Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

auri irin wannan wai ku masu kyau,anzo gidan daula za a ce sai me kudi zaku gani wlh nan gaba da kafarku zaku bar mana gida.

Meenat tayi murmushi sannan tace masu gida manya gidan wasu dai har iyayen naku basu da gado a nan bare Ku,a haka zaku kare banzaye marasa class,tass Meenat taji saukar mari tana dagowa taga Mujaheed ne ya mareta gasu Ameer nan a tsaye suna huci,Ma'eesha tace Allah ya isar mana,aiko Mujaheed ba imani kato dashi ya zage ya dinga Marin Ma'eesha yar yarinya karama ya Ciro takalmi ya fara kwada mata ta ko ina tana ihu,Meenat bakin ciki yasa ta dauki wani dutse kato ta buga masa a kai nan take jini yayi tsartuwa a kansa ya fashe,ya Dafe wajen yayi baya Su Ameer sukayi kansa suka rikeshi,Kafin kace me gida ya dau Alert sai kowa ya fito harda Hajja,Su Meenat tuni sun arce part dinsu da gudu,lokacin Mufeeda ta fita shopping,Hajja Bala'i take zubarwa kawai a tsakar gida an kashe mata jika,haka Ma su Abbi sai gasu duk sun dawo da motocinsu gida,haka ma iyayen su Mujaheed mata har da kuka,aka daukeshi sai asibiti don tuni ya Sume,sabo da hauka gaba daya suka bisu asibiti kamar wani Gomna haka dukkan yan gidan,Matar Abbi da Hajja sai Haneefa su kadai ne a Compound suna jimami tare da shirin daukan fansa,suna cikin wannan Hali sai kicif ga Driver na mun dawo daga shopping tun daga yanayin da na gansu gabana ya fadi haka na daure na fito ban fito da kayan dana siyo ba sabo da nima cikin shirin ko ta kwana na fito,ina taku dai dai nasha wanka sosai,

Ban san me ya faru ba,ba zato naji sun rufeni da duka,sunfi karfina ma'aikata si hakuri suke basu amma suka ki ji musamman Hajja kamar mahaukaciya ta dinga dunkule hannu tana dukana,Haneefa da takalmi me tudu,Matar Abbi ma ta ko ina,har sai da Hanci na ya fara jini ina habo, ana haka matar Abbi ta kara dauko Wayar charger tace duk kowa ya kyaleta dani sai ta ramawa Danta haka ta dinga tsula min wayar nan sai da suka min lilis,da kyar nake iya numfashi,sai lokacin hankalinsu ya kwanta suka koma can part dinsu suna murna.

Ina kwance a wajen hancina na fitar da jini sai ga Aayan ya dawo ya iskeni haka,da sauri ya daukeni kamar Jaririya don shi yasan yan gidan ne suka min haka,kawai ya sani a bayan mota shima ya shiga gefena Driver yaja da sauri sai Hospital,a motar ya kwantar dani saman cinyarsa yana min sannu duk ya damu ya rude,Hadadden asibiti ya kaini,suka min allurai da karin ruwa sannan suka bamu magunguna ya siya,na danji sauki da karfin jikina,ina tsaye zamu tafi ina cije lips ya tsuguna a kasa yace hau baya na, na kaiki cikin mota,bayansa na hau na lumshe ido sakamakon wani dadi da sanyin Ni'ima naji ya ratsani shima bangarensa hakane,haka ya dinga taka Steps ana ta kallonmu har mota ya kawo ni ya sani ciki a hankali shima ya zaga ya shiga Driver yaja muka tafi,a hankali ya min magana ko zaki kwanta cike da shagwaba ina Hawaye nace ae zan kwanta da muryar Kuka,saman kirjinsa ya kwantar dani kaina yana kirjinsa ina shakar kamshinsa ina Kukana wanda ba iya na ciwo bane harda shagwaba ma ta samun waje, hannunsa naji a fuskata yana share min Hawaye tare da lallashina to kiyi shuru haka ya Isa Ok, kai na daga Amma ban daina Kukan ba,yasa harshensa cikin kunnena nan take na dauke wuta wani mugun azabar dadin da ban taba ji ba shi naji,da Sauri na kankameshi tare da cewa wayyo ka bari yanda nayi maganar kamar me rada,nan take jikinsa ya wani amsa yarr, a hankali na daura lips dina saman wuyansa ina ta shagwaba, yana lallashina kiyi shuru kinji zan rama miki,nace to ka rama min ka samu Haneefa ka zaneta a gabana, yace zanyi miki sai nan gaba idan ta manta tayi miki haka,dole zan rama miki kinji, nace to sosa min gashina, ba musu ya fara sosa min gashina ina lumshe ido. Muna karasawa gida nan ma ya goyani suna kallonmu don lokacin sun dawo daga asibiti suma,ba damar yi mana magana suna tsoron Aayan haka muka wucesu, muna shiga yace ebo kayanki tare da su Meenat kowa akwati daya daya Sauri ku fito,gabana ya fadi ko korarmu zaiyi Amma sai na shiga muna hada kaya suna bani labarin abinda ya faru tun farko nima na fada musu abinda suka yi min.

Muna fitowa da akwatunanmu Uku shima muka ganshi ya sha wanka da trolley ya fito,duk muka kashe kayan wuta da komai sannan ya kira wasu ma'aikata suka zuba kayanmu a mota,yace muje wajen Daddy, muna zuwa muka gaishe da Daddy yana ta murna ya amsa yana tsokanar su Meenat,yace sai kun dawo Allah kiyaye hanya,ban san inda zamuje ba nace Ameen kawai na janye hannun su Meenat muka fito Sabo da mu basu waje suyi sirrinsu na yaro da Mahaifi.

Muna palon kasa ya dan dade sannan ya fito yace muje,ni da shi muna mota daya,Meenat da Ma'eesha ma suna mota daya can wata unguwa muka nufa me shegen nisa gata ba wasu gidajen kirki,kalar gidajen kamar na yan mafiya ban taba sanin da irin wannan unguwa ba sai dai ta hadu karshe.
Wani rantsatsen gida muka shiga idan na tsaya fada muku yanda tsaruwarsa take zaku sha mamaki ina kuma mamakin yanda Aayan zai dawo damu nan tunda Daddy yace Hajja baza ta bari ba zata iya tsine masa,ashe kuma Hajja ce da kanta ta sanarwa Daddy ta gaji da jarabata ta gaji da ganina a dauke mata mu daga gidanta zuwa wani dan lokacin da zata bukaci a dawo damu Family House Amma yanzu mun gallabi rayuwarsu a gidan,wanda ba kowa bane yayi wannan zugar Sai Ameer Sabo da yana wasu shirye shirye a kaina.

Gidan da ma'aikata masu kula da komai babu wani gyara da zamuyi komai Neat,Daki daya na sama muka dauka shi kuma Aayan yana hawa na biyu,Meenat tace Sis shawarata anan dayace ki koma ku dinga kwana room daya da Mijinki ki rungumi abinki ki fara auren nan da gaske,kisan damuwarsa yasan taki,ki kula da abinki,tunda yana da lalura baki sani ba ko zai warke,amma wannan abinda kikeyi ba mafita bane,meenat ance miki so na yake? So kike na kai kaina ya wulakantani watarana,wlh bazai miki ba Sis ki duba yanda ba so tsakaninku Amma kalli yanda yake mana Gashi mutimin kirki karki bari wata ta kwace miki miji ki dage ki koya masa sonki Sis.

Harara na watsa mata nace Allah ya kiyaye na zubar da class dina zan dai dinga zuwa ina tayashi hira iya abinda zan iya kenan 11pm na dawo muyi bacci tare daku,Meenat ta dinga rokona nace Bazan iya ba ni iya kacina tayashi hira idan baya bukata itama na ki zuwa,haka ta kyaleni.

Da ruwan zafi nayi wanka Allah yasa habo kawai nayi basu fasa min jiki ba banyi rauni a jikina ba,kamar ma basu dakeni ba tunda Habo nayi sai ciwon jiki,Meenat kuwa sun fita kallon gida suna zagawa,na fito daga wanka Daure da guntun towel ya shigo tare da ajiye min ledojin take away har guda biyar yayi gaba ba tare da ya kalleni ba, sai da muka ci muka koshi sannan nayi brush na shirya cikin riga ta dan wuce gwiwa kadan,karatu mukayi sosai Amma Meenat ta dameni sai naje dakin Aayan wai ko hira na tayashi,Maeesha ma ce min kije pls Sis,na zura hijab zan fita ina cika ina batsewa,Meenat tace haba Mufeen Ammah kamar baki waye ba me yasa kike abu kamar yar wajen gari ne wai? Shi yasa akace akwai dan birni a kauye a birni akwai dan kauye, ai sai ya dinga raina ki yana ganinki a baki waye ba,ni kuma sai nace ae haka ne to ya zanyi kenan? Meenat ta mike tare da dauko wata yar Ficikar riga da wando wanda da kadan ya rufe mazaunai rigar ma iya mazaunai take me hannun siririn hannu ba sai da bra ba domin an mata abinta,ba karamin kyau nayi ba dama gasu green dasu, Meenat ta kara gyara min gashi tare da fuskata, kamar wata Baturiya haka na fito,dan girgiza Mazaunan naki mu gani,hararar wasa na balla mata sannan na shafa turaruka na sa Hijab dina har kasa na musu sai da safe Meenat tasa key a kofar su ni kuma nayi samansa.
Koda na je ban san wanne Bedroom ne nasa ba haka nayi ta duba dakuna sai can na bude wani naga Hadadden Palo na gaske yasha kayan alatu kida na tashi sosai har tsakiyar kai da alama speaker ce a palon,a 3seater na hango shi kwance yayi wani dai dai dashi yana karanta Magazine,sallama nayi kusa dashi ya amsa ba tare da ya kalleni ba naji yace ya jikin? Nace da sauki,shiga kitchen gashi nan ki hado min Ginger tea,dama ban zauna ba na shiga kayataccen kitchen nasa na daura tukunya, wata waka ta Yan Nija ta ratsani sabo da shegen dadinta na cire Hijab din na ajiye gefe ba wata rawa na iya ba amma kidan wakar yaci ace ko kaine an girgiza mata,nan take na fara rawata nace in dai hakane zan koyi rawa kwanan nan, can na manta da wani tea saman gas ina ta shagalina a jikin fridge,har ya gaji da jirana ya nufo kitchen din da kansa sabo da so yake ya Sha ya kwanta bacci,yana zuwa yayi arba da shegiyar shigar dake jikina sai girgiza jiki nake ni dole sai na iya rawa,dariya abin ya bashi har wakar nake bi da bakina dan abinda naji suna cewa,saida ya gaji da kallo na kawai ya tako lokacin ina jikin gas din amma rawa ta nake,hannun mutum na gani ta gefe na yasa tare da kashe gas din ya dauke Pot din dake kai ba tare da yace min komai ba,ni kuwa kunya ce me tsanani ta kamani da sauri na maida Hijab dina ina kame kame kamar nayi karya,A kitchen din ya zuba sugar sannan ya dauki abinsa yayi waje ya barni a nan tsaye cike da kunya sai da na Dade sannan na fito Palo baya palon da alama yana Bedroom,Na dade a Palon daga karshe na Mike na kashe komai na nufi Bedroom dinsa,lokacin tuni yayi shirin baccinsa yana saman Bed amma ba bacci yake ba System ya kunna yana aiki, a jikin kofa na tsaya ya kalleni yace shugo mana ki kwanta ko ba a nan zaki kwana ba? Kunya ta rufeni na daure dai na karasa Saman Bed din tare da haurawa can sama,muryarsa naji yace ba a sa Hijab a saman Bed dina,a kunyace na cire tare da linkewa na Mike na saka cikin Sip sai kallona yake yanda kayan suka min tsantsan kyau.

Dawowa nayi ta gabansa na koma saman Bed din kansa ya sosa ya dan tsaya da danna system din sai kuma naga yaci gaba abinsa, zo ki gani naji muryarsa a hankali na zauna a bayansa tare da leka kaina cikin System din wasu zanen gidaje guda uku yace wanne yafi kyau a nan na kalla nace wancan Blue din yafi,ashe kin iya Zabe yace,ina bayansa bai San na zo daf da shi ba ya juyo da niyyar yi min magana ai ko ya gogi kirjina da gadon bayansa,ban san sanda numfashi na yayi sama ya dawo ba,shima wani shock yaji kamar electricity da Sauri ya kashe Laptop din ya ajiyeta gefe, duf naga ya kashe light duhu dundum ya gauraye dakin sai kamshi da karar Ac ke tashi,gaba daya jikina ya mutu ji nake kamar na shige jikinsa ina wannan tunani naji shi kusa dani ya kwanta tare da cewa kwanta mana me kike tunani,nace ba komai na kwanta nima gaba daya rabinsa a jikina ya kwanta tare da daura kansa saman Boobs dina,ban san sanda na daura hannuna saman sumar Sa ba me uban yawa da laushi,a hankali nake wasa da ita,kara makaleni yayi sannan a hankali yace yau me kika yiwa su Hajja haka? Cin Zaline kawai na bashi labari har abinda ya hadasu dasu Meenat tare da dukan Ma'eesha da sukayi.
Ransa ya baci yace Ok zanyi maganinsu so sorry for tht ya furta kamar me rada tsigar jikina ta tashi yarrrrrr nace ba komai ya wuce, yanda ya haye min jiki da Alama son jiki ne dashi kamar mage maimakon ni ya daurani saman jikinsa sai dai shi ya hau nawa ya wani lafe yana narkewa.

Gefen fuskarsa ya fara gogawa a tawa yana kara kankameni yana shidewa,ban san sanda na lalubi lips dinsa ba yana jin nawa saman lips dinsa da Sauri ya amshe ya fara tsotsar bakina kamar zai tauneshi ya huta,Wuyansa nake murzawa a hankali da hannuna,hannu yasa tare da zame rigata kasa,na
Tsorata Amma na tuna bashi da lfy bazai iya min komai ba sai Romancing shi yasa ban damu ba na saki jiki,Hannunsa naji a kirjina yana shafasu cike da Salo na kwarewa,na gama fita daga hayaccina dan ban san abin haka yake ba sai yau,taimaka masa na farayi sosai nima ina masa abubuwan da ban san a ina na koyesu ba,kokonto na fara yi anya kuwa wannan bashi da lfy? Gashi gaba daya gawurtaccen lafiyayye komai yana matsawa ace bashi da lfy,kai ban yarda ba,jikina na zame daga nasa ya kara shigar dani jikinsa gaba daya ya haukace kalaman da yake fada sun zarta hankalina ni nasan na karya ne dan kawai yana cikin mayen dadi ne,
Ganin da gaske bana so sai ya hakura ya kyaleni Amma yana jikina ya hanani maida rigata daga mu sai dan wando wasa kawai yake da kirjina Salo daban daban wanda karfin hali kawai nakeyi ina daurewa Amma na kai karshe da zan kasa Control,a hankali murya na rawa yace Ki bari a gwada ko na warke pls,na fashe da kuka ni ban yarda ba, to mene abin kuka tunda bakya so Bazan miki dole ba,shuru nayi sai ya bani tausayi yanda ya dade yana shan wahalar mata data rayuwa kawai sai nace na yarda ka gwada tunda hakkinka ne, da zafi zafi yake sarrafani nima Sabo da abinda yake mun na kasa Control nima biye masa nayi bare nayi Control din kaina,tunda ya fara sucking mini Down na zauce na susuce na fara yabon halayensa, ina Common Baby u r so Sweet, ina kukan dadi iri iri wanda na kara birkita masa lissafi har nan take ya fara neman hanyarsa,amma gaba daya nan take ya dawo normal ya daina sha'awar ba tare da ya biya bukatarsa ba,naji ya kwanta a gefena kawai,nace lfy?Yace kawai i can't, wani tausayinsa ya kamani,nace dama haka kake? Yace hmm kin gani da idonki,shi yasa ban son aure Sabo da zan zalunci mace,amma Daddy yace na aureki,kiyi hakuri kar ki soni ni dama Bazan so wata ba Sabo da bata lokacina zanyi kawai wace zata zauna a haka dani,yana ta Surutai da gani cikin bacin rai yake,na koma jikinsa tare da shigewa kasansa nace kwanta ina lallabashi kamar kwai ya kuwa kwantar da kansa a kirjina yana tunani,ina shafa bayansa na Lallashi nace zan zauna da kai haka,in dai akan wannan ne ni ban damu ba iya wannan romancing ya isheni,yarinya ce ke shi yasa kike ganin iya wannan ya isheki,kirjina na hada da nasa nace Allah zan iya kawai ka daina damuwa Insha'allah watarana sai lbr zaka warke yace Ameen tare da kara nutsar dani a jikinsa, yanzu me kike so na kara miki irin na dazu?, Nace ae amma Idan kaima kana so sai nayi maka cike da kunya nake maganar,shi kuwa murmushi yayi tare da cewa alright.
Wannan ba ance sai ana son mutum ake masa ba? Yace me? Nace abunda mukayi dazu kuma ai mu ba soyayya muke ba,au haka ne fa? ya fada yana shafa wuyana zuwa kirjina, kwanciya yayi tare da kwantar dani a kirjinsa,a hankali nace a Sa min riga ta pls,Yace to ya dauko kuwa ya saka min a jikina,kina so mu rabu kika ce ko? Gaba na ya fadi sai naji bana son rabuwa dashi sam,dan kar ya gano ni sai nace taya zaka ce haka bayan ka gane min Tsaraici ka tabani,Murmushi ya saki tare da cewa ni fa da kika tabani? Nace tunda Business mukeyi sai ka biya kudi shike nan,nawa zan baki? Na tsaya na gama tunani nace tunda ka biya Sadaki an yafe maka wannan,dariya ya dinga yi tare da cewa Na taba na alakoro,No Sadaka na maka iya yau banda gobe,ni kuma wanne na baki? Ai ni banji komai ba,uhm karya ko kinga me kike min kuwa ko na fada kiji ya bude baki zai gwada yanda nayi masa da Sauri na Sa baki na saman nasa, murmushi yake tare da cewa yaushe kika iya abubuwan nan a ina kika koyi wannan abun bayan ke yar yarinya dake ba wayo ba? Dariya nayi tare da cewa ka bar ganina haka wannan ai ba sai an koyawa mutum ba kawai ji ake an iya,na iya da yawa ma da ace shiri mukeyi da kai ko Love to da sai na kwance ma kwakwalwa,Dariya yayi tare da cewa to mu fara shirin mana daga yau,ko love din ne sai ayi na kudi kullum zan biya mu fara Drama kamar film a gaban kowa kuma,amma a zuciyarmu mun san Business ne ko? Sabo da naki dadin abin sai na wayance irin zan masa wayo mu dinga shan dadi ,sai na karbi maganar nace to na yarda yanzu soyayyar wasa zamu dinga yi kuma itama cikin kudina na kasuwanci,a ransa yana tuna rashin wayona yana dariya yace lallai zaki sha kudi karfa ki karar min da kudi,dadi ya kamani zan masa wayo da yawa na dinga shan dadi na,nace karka damu kadan zan dinga amsa,yace to cikin kudinki gobe zamu fita shopping da kaina zan kaiki.

Ai kuwa farin ciki ya kamani nace Allah ya kara budi Ranka ya dade,a hankali nace Yanlabai a Sa nayi bacci cikin kudina ka zame dubu Uku tunda na saka aiki nima,dariya abin ya bashi yace to shike nan cikin kudinki na Kasuwanci zan cire kudina tunda yanzu ke kika nema,nan ya fara min wasu Salo a kunne na yana lallabani kamar masoyan gaskiya,na kara yin wata mika yace har naci dubu biyu,nace a'a ai banyi bacci ba dubu daya da dari biyar kaci dai,Dariya yake ta min ni ko lokacin hankalina baya tare dani ban san sanda nayi bacci ba.

Washe gari da Safe Hajja tayi shiri sosai ta je wajen Daddy yana kwance ta dinga zuba masa masifa da zage zage karshe tace wlh wannan yarinyar da kasa ya auro mana Sabo da mugun halinka Sabo da baka kaunar yan uwanka to wlh sai nayi fata fata dasu,ka fadawa Danka tunda ka Isa dashi tun wuri ya fara shirin sakin wannan matsiyaciyar ko kuma kai ka fuskanci fushina,kar ma kasa ya saketa kyaleshi da kaina zanyi maganin abin ka sanni kuma ba a taka ni a zauna lfy,haka Hajja tayi ta sambatu har da na mahaukata ma kamar sabon kamu,ficewa tayi a fusace sai wajen Matar Abbi nan ma tana takama da gadara tace Karimatu jiya wanne yan iskan ma'aikata ne suka dafa min cabbage soup dinn nan me bauri Maggi har saman kaina,ke kuma da yake shashasha ce kika bari suka kawo min Sabo da kun rainani,nice na Haifa muku Mazajen da kuke aure dai baku Isa kun canja musu Uwa ba yan iskan surukan Zamani mutum da yayansa ace za ayi maka iko dasu,matar Abbi da yake Hajja ta shanyeta haka ta durkusa tana ta bata hakuri,tsaki taja ta figi Jakarta tare da fadawa kitchen ta dinga cin uban yan aiki kamar zata yage bakinta sai da ta gaji tace ta canja dokar gidan taga cewar yan aiki suna nema a hada baki dasu a kasheta jiya an mata girki da farin Maggi me hawa kai dan ta kusa suma.
Tana gama masifarta ta hau mota Driver ya kaita har Airport sai Taraba state can kauyensu zata je wajen bokayenta wanda take ganin kamar malamai ne na Allah ka h.










Bakwa Sharhi fans








AsmaBaffa
[1/15, 8:41 PM] Asmabaffa: 🌖🌖🌖🌖
🌖🌖🌖🌖

KASUWANCI NA






61-65






Official







By
AsmaBaffa









Page nakine Zainabsanusi78 Allah ya bar kauna.


Godiya da jinjina me tarin yawa TASKAR SURAYYARHMS na gode da Sharhi kuna kokari, haka ake son gp.







Bata zarce ko ina ba sai wani kungurmin kauye wanda mota bata shiga sai dai ka sauka ka hau machine a karasa da kai wata hanyar ma sai dai ka karasa a kafa,wata yar bukkar kara ce kamar ta Fulani, daga kofa Hajja ta tsaya tare da cewa Gafara dai Malam,yace Allah ee Mana Hajiya kece tafe yau? Hajja tace ae Wlh Malam ta furta tare da shiga dan karamin dakin,gefe ta zauna suka gaisa yana ta faman washe baki,tsoho gashi wani mugun kazami bakinsa duk goro yana yauki,hakora Yellow dasu shar in banda wari ba abinda yakeyi, farcensa zako zako kamar na kanti duk dirty a ciki,suma duguzum da wani lalatattun kayansa,yace Hajiya da Alama wata rigima ta taso ko,Hajja tace kwarai kuwa abinda ya kawoni kenan da waya zan maka Amma zuwa da kai yafi Sako, ko ina a dakin wasu litattafan ne na sunayen taurari da Alama taurari yake bautawa dasu yake aikin shirkarsa.

Hajja tace Malam kasan idan aiki babba ne bana bukatar a duba min,bana bukatar a hango min meke akwai dan kar ma naji wata matsala,kawai aiki na kawo cikin Uku ayi daya,wannan takadarin jikan nawa Aayan,kasan yayi aure to matarsa naga tafi karfina irinsa ce bata da kirki,nan take yace ba sai kin karasa ba na san komai, tace to aikin da nake so shine ko Ya saketa har abada kar ta dawo hannunsa,idan bai yuwu ba ya kara aure ta koma baiwa,idan bai yuwu ba ya tsaneta inda take kar ya raba ko ita ta tsaneshi da kanta,Malam ya dago yace me sauki kenan Amma bari muji abinda su zasu ce ayi wato aljanun da yake aiki dasu kenan,littafin taurarinsa ya bude da carbi sai wata kwalabar turare yayi shuru yana kallon littafin sai daí kaga bakinsa na motsi yana magana shi kadai yana to..to...ae...yawwa...ae...uhum...uhum..suna bashi Umarni kenan.

Sai da ya gama sannan ya dago yace Hajiya baki taba kawo aiki me wahalar wannan ba,da farko dai sunce jikanki kullum cikin addua yake baza su iya shiga jikinsa ba ko sun shiga wahala zasu sha,na biyu kafin ma su shiga jikin nasa zasu kwashe shekaru suna fakonsa sai ranar da ya shagala da duniya sannan su shiga,ko sun shiga din dole fita zasuyi da kansu, aikin kuma bazai yuwu ba sai dole an shiga jikinsa,sannan ita yarinyar idan an Sa ta bar gidan Jikanku shi zai sha wahala ta dalilinta zai iya rasa ransa ita kanta yarinyar ba a zaune take ba kullum Azkhar take ba fashi,kuma kin san asiri ma yana tadda hali wannan taurin zuciya ce dasu gaba daya idan ma anyi suna da karfin zuciya,amma abu daya za ayi shine a hanasu kwanciyar hankali da zaman lfy idan kin yarda idan kuma kina ganin bai miki ba to fa a wannan lokaci sai daí kije wajen wasu duk rashin Imani na wannan yaron yasha kaina,dama kuma nasha fada miki,Hajja ta nisa tace ita yarinyar a batar da ita ko a haukatata mana gaba daya in yaso Shi ya kashe kansa dan ubansa,Malam yayi dariya yace Hajiya har yau kina nan da Halin nan naki na mugunta Amma kije zamuyi iya kokarinmu,ni kuma har India zan kira manyana dole ko ta yaya ne sai an miki abinda kika

Please Login or Register in order to submit comment