itama tayi kuskure wallahi gashi yanzu kowa ya shiga damuwa,dr.shettima mane yace yanzu mafita daya ce kajata kutafi gida inyaso kubani zuwa gobe zan nemoshi duk inda yake zuwa gobe kuma in sha Allah zanyi iya bakin qoqarin ganin ya amince duk hanyar da zanbi ya yarda zanbi kuje gida kawai sai zuwa gobe idan daso samune ma kubari sai nakiraku dan Allah kar kusake zuwa da wannan rikitartiyar tsohuwar duk yanda mikai dashi zankiraka insanar dakai inaganin hakan sai yafi kawo mana solution ko yakuka gani,?
Bossay ne yace hakan ma yayi wlh Allah yasa adace gaskiya muna godiya bari inje kawai ka kiranin zuwa goben Allah yasa ya amin ce suka ce ameen sannan yafita daga office din yana qara yi masa godiya dan baqaramin dadi yajiba sai yanzu yadanji sanyi aransa"yana qara sowa gurinsu ya yagaya musu duk yanda sukayi amma yadanyi wa maganar kwaskwarima saboda dadda ta kwantar da hankalin ta aikam taji dadi dukan suma sundan ji dadin hakan dan haka cike da murna duk suka tashi suka wuce gida ran kowa fess saboda yar qaramar qaryar fa bossay yayi musu yace ya hakura kuma tun ayau ze fara dubata zuwa gobe za agama komai amma ance kar wanda yaje sai ankira su saboda anaso sai ta dawo cikin hankalinta sannan zasuzo suganta dan haka suke ta jin dadi musamman dadda da bakinta yama qi rufuwa,

Saleem yakalli dr.shettima yace yanzu kana ganin ze amin ce din ni ina ganin kamar kawai ka sallame su anan sai sukaita wani tunda kace baya magana biyu kuma tunda yayi haka har yaqi daukar wayar ka ai kasan dole yaji haushin kuma ba lalle bane ya amince
Saida yadan numfasa tare da furzar da isaka daga bakinshi sannan yace dole ya amince zan hadasa da wanda ya isa dashi a gida inde shi yace yayi mata to baze taba bijirewa umarnin sa ba zeyi mata din ko yana so ko baya so kaf duniyar nan shikadai yake daga qafa da jin maganar sa saboda yaba ganin girman shi dan haka kar kadamu yanzu gida zan tafi zanje insame shi acan nasan watakil yakira waya anzo andauke shi,
Yanzu bari inje gida in shirya sai in wuce can din yafada yana miqewa tare da fara har hada kayansa
saleem ma tashi yayi yace to shikenan sai gobe Allah ya kiyaye hanya Allah yasa adace yace mishi Ameen atare suka fito waje qulle office din yayi sanna yanufi hanyar fita yana zuwa ya shiga mota yabar asibitin yana kan hanya yana tafiya sai yazaro wayar sa ya lalubo wata number da naga ansaka my sister kira yadanna mata ana dagawa yace yauwa sister yakk tace lfy lala yayana nikadai sannan yace  bakya nemana ko tace wlh aa bahakabane kawaide abunbuwane sukai dan min yace dan Allah fa aiki kike zuwa ko yayanane dake bamusani ba dariya tayi sannan tace 'yaya kuma ina yar qaramata a ina zan samo 'yaya yace bawani nan nide fushi nake  dake daga can tace I'm sorry bro  sai yace nadeji zankama ki yanzude nakiraki ne in dan saki wani aiki kin san me zakimin tace aa sai ka fada yadan yi shiru sannan yacigaba da cewa ina so kidu ban kiga Sam yana nan ko bedawo ba daga can ta bashi amsa da cewa yaya kamanta baya qasar ma nade ji ance ya kusa dawowa amma banji yaushe ze dawo ba sai yace a'a yadawo ai tundazu da safe naje na dauko shi daga airport muna tare kuma yafito na neme shi na rasa nakira wayar shi kuma yaqi daga dan Allah ki dan bincika har dakin shi kafin inqaraso yanzu zanzo nan sannan ki sanar da kowa da wowar sa ko zakiji wani yace yaganshi sai kifadan kinji  tace dan Allah wai da gaske my bro is back amma bansani ba aikwa yanzu zan sanar momma kowa ma zeji kar kadamu tunda kagaya min kuma ai zance yaqare kamar ma sunjinm ne kasanni ba asani bama inaya bare kuma ance inyi yace yauwa sis shiyasa nake sonki kiyi sauri fa duk yanda ake ciki ki sanar dani saboda zan fara biyawa gida kafin intaho nan din tace to shikenan yanzu kuwa sai kaji ni yace to shikenan  nagode sai anjima katse wayar yayi tare da furzar da iska daga bakin shi yace nagama plan A saura kuma nabiyu, kwana ya yanko da motar shi lokacin da yaqaraso unguwarsu yana zuwa bakin wani makeken gida yayi horn me gadi ya bude mishi ya shiga ciki be tsaya daidai ta parking ba kawai ya kashe motar tare da fitowa ya shiga cikin falon da sallama ya shiga ciki ba kowa a falon dan haka kawai ya nufi part din shi Kai tsaye  anan nasamu damar qarewa falon kallo falone iya falo da ya amsa sunan sa zama fadar abun dake ciki ma bata lokaci ne amma kana gani kasan ba na qananun mutane bane domin yanayin yanda aka qawata shi abunde gwanin burgewa fito warshi ce tasa nade na kallon falon kar yakamani yana fitowa ya nufi upstairs yana zuwa yashiga wani daki bayan yayi sallama anbashi izinin shiga yana shiga yasaki murmushi me qayatarwa saboda tozali da yayi da mahafiyar sa kana ganinta kasan ita ta haife shi saboda tsananin kamar da suke yana zuwa yayi hugging dinta yana cewa nayi missing dinki hajiyata tace nima haka amma ya akai naganka tunyanzu lokacin tashi beyiba raba jikinsa yayi da nata sannan yace wlh wancan dan rainin hankalin ne yakeso ya cazamin kai tace wa kenan yace Sam mana tace yaushe yadawo bansani ba yace wlh dazu da safe naje na dauko shi tace to meyayi maka nan yabata labari aikwa tayi dariya sosai tace lalle wannan tasohuwa ta iya qarfin hali shi kuma baya ganin tsohuwace yadan daga mata qafa shide har yanzu baze canza ba yanzu to a ina kake tunani yake yace wlh bansaniba yanzude wayarki zaki dauko mu gwada kiran shi nasan inyaga number kice watakil ze iya dagawa tace to Allah yasa sannan ta miqa hannu ta dauko wayar a gefenta ta miqa mishi karba yayi yabude sanan yayi searching din number yadannan mishi kira saida tai ta ringing ba har yacire raima tana daf da katsewa kawai yaji andaga shiru yayi bece komai ba sai yamiqawa hajiyar sa wayar mirya qasa qasa yace yimishi magana karba tayi tareda kara wayar akunnen ta sannan tace Assalamu alaikum my son dake wayar a hands free take sai dan haka zasuji koma cikin murya qasa qasa kamar da budurwar sa zeyi waya ya amsa mata sallamar sannan yace hajiya Good evening I hope you are fine tace any thing is ok when you come back basanar wa sai yanzu naked sani daga can yace nace yagaya miki ai daman befada miki ba kenan tace eh sai yanzu yake sanar dani da sauri dr.shettima yadan daga murya yanda zejishi yace where are you tundazu kakidaga wayata ko ina kafi jin yayi magana yasashi gane cewa wayar a hands free akasakata bayaso kuma yabashi kunya agaban hajiyar dan haka sai yace palace yana fada kuma yakatse kiran bin wayar yayi da kallo sai kuma yayi hanzarin tashi tsaye sannan yace shikenan hajiya ngd bari inje kinga ma min komai sai nadawo yafada a yayin da yaqarasa bakin qofa  Da addu'ar fatan nasara  ta bishi sannan ya amsa yana qarasa fita daga dakin,

yana fita yafigi motar sa yabar gidan yana fita saiga kiran my sister yashigo da sauri  yadaga tare da sa wayar a speaker sannan yace ya ake ciki ne da labari dariya tayi tace me dadi ma kuwa ai bawanda besan dawowar sa yanzu kuma nagayawa momma kana nemanshi shine ta kirashi tace yana ina yace yana hospital wani aiki yakeyi shine face idan yagama tana son ganinsa  yanzu de maganar da nakeyi maka yana kan hanyar dawowa yace kai gaskiya na yaba qoqrinki ashe bema dawoba amma yanzu da hajiyata takirashi yace min wai yana nan palace gashi harna fitoma daga gida ina kan hanya tace wlh kawaide gafada maka amma be dawo ba yana kan hanya de watakil ma kuzo atare tunda tundazu akaje dauko shi yace ok saina shikenan sai naqaraso tace ok bey tafada sannan sukayi sallama ta tare dayin rejecteing din kiran sannan yaci gaba da deriving dinshi daman bawani nisa sosai a tsakaninsu  dan haka be dade ba yaqarso masaruta yana zuwa kuwa be fito daga motar ba moto ci suka fara shigowa cikin masarautar ajere ajere sunkai wajen goma...........✍

*Yaunayi update guda biyu saboda ina tunanin ba lalle inyi gobe ba idan kuma nasamu lokaci nayi to shikenan inkuma banyiba sai jibi zakujini in Allah ya yarda,..*

Comment and share pls
Likes and vote............
[3/20, 9:46 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode48-49

         """"""""""""""""""""""""""""""""""

bayan motocin sungama shigowa suka daidaita parking sannan suka fara motar gabace drivern yafara fitowa yazagayo yabude mishi qofo saida yaja wajen minti biyar kafin ya zuro qafafunsa ahanakali sannan yaqarasa fitowa gaba dayanshi da sauri dr.shettima shima yabude motarsa yafito qarasowa yayi gurinsa yanacewa sannu da zuwa 'ya labai ko kallon inda yake beyiba yafara tagiya ganin yasashi bin bayan sa duk wanda suka hadu sai yazube yana gaidashi da yimishi barka zuwa amma be amsa wa kowa ba hasalima ko inda suke baya kalla haka yake ta tafiya a tsanake kamar mejin tausayin qasa shide dr.shettima binshi kawai yake azatonsa zega ya nufi part din momma dinsa amma sai yaga yanufi part din Fulani bede tanka masa ba harsuka qaraso bakin part din wadanda suke mata musu baya suka tsaya sukuma suka shiga ciki suna shiga suka tarar da wasu 'yan matan gidan duk sun hallara a falon sai fulani dake zaune kan kujerar ta ta hade rai ta dora qafa daya kan daya yana shigowa ta zuba mishi ido ko kyaftawa batayi yana shigowa 'yan matan da yaran da suka zo don jiransa gaba daya suka nutsu suka fara yimasa sannu da zuwa amma ba wanda ya kula dan ko kallo basu isheshi ba saboda asama yake dan haka  yayi wucewar sa part dinshi yana qoqarin yin kwana,
Fulani data gade da gaske wucewar zeyi be kulataba bare yagaida ita hakan ba qaramin hassalata yayi ba a hassale tace uwarka munubiya marar mutunci kawai kaide wallahi anyi asarar haihuwar ka inbadan rashin mutunci irin naka harkazo ta gaba zaka wuce baza ka iya daga kai ka kalleni na bare insamu darajar da zaka gaida ni kalli yaran nan duk dan sabo dakai suka zauna anan suna jiran shigowar ka amma ko kallon su bakayiba wanna wace irin rayuwa ce tsayawa yayi cak da tafiyar da yakeyi saida tagama surutun ta sanna ya juyo ya zuba mata ido yana kallon ta kamar yau yafara ganin ta a hankali ya juyo yadawo yazo har gabanta batayi wani aune ba kawai tajita asama yadaga ta cak wata uwar ashar ta lalubo ta danna masa tana cewa dan uwarka munubiya kasauke ni wlh sai nayi maganin ka agidan nan baza ka sauke ni saida yagama jujjuyata kamar 'yar tsana ya tabbatar da ta jigata sannan ya sauke ta yana sauke ta tafara jin juwa juwa dan haka da sauri ta zauna akan kujera dabas  tana dafe kanta tare da sauke numfashi tsugunnowa yayi saitin sai ya manna mata a hannun da ta dafe kanta dashi sannan yashafa kanta kamar yar baby yana gamawa kuwa yaqara gaba abunsa itade takaici ya hanata magana daman yasaba yi mata irin haka shi kuma ta lura dashi yan maganar ne basa nan shiyasa amma tasan da dole zeyi magana koda baze fada mata me dadi ba amma zeyi mata magana tashi tayi fuuu tabar falon ,dr .shettima yana tagaida ita amma bata tsaya sauraron saba tayi wucewar ta 'yan matan ciki natayi mata dariya qasa qasa saboda karta jisu taci musu uwa gashe da dr.shettima suka shigayi shikuma yana amsawa bayan sungama gaiisawar yabi bayan sam ,
Ganin haka yasa suma daya bayan daya suka tashi sukabar part din,
"Shikuma yana qarasawa part din sa ya bude yasgiga yana qoqarin rufewa dr shettima yayi saurin saka hannu yana cewa wai kai wane irin mutum ne Nada fara gajiya da wulakan cinka tunda kazo nake maka magana amma sai faman shareni kake yanzu kuma nabiyoka hargida shine kake qoqarin rufewa kai bazaka taba canza haliba ko to wallahi nima nakusa fita daga harkar ka yafada masa yana hade rai dan shima zuwa yanzu yaji haushin abun da yake masa, dakatawa yayi da tafiyar ya zuba mishi ido sannan ahankali yace meyasa zaka hada ni da momma kansan ba abun da natsana irin asani abun da banyi niyaba kai bazakamin uziri ba nadawo agajiye inaso in huta kazo kuna min hayaniya akai nabarmuku gurin kuma still kaci gaba da bina kana damuna aiki ne nace bazan yi ba that's all nagama maganata yafada yanshige wa ciki saide yanzu be rufe qofar ba jinjina kai dr shettima yayi sannan yabishi ciki tunda shi yake nema dole ya sauke kansa qasa yasan inya ce tahaka zebi dashi to abun da yakeso baze taba yiyuwa qarshema saide kowa ransa ya baci shiga yayi shima sannan yasamu guri a falon sa yazauna yana jiran sa inma barcinne yayi ya tashi ze jirasa dan yau ba inda zashi sari ya amince zeyi mata aikwa anan yayi tazama har wajen sallar magriba amma befito ba saida aka kira salllah sannan yaganshi ya fito cikin jallabiya maroon color da ta amshi jikin shi tayi mishi kyau sai haakensa da kyawunshi yaqara fitowa da mamakinsa da yafito yaga dr shettima donshi duk a tunanin sa yatafi beyi zaton zeganshi ba qarasaw yayi kusa dashi saikuma yayi shiru ya rasa me zece mishi saidaga bisani sannan yace muje massalaci mudawo ok yace mishi sannan ya tashi ya shiga bedroom dinsa ba jimawa yadawo suka wuce masallaci tare..,

"bayan sundawo ma direct suka wuce part dinshi saboda yanzuma basu tarar da fulani ba a falo suka zauna sannan dr. Shettima yadanyi gyaran murya sannan yafara magana yanzu dan Allah ya kakeso inyi da bayin Allahn nan andade da kawota amma yau kazo suna jin dadin dawowarka kai kuma ka watsa musu qasa a ido hakan kayi adalci kenan akan dan qaramin abun da betaka kara yakarya ba yakamata ka canza hali wallahi, "tunda yafara magana yake kallonsa saida yaji yayi shiru sannan yace kagama to bazanyi mata ba duk abun da zaka fada kafada danni na riga da nayanke shawara kuma bazan canza ba yana kaiwa nan yayi yunqurin tashi dan barin wajen da sauri ya dakatar dashi dan Allah sam karkamim haka kataimaka kayi badan niba dan son da kakewa iyayenka kuma wlh zan gayawa papa ko kuma inba haka ba wlh Allah inbakai mata ba baqaramar matsala zamu samuba dakai zan cire hannuna akanka daga yau bani bakai kuma zan barmaka hospital dinka,
katsashi yayi da cewa oh dan Allah fa zaka iya barina almost twenty years muna tare amma yau rana daya saboda wata banzar yarinya zakace zaka rabu dani to bismillah ga hanya nan zaka iya tafiya,
cike da taqaicin amsar da yabashi ya tashi ranshi duk abace yace shikenan nabarka lafiya indai na cika dan halak baza ka qara ganina ba kuma kar kazo inda nake daga yau bani bakai yana kai qarshen maganar sa yasa kai yafara tafiya har yakai bakin qofa yana daf da fita ya tsimkayo muryarsa yana cewa zanyi shikenan just because of you cak ya tsaya tare da juyowa a hankali yace da gaske kai yadaga masa alamar tabbatar wa Allah sarki dake yana matuqar son ayi mata aikin yama manta da wulakancin da yaga ma yi masa yanzu da sauri yadawo wajen sa tare da yin hugging dinsa yana masa godiya yaji dadi sosai da har yakasa boyewa inka kalli fuskar sa zaka tabbatar da hakan,
yace amma bro kasan da hakan shine saida ka gama wahalar dani haka harkasa na fara fadar abubuwan da nake ganin bame yiyuwa bane dan jinjina kai yayi sannan yace lalle sai yanzu na tabbatar da yanda kadamu da ita da harzaka iya barina akanta inasane ai nayi maka haka dana gane yanda ka naga kamar kadamu da itane sosai saikace yar uwarka wai meye hadinka da ita dan murmushi dr.shettima yayi sannan yace komai ma kallonshi yayi sannan yace kamar ya komai ma kasanta ne wacece ita?

Shiru yayi kamar me nazari saikuma yace bansan ta ba bansan komai akantaba nide kawai yarinyar ta burgeni tunganin farko danayi mata tunkafin akawota asibitinmu kuma hakannan nakejin yarinyar tana matuqar ban tausayi bansan meyasa ba wlh yaqarasa maganar awani irin yanayi, "sam da yagama jin shirmen shi danshi awajen sa shirme yake jin abun dan haka yace to lalle kam kana ruwa saikaje kaitayi nibanda lokacin irin wadannan abibiwan naka yanzu kataso muje wajen momma yafada yana qarasa miqewa tsaye shima be qara tanka masaba saboda yasan koma me zece mishi ba fahimta zeyiba gwara kawai yayi shiru hakan sai yafi, miqewa yayi shima suka fito tare lokacin da suka qaraso faolon fulani dr.shettima yace baza kaje wajen mutuniyar takaba ku sasanta kasande dazu kayi mata laifi yanzu cike take dakai,
yace kai rabu da tayi tagama bazanje ba inbatayi wasaba ma nadena shigowa part dinta idan nazo garinnan tafiya takura wlh, kallon shi yayi yace hmmm bade kasan gaskiya amma meye abun takura anan yace bazaka gane ba kawai mubar maganar shiru yayi har suka gama fitowa daga falo suka nufi inda bangaren su momma din yake suna tafiya suna dan hirar jefi jefi dan qarfin maganar ma dr.shettima ne saide idan yaga dama yake cemishi uhm ko uhm uhm......,

*WAYE SAM*

sai gobe idan Allah yakaimu zakuji ko shi waye. Da babu gwara ba dadi


*pls kuyi hakuri wlh yanzune abubuwa sunyi min yawa bana samun issassan lokacin yin typing jiya da shekaran jiya duk banyiba wlh komai sa ahankali dan wannan page din ma nayishine kawai dan zakuji shi so boring gashi nan de wani iri gashi ba yawa saide kuyi malej*
[3/21, 8:21 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode50-51

         """"""""""""""""""""""""""""""""""
*PLS KU TSAYA KU KARANTA  WANNAN DAN TSOƘACIN DAZANYI*

"Dan tsokaci ga wasu makatantan nasan mutane da yawa in akazo za a bada labari ko fadar asalin mutum suna tsallakewa basa karantawa to wlh inde har baka tsayawa ka karanta wani labarin da zan bayar ba to ze zamana kamar kana gaba kana baya saboda baza ka fahimta ba ko ka karanta ba komai zaka gane ba yanzu bare kuma ace baka karantawa to koda kayi gabama baza kagane komai ba dole saida na baya zaka tashi na gaba duk wani abu da na rubuta yana da amfani nan gaba saboda bakomai nake fada ba yanda zaka gane sai da kadan kadan zan fara warware muku har muhau hanya afara littafi dan yanzu kawai muna sharar fage ne daga nan kuma zamu fara somin taɓi sannan mufara gundarin labarin dan har yanzu akaso dari na littafin ko kaso biyar bamuyi ba yanayin labarin me tsawone dan haka nakebin sa ahankali nake komai daki daki"""

_______________________*SAM*

cikakken sunanshi shine SAMEER ABDALLAH SAMEER,"shidane ga munubiya,munbiya yar gidan sa'adatu wacce akece mata maman yan biyu abaya inbaku manta ba nace sa'adatu kishiyar fulani Amaryar  sarki Muhammad sameer me murabus wanda akecewa papa,loƙacin dasu munbiya suka taso suna ƴan mata sai sarki da da qanensa suka yanke shawarar hada yiwa ƴaƴan su auren zumumta ayi tuwona maina ita munubiya aka aura mata babban dan waziri ALƘASIM kenan ita kuma karima aka aura mata babban dan galadima ibrahim kenan autan su sarki muhammad ALƘASIM waziri yana da mata daya matar ba yarnan qasar bace shima da yaje karatu England ya hadu da ita said soyayya ta shiga tsakanin su me qarfi
hartakai su da aure amma fa da qyar iyayenta suka yarda suka bashi ita kuma suka gindaya masa sharadai kala kala aciki harda baze qara aure ba saide yazaun da ita kadai saboda son da yake mata yasa duk abun da suke so yace yaji ya yarda ya amince  inda ahalin yanzu
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment