Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

umaruru duk wanda kike so dan murmushi tayi sanan tace to zanringa ce mishi umaruru yama fi dadi,
Faruq hade rai yayi kamar zeye kuka dan ya tsani yaji ance mishi umaru bare kuma har aqara da wata ru din wai umaruru sai kace wani dan iska ko mafarauci dan caucau kallon dadda yayi yace dadda kinji shi ko to wlh kigaya mata ba sunan bane kar tasake ta qara kirana da haka inba haka ba kuma hmmm yafada yana hade bakinsa tare da watsa mata harara saura kadan tasaki dariya amma sai ta basar tunkan dadda tabashi amsa tace to nadena yaya faruq hakan yayi maka lokaci guda yasaki murmushi yace yauwa ko kefa haka akeso zamuje dake tunda kina jin maganata ya qarasa maganar yana wani bubbudewa shi adole ga babba nan hararar sa bossay yayi yace dalla malam meye hakan kake uban son girma ahaka ake neman girman yafada yaba watsa masa wata hararar tare da kai masa qozo akai yayi saurin gocewa ya samu iska abun da sukeyi ba qaramin burgeta sukayi ba sai faman sakin murmushi take duk abun da take akan idon shettima da yayi zaune be tofa musuba saboda abun na family ne gwara yayi shiru kar ya tsoma baki aciki kallon fa yakeyi kawai tare da dan karkata wayar sa yana mata videon duk abun da takeyi batare da tasani yanayi ba kuma suma saboda farin cikin da suka tsinci kansu ba wanda yakula da abun da yakeyi wasuma daga cikin su sunmanta dashi agun sundau tsawon lokaci ahaka suna ta nishadantar da junan su suna janta da hira saboda taqara sabawa dasu kafin sukoma gida, ganin hirar tasu ba qarewa zatayi ba yasa shettima dakatar dasu yace yakamata su dan bata guri ta huta saboda yanzu kwakwalwar tana bukatar taringa samun hutu akai akai basuyi musuba sukayi na'am da maganar sa sannan Ammi ta tambayeta me takeso su kawo mata tace musu ba komai basu takurata ba sukace de zasuje gida suyo mata wani abu su dawo anjima daga haka kuma sukayi sallama badan sunsoba suka hakura da ganin ta haka fita sukayi kowa da kewarta da kuma jin dadin kasancewa dasukayi tare adan wannan lokacin da qyar faruq yafita da cewa yayi shi anan ze zauna subarshi saida Ammi ta gargadeshi sannan ya yarda yabisu bayan tafiyar su ta gyara ta kwanta tare da lumshe idanuwanta shettima ne yace yakira sunanta bude ido tayi tana kallonsa tambayar da ya jefomata ne tasata tashi zaune tana muzure da manyan idanunta sannan tace me kace oh kina nufin bakiji me nace ba to bari in maimaita miki me yasa kika zabi yi musu qarya nasan kina cikin hayyacin ki sarai kinsan kowa kingane kowa bawani losing memory dakikayi amma inason sanin dalilin ki na boye musun dakikayi meye amfanin hakan.......??????
[4/3, 8:02 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍

Episode,69-71-72

         """"""""""""""""""""""""""""""""""

zakuga kwana biyu ina hade page uku uku haka zanringa yi har inkai 100 pages Sabaoda inasone nan da kwana goma ingama hade book one kuma inaso numbobin su kasance guda dari shiyasa nahade su guda uku hakanne kawai zesa sukai pages 100 ina fatan kungane bayanina.

***********************
*shettima*
ina sauraronki meyasa kikayi hakan rarrau tayi da ido kamar zatai kuka sannan tace nifa bangane me kake magana akaiba yace kar ki rainamin hankali kinmanta yanda mukayi dake kafin suzo kenan amma yanzu kuma zaki canza min magana kedakanki kika ambaci sunansu kuma kince inkira maki su sunzo kuma kin maida mutane shashakai hawayene yafara zubowa daga idon ta sannan tace hakane gaskiya  kafada nasan su babu abun da na manta inasane duk nayi musu haka amma  dan Allah kayi min rai ka taimake ni kar kabari kowa yaji   dan Allah nima da farko badaniyar hakan nayi ba ina gwadasune kawai daga baya ince musu wasa nake to amma bayanin da naji Ammi tayi da kuma naka su suka canza min ra'ayi da nayi wani tunani sai naga gwata ma inbar abun ahaka abansan kowa din ba saboda ina da nawa dalilin shiyasa nake so muje ahaka ammafa kayi hakuri bazan iya cemaka komai ba akai saboda family issue ne be kamata kajiba dan haka kayi hakuri kawai kuma ina qara roqonka dan Allah kar kasanar da kowa zancen nan tafada tana hada hannuwanta biyu waje guda alamar roqo bata sanar dashi kan cewa sauran ba 'yan uwanta bane kawai tabarshi azin danginta ne kamar yanda Ammi ta sanar musu,

Shi abun ma mamaki yake bashi ace yarinya kamar wannan  yar qarama da ita taya ta iyayin irin wannan tunaninn haka to amma koma menene yasan baqaramin abubane katse masa tunanin sa tayi da cewa ya akai naji kayi shiru kallon ta yayi yace ai kin daure min kaine bansan me zance miki ba tace kawai inaso kamin alkawari ba wanda zeji halin da nake ciki baza ka gayawa kowa ba ta qarasa maganar tare da miqa mashi  hannu alamar yadafa yayi mata alqawari qin dafawa yayi yace gaskiya bazan miki alqawari ba saboda yanayi rayuwa amma de bazan gayawa kowaba kamar yanda kikeso saide bandau alqawariba kuma bazan matsa maki akan dole sai naji dalilin kiba amma de inaso nabaki shawara akan kafin ki yanke hukunci kiringa tunani sosai ko kuma kiringa neman shawarar nagaba dake tunda de ke yarinyace qarama kina da qarancin shekaru be kamata duk abun da yazo miki cikin zuciya kawai ki yanke hukunci ke kadai batare da kin nemi shawarar nagaba dakeba domin hakan ze iya jawo miki nadama da danasani kuma da nasani qeyace bata da amfani dan haka ki kiyaye nagaba,
Sosai maganganun sa suka shigeta kuma ta dauki shawarar sa amma hakan bazesa ta canza wanda ta riga da ta yanke kuma in sha Allah bata fatan zatayi da nasani awannan ammade zata kiyaye kuma zatai aiki da shawararsa nan gaba,

dagowa tayi suna fuskantar juna sannan tace naji duk abun da ka fada kuma in Allah ya yarda zankiyaye nagode sosai da sosai Allah yabaka abun da kake so duniya da lahira girgiza mata kai yayi kana yace ameen yanzu ki kwanta ki huta sai zuwa dare sai yazo yaqara dubaki nasan kuma yan gidan ku zasu dawo zuwa anjima ko da daddare yana kaiwa nan yamike yace bari naje zanturo nurse din dazata kula dake ko inkina buqatar wani abun sai kiyi mata magana ayi gaggawar sanar dani tace to shikenan nagode da kulawarka Allah yabiyaka da mafificin alkhairi, yaji dadin addu'ar ta cike da jin dadi ya amsa mata da Ameen Ameen nima nagode da addu'ar ki sai anjima ki kwanta dan Allah kisamu bacci kwakwal warki taqara yin fresh ko tace ok
batai mishi musuba saboda daman itama tana bukatar hutun dan jinta takeyi wani iri kwanciya tayi tare da jan aburufa saboda dan sanyin datakeji sallama sukayi ya fita yabarta yana fita ta lumshe idanunta aranta take cewa yanzu zamu fara sabuwar rayuwa kuma nasan ta hakane kawai zan cimma abun danakeso tahaka zan gano ko ni wacece inban gano komai ba bazan taba bari wani yasan ina cikin hankalina zantayin basaja harzuwa lokacin da naukar wa kaina wannan alqawarine na daukar wa kaina sai nasan suwaye mu idona akoda yaushe ze kasance akanki dadda,
dan bata manta da abun da yafaru da itaba ranar da abun yafaru da ita kuma ta danso ta fahimci wani abun tun aranar amma bata samu damar gane komai ba amma tana fatan yanzu zata gane saboda zatayi acting bata san komai ba saboda haka kuma tana da yakinin cewa dadda bazata ringa boye mata wasu abubuwan ba zataringa yin komai agabanta saboda tasan kotayi agabanta bazata gane ba saboda bata cikin hayyacinta bazatasan me take kullawa ba, da irin wadanan tunane tunane datakeyi ahaka har bacci yayi awon gaba da ita,
bata farka ba sai wajen qarfe tara tana bude idon ta taga su dadda agaban ta kamar de yanda sukazo dazu haka suka dawo yanzu ma sannu suka shiga yimata tana amsawa kafin daga nan kuma Ammi ta takura ta akan sai ta danci wani abun daga cikin abubuwan da suka kawo mata da qyar tayarda ta dan sha kunun gyada da daga nan kuma tace ba abun da zata qara hira suka dan taba kadan kafin suka tafi amma banda bossay da yace suje ze taho in anjima faruq ma yaso abarshi sai akace inyazauna waze maida su gida dole yazo yakaisu badan yaso ba ya hakura yabisu suka tafi dakin sai yarage daga ita sai bossay zama yayi akusa da ita yana qare mata kallo dagowa tayi suka hada ido sai kawai yasakar mata murmushi tare da cewa yanzu kinmata dani yakamata kitina koni waye awajen ki kallon shi tayi tace ai nasanka yanzu ba yayana bane kai yaya bossay ko? daga mata yayi yace eh hakane ashe kinriqe sunana to yanzu kiban labari gyara zama tayi sannan tace yaya kamanta ba abun da nasani yanzu na manta da komai taya zan baka labari to saide kai kabani cike da tausayin ta yace to shikenan bari inbaki gyara zama ta kuma yi tana fuskantar shi sosai yanda zatafi jinsa yabude baki kenan zaifara bata sai sukaji anturo qofa dagowa sukayi gaba dayansu suna kallon me shigowar shettima mane yafara shigowa sai sameer abayan sa shettima mane kawai yayi sallama bossay ya amsa masa tare da miqewa ya miqa masa hannu suka gaisa yana qoqarin miqawa sameer yaga yayi gefe be kulasaba mayar da hannun sa yayi yana mamakin wannan kuma waye haka a miqa masa hannu amma yanajin qyashin miqo nashi besan adadin ladan da ake bayarwa ba idan akayi musabaha gaskiya wannan daga gani girman kaine yake dawai niya dashi sai kuma yafara tunanin to kode ba musumi bane da daman yaga kamannin sa kamar ma ba dan nan qasar nan ba,
shettima ne ya katse mishi tunanin sa ganin yayi shiru bisa ga dukkan alamu kuma ya fahimci tunanin abun da sam yayi mishi yake,
dan tabashi yayi yace abokina kar ka damu da wannan karkasa komai aranka kaji haka halinsa yake sai kayi hakuri,
dan murmushi ya qaqalo yaaza asaman fuskar sa kana yace ba komai ai duk da abun be mishi dadi ba amma sai ya basar kawai,
shikam yana jinsu be tanka musuba yaci gaba da aikin da ya kawo sa wani abu naga yana ta hadawa da bansan meye ba saida yagama ya miqawa Ameesha da tun shigowar sa ta hade fuska dan haushin shi take daman na allurar da yayi mata duk irin magiyar da tayi mishi saida yayi mata saboda bashi da imani gashi kuma yanzu abun da yayiwa yayan ta bossay yasa taqara jin haushin shi,

qinkarba tayi harda make kafada cike da shagwaba tace ni bazan karba ba wlh
ajiye wa yayi yana niyar juyawa yafice daga dakin dan ahalin yanzu yan miskilan cin ne akansa bayajin ze iya wata magana dan bakinsa yayi masa nayi bare kuma har ya iya tsayawa ja in ja da ita dan in yace ze tsaya tayi mishi wani abun da be gamsar dashiba ze iya bibbigeta agurin dan baze iya controlling din tampreture din shiba dan haka rabuwa da itadin shi yafiye musu alkhairi gaba dayan su,
har yadaga qafa daya yana shirin daga ta biyun shettima da yasan halin sa kuma yagane abun da yake shirin yi duba kuma da yanayin labarin da yabashi dazu na rashin kunyar da tayi mishi to baya son a qara kwatanta makamancin hakan,
hakanne yasa shi saurin dakatar dashi yana bashi hakuri dan Allah kayi hakuri kar kabiyewa shirmenta kasan ita yarinyace ga rashin lafiyar ta kuma sai kadan yi mata uziri,
tsayawa yayi ba tare da ya juyo ba shettima yakalli Ameesha yace dan Allah kitsaya ayi komai agama me yasa kike da taurin kaine bakya so kisamu lafiya da wuri asallame ki ku koma gida, tana dan turo baki gaba tace inso mana ni yanzuma naji dauqi a sallame ni tafada tana qara cinno dan qaramin bakin ta gaba, bakin nata yadan kalla sai yadan saki murmushin gefen baki sanna yace da saurade baki ga ko tafiya ba kya iyawa ahaka kike so asallame ki ko so kike ki koma gurguwa da sauri tace a'a yace to inde ba hakaba kibari ya dubaki yayi abun da zeyi yatafi kinga dare nayi ba dadewa zeyi ba just 10 minutes ya gama yatafi abunsa ,

kafada taqara makeya sannan tace nifa bazan yarda koma me zakace har sai yabawa yayana hakurin abun da yayi mishi shettima yace hakurin me kuma tace wulakancin da yayi mishi na gwaleshin da yayi zaro ido yayi yana tunani aransa tab wannan ta dauko da yawa Sam take so yabada hakuri abun kwa da bazeta taba yiyuwa ba kenan ya fuskancin yarinyar nan tana wuce gona da iri bata san waye sameer ba shiyasa take masa haka da ze iya da yabarta da shi ya koya mata hankali saide baze iya jurar hakan ba gwara ya lallabasa kawai a wucen wajen mutu min da arayuwar sa besan bada wani hakuri ba duk iya laifin da ze aikata maka baze taba baka hakuri saide inzaka mutu ka mutu tunda suka taso tare be taba gani ba tun suna yara harkawo girman su yanzu yasan arayuwar sa mutum biyu zuwa uka ya taba bawa hakuri daga iyayen sa sai papa bayansu bayajin ya taba furta kalmar yi hakuri ga wani can daban dan ko amakaran ta malamai sun sha fama dashi akan hakan amma saide suyi sugama su hakura dan baze bayar ba,
bossay ne yatabo shi ganin yatafi duniyar tunani firgigit yayi tare da kallon gurin da sameer yake saide me sai kawai yaga wayam ba kowa agurin ashe shi tunda suka fara tattaunawar su dayaji abun da tace sai yabawa yayan ta hakuri tun lokacin yayi ficewar sa daga dakin shikuma be lura da fitar shi ba sai yanzu juyo wa yayi ya kalli bossay yace karde ya fita kai yadaga masa tare da tabbatar masa tun lokacin da yafita dubansa yamaida ga Ameesha sannan yace to hankalinki ya kwanta nima daga yanzu ba ruwana dake zan zare hannuna akanki duk abun da kika ga damar yi mishi kiyi mishi daidai yake dake dan shi mutum ne me wuyar sa'ani ba kamar kowa bane dakika sani bakowa yake iya zama dashi ba amma ke tun haduwar ku ta farko na fuskanci ba kya shakkar sa ko kadan kuma yaban labarin duk abun da kikayi mishi dazu wlh sa'arki daya baki da lafiya amma da ya nuna miki ko shi waye wannan tsiwar taki dakike mishi ba inda zatakaiki saide ta kaiki ta baro ki inkin saba yiwa wasu tsiwa to shi baze dauka ba kamar yanda nagaya miki dazu kiringayin tunani kafin ki yanke abu kuma irin wadannan abubuwan dakike shi zesama asir.....da sauri ya canza magana dan yama manta yana shirin yimata kato bara sai kawai yamaida maganar dacewa shi zesama kitazama a asibiti dan ze iya dena duba ki gaba dayama yaden shigowa dagana kuma ciwon ki yadawo sabo kinga wa gari yawaya kice aciki shi ba ruwansa be damu da damuwar wani ba damuwar sa kawai yasani yakamata ki gayara kuskuren ki yana kaiwa nan ya nufi hanyar fita dan ba qaramin bata masa rai tayi ba yaudin nan tunda aka kawo fa yake fama da dawainiyar alhalin bashine da hakki akan aikin ta ba bashida hurumi akai saboda ba fannin aikin saba ne kawai yanayine saboda yasanta kuma yana tausayin ta har yakai bakin qofa yajiyo sautin kukanta tana kiranshi tana bashi hakuri amma kin sauraron ta yayi ya qarasa ficewa kawai amma shikadai yasan abun da yake ji aciki zuciyar sa bada son ransa yayi mata haka ba kawai yanaso ta gano kuskuren ta ne kuma ta gyara shiyasa yayi mata haka,

fashewa tayi da wani irin matsanan cin kuka da har saida tabawa bossay mamakin da sauri yaqaraso kusa da ita tare da rungumo ta jikin sa yana bata hakuri ya isa haka kidaina kuka yanzu zanje nabashi hakuri ya dawo amma dan Allah kiyi shiru kar kije kijawowa kanki wata matsalar kuma daban ba arabu da wannan ba wata kuma ta taso yanda kasan yana zugata yana cewa taci gaba da kuka haka takeyi harda shishiqa take numfashin ta na fauke wa hakuri yaci gaba da bata amma ina bata sauraron sa tana cikin yi kuma can yaji tayi diff jikin ta yasaki a tsorace yadagota amma sai ta tafi luuuuu zata fadi yayi saurin tarota tare da kwantar da ita yana kiran sunan ta a tamanin yasauka daga kan gadon yafita daga dakin aguje saida yagita yama rasa inda ze dosa da qyar iya gano office din shettima yana zuwa be jirara wata wata ba ya tura qofar tare da afkawa ciki a rikice ya shiga cewa doctor doctor shettima dayake kana kujera ya kifa kansa akan table yadago da sauri yana duba bossay ai tun kanyace mishi wani abuma ganin yanayin sa yasashi tashi a sukwani be jira cewar sa ba yafice faga office din,

bin bayansa yayi akusan tare suka shiga dakin tana nan kwance inda yabarta ba ta motsi da sauri shettima ya shiga jijjigata tare da daukar ruwan da yagani agefe ya yayyafa mata amma bata motsa ba

da gudu ya fice daga dakin ya nufi office din sameer yana zuwa ya banka masa qofa ya shiga yana shiga yaga yagama shiryawa yana shirin tafiya gida dagowa yayi yace malam lafiya zaka fadowa mutane guri ba sallama

a rude yace ina lafiya tana kwance bansani ba tana da rai ko ta mutu kazo ka dubata dan Allah tana can akwance bata motsi wani irin kallon banza ya watsa masa sannan yace ta mutu maba ina ruwana matsalar tace bata wa ba ina kaima likita ne basai kaje ka dubata ko dole sai ni yafada yana rabawa ta gefen sa ze wuci,
gabashi ya sha sannan yace kasan ba aikina bane da nawa ne ai da bazan tsaya ina bata bakin ba kana wulakan ta mutane saida nace maka karkabiye mata amma kaki jina wai meyasa kake hakane saikace baka san muhimmacin aikin kaba yanzu inta rasa ranta ta sanadin ka fa me zakacewa Allah wallahi kana wasa da aikin ka ko dan nana qasar bazeyi irin sakacin da kake yiba kai bare wanda ya fita waje yayi karatu kuma yake aiki acan amma girman kai da taurin kai da rashin sanin darajar dan adam irin naka ya hanaka tsayawa yin aiki yanda yakamata in kana abu kamar marar ilimi kana da ilimi kuma kasan illar rashin bada kulawa kan iya haifar da wata amma baka damu da hakan ba kai kawai damuwar ka kasani baka san ta wasuba yakamata kacanza rayuwar ka kadawo kan hanyar gaskiya dan rayuwar ka da gyara sannan kuma ka...hannu yadaga masa tare dacewa kaga malam ya isa haka ya ishe ka akan wata banzar yarinya zakazo kana gaya min magan ganun daka ga dama to bazan gyara ba ahaka naga damar yin rayuwata ba wanda ya isa yacan za min rayuwa duk abun da naga dama shi zanyi bawanda zemin dole dan haka karabu dani kariga kasan halina cike da baya inbaso kake musamu matsala dakai ba to kafita a harkata banason shishshigi acikin lamurana,
Allah sarki shettima idon sa har ya canza kala saboda tsabar takaici da haushin magan ganunsa da kyar ya iya budar baki yace ni kake gayawa haka ko saboda nagaya maka gaskiya kai duk abun da kayi ba daidai ba wanda ya isa yayi maka gyara to shikenan ba komai in Allah ya yarda zan fita daga rayuwar ka kamar yanda kace daga nan baza ka sake ganina ba kuma yarinyar ma zan dauketa bade dan ankawota gurin ka bane kake wulakanta mutane to daga yau baza kasake ganintaba bare asaka kayi abun da bakai niya ba nayi alkawari adaren nan zan dauketa zankaita gurin da akasan darajar dan adam dan kana takama da kanka kasan kaine kadai zaka iyayi mata shiyasa da kyar aka samu kayi mata aikin yanzu kuma kayi bazaka lallabata ayi agama ba tasamu lafiya sosai ba ka dau girman ka ka dorawa kanka karasa inda zaka nuna mulkinka da isarka sai akan yarinya qarama wacce bata san me take ba batama gama sanin ko ita wacece ba kaje kayi duniya ce ta isheka riga da wando wataran zata koya maka hankali inbaka bita asannu ba tsawa yadaka masa yace get out of my side be for I loss my temper yafada yayin da idonsa suka canza kala jijiyoyin goshinsa sun tashi rado rado sai faman ciccize baki yake yana futar da iska me huci shima azafafe yanuna sa da yatsa yace kayi lossing din saime zaka dake nine ko baka fada ba daman yanzu zanbar maka office bama shikadai ba zan bar maka duka asibitin ma gaba daya yana fada yajuya afusace ya fice daga office din tare da banko masa qofar bammm............✍


tabbb yau akeyinta aminan juna abokai kuma yan uwa sun rabu tsawon shekaru suna tare yau daya mace zatayi sanadin rabuwar su rabuwa ta baram baram
[4/4, 5:25 PM] ~~~~writer~~~~: 💅SARKI SAMEER....💅
           by❤xeemat.....love❤

             🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

                🌹الحَمْدُ ِلله سبحان الله الله أكبر🌹
                             ﷽

                    Bismillah........ ✍
Episode73-74-75

         """"""""""""""""""""""""""""""""

*sam*
Dunkule hannun sa yayi tare da kaiwa bango naushi idon sa ya canza kala jijiyoyin sa duk sun fito radau radau ji yake zuciyarsa nawani irin tsitstsinke wa kamat zata fito yau shi ake gayawa magana akan wata banzanr yarinya lalle dole ne ya koyawa yarinyar nan hankali ko yar gidan uban wacece agarinnan sai yasata nadama sai yasa ta tsani rayuwar ta daga yau farin ciki ya qauracewa rayuwar ta kujera yasamu yazauna sakamakon jirin da yaji ya na neman dibarsa  yana  qara tuna maganganun shettima musamman lokacin da yake cewa kayi duk abun da zakayi kuma yanzu nan zan barmaka office bama iya office ba zan barmaka asibiti gabada dagayau baza kasake ganin naba bani ba kai zan fita daga rayuwar ka mar yanda kakeso kaje kayi duk abun da kaga dama irin maganganun da suke tayi mishi yawo akai kenan kamar wanda aka tsikara ya mike da sauri yancewa abokina tun na yarinyata da na dauke shi tamkar dan uwa lokaci daya zaki zama sanadin rabuwar mu ke din wacece yar gidan uban wace koma yar wace saina koya miki hankali bama ke kadai hardan ginki sun shiga uku wlh duk saina tarwatsa farin cikin ku (oh ni yar nan saikace wace ta kashe mutum irin wannan masifa haka akan dan karamin abu lalle da kana da aiki oga sam  mude saide muce fatan nasara oga sam👌) a zafafe ya fito daga office din yanufi hanyar waje dan atunanin sa zuwa yanzu sunfito waje da yarinyar yasan ze taddasu agurin  kamar ma yunwacen zaki da ya kwana beciba haka yake tafiya ,

Dr shettima na fitowa yanufi office dinsa duk wani abu da yasan yana bukata ya tattara ya kwashe su abun kashewa ya kashe ya kwashe komai nasa abun da bansa ba ya ajiye masa abun sa  sannan yafita daga office din tare da jawo qofar yabar mukullin ajikin qofar be cire ba bare ya tafi dashi direct ya nufi dakinda take akwance tafiya kawai yake amma hankalinsa duk baya jikin sa  kana ganin sa zakasan ransa ba qaramin baci yayi bare kuma in ka kalli idon sa da suka canza kala sosai kamar garwashin wuta tsabar bakin  cikin da yake ciki yana qarasa shiga ko kallon inda suke bayi ba yace
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment