Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

Abinci kadai ya kasa daukan nauyinmu bazan tsine masa ba idan uwata ce ke sai kisa na tsine masa munafuka da hakora kamar na gafiya.
Kullum yan gidan Hajja ta Gallabesu da kiran mutuwa kawai sai dan Matashi Sabeer yau da dare ya shirya cikin fararen kaya tas,komai fari yasa tare da shafa chalk a fuskarsa ya koma kamar dodo,ya shiga dakin Hajja cikin tsakiyar Dare ya wani tsaya a kanta tare da canja Murya yace Hajja.....firgit ta buga ihu daga kwance taga haka tunaninta Mala'ika ne ko Aljani,yace kin dade kina kiran mutuwa yau gani nazo nine Mutuwa yanzu zan daukeki,Hajja sai ta fara ihun Kuka tana bada hakuri,Sabeer ya fice da gudu ya boye a dakinsu ganin Hajja zata tara masa jama'a.
Tun daga wannan rana Hajja bata kara ambatar sunan mutuwa ba.

Abbi cikin su uku kowa yana da daki shi da matarsa,sai na Hajja daban,Yan matan gidan kuwa manya da yara gaba daya daki daya suke gwamitsa wurin su takwas,kowa da shimfidarsa anyi kwanciyar kai da kafa,Haka mazan ma Kowa a daki daya jal manya da yara haka kullum Suke fada da masifa ba ji ba gani ba zaman lfy a junansu sai dambe,Hajja ma ta Bullo da rigimar ta gaji da zaman banza gwara a siyo mata taskira hhhh irin ta tsofaffi da Mazarin kadi tare da Alli zata fara kadi tana murza Mazari tana saka zaren auduga,Khaleel suka dinga dariya tare da cewa anji wuya za a kare a taskira kuma wato yanzu kin yarda kin tsufa har zaki hada Taskira guda ana tauna goro anci goggoro ana kadin Zare,hhhh yaran kowa yana dariya wa Hajja,Hajja anji wuya cewar Meenal sanda ake goge hakora da Cinyar kaji ba a gode Allah ba sai yanzu da ake gogesu da goro,Nan take Hajja ta fashe da kuka amma ko kiran sunan mutuwa ba a ji tayi ba kus kake ji sai hawaye.

Aayan kuwa shi tuni ya hana Ameer fita kuma kar ya kunna wayarsa yanda su Hajja baza su samu ba,yace sunyi hutun zuwa Office ba me fita ba me shiga sai ya gama Amarcinsa zasu tafi Abuja,Yarima kadai ke zuwa wajensa ko wajen Ma'eesha,Daddy kuwa shi kanshi yanzu hankalinsa yafi kwanciya yafi jin lfy ma a jikinsa amma duk da haka indai Aayan zaije wajensa sai yace ya maida Su Hajja gida sai yace to amma yayi shuru abinsa.
Aayan ne ya sameni a Bedroom ina karanta Novel a waya yau kwana uku kenan naki yarda Aayan ya kara ko kissing dina ba yanda baiyi ba naki yarda, gefen bed din ya zauna jikinmu na Gogan juna wayar ya karba a hannuna tare da ajiyeta can gefe yana kare min kallo na maita,Kunyace ta kamani duba da kayan dake jikina riga ce me dan fadi me hannun vest iya cibi tsayinta sannan sharashara komai a na gani kamar mataci,sai wando Jean white pencil nasha kyau gashina kamar na Baturiya.
Hannun Aayan naji na yawo a kirjina yana murzasu,ban hanashi ba sabo da nima wani dadi nake ji sai dai shagwabe fuska da nayi kamar zanyi kuka.







😍😘😍😘
Afwa fans abubuwa kwana biyu ne suke dan min yawa shi yasa zaku ga bana baku pages a kai a kai ba haka na so ba.
❤❤❤❤❤






Typing error ko kuskure ayi hakuri idan an gani.






AsmaBaffa
[1/31, 10:53 PM] Asmabaffa: 🌖🌖🌖🌖
🌖🌖🌖🌖

KASUWANCI NA







105-106






By
AsmaBaffa







ZAINAB ATIKU SALAMA ths page is for u tawajena.















Shuru nayi sai ma kara gyara masa nayi ina so na hanashi amma bazan iya ba gaskiya,bazan iya shanye wannan shagali ya wuce ni ba banma san sanda na fara mayar masa da martani ba cikin salo da birgewa,muryarsa naji da kyar yana I need u Babyna pls ki yarda a hankali zan miki ba zafi,Yanzu Yamma tayi ka bari sai dare maybe na yarda,no ni ban yarda ba yanzu nake so sai dai idan baza ki bani ba dama tunda ni bakya so na,Haka nace ma bana sonka? to in kina so na ai zaki ji tausayina amma ke ko daya babu a idonki, murmushi nayi sabo da ina sonsa bana son na yi masa laifi ina ji ina gani cike da tsoro nace to ka kara yi kadan amma,yace dan mitsili zan yi,nace to tunanina da gaske dan mitsili din zaiyi,jikinsa na rawa ya fara sarrafani a Fagen sarrafawa sai dai mu sarrafa juna sabo da ta nan ba a bari na a baya sabo da dadi ne ke kwasata kawai nima naji na iya na fara nuna kwarewa ta,a hankali yake bi dani har ya samu Hanyarsa Yanda nake da Niima sai dai a shafa Fatiha, Kai..kai..yau ma da zafi Allah ni bazan yarda ba,Aayan a lokacin yayi nisa kara kankameni yayi ba ta inda zan iya motsi,a hankali yake aikinsa ina ihun Zafi bakinma toshe min yayi da nasa sai Sambatu yake iri iri,in nace ya dagani sai yace dan Mitsili zaiyi sai da ya mugun dadewa sannan ya samu nutsuwa,ya gamsu sosai.

Kukan Shagwaba nake masa yana ta lallashina tare da rada min dadadan kalamai,yau ma naji jiki a hannunsa,nace aka sake Allah Hijira zanyi na bar garin,Dariya yayi ina zaki koma? Can yankin Mambila sai muyi Hijirar tare kafata kafar matata,Ina shafa kirjinsa nace ai bazan je da kai ba tunda kai zaka jawo nayi Hijira, Do u knw what? Sai ka fada, I love u,i love ur everything,u r so sweet Baby ban ma san yanda zan miki bayanin ba, kwanciya ta na gyara tare da juya masa baya,Juyowa dani yayi tare da cewa wa yace miki ana juyawa me gida baya? Mantawa nayi shi yasa wanka za muyi haka ya daukeni har toilet na Sha gashi sannan mukayi wanka tare da tsarkake jikinmu.
Sai da muka kwanta har bacci ya kwasheni naji Aayan yana shafani sai Shan albarkatun kirjina yakeyi,a hankali na tsinci muryarsa yace My Mufee pls dan Dis nake Needing,baki na turo kamar zanyi kuka haka dazu kace Dan mitsili yanzu kace Dan Dis Allah akwai zafi in ba so kake wajen ya samu matsala ba,Insha'allah bazai samu ba dole na hakura ya kara yin na biyu.
Amma wannan kam kasa hakuri nayi kuka nayi ta barkawa sabo da zafi,na tabbata da ace akwai wasu kusa damu sai sunji irin yanda nake Magiya da kuka,Aayan shi baya gajiya ko kadan Sambatunsa kawai yake yi wanda bai ma san inda yake ba.

Washe gari ma again da safe kasa tashi nayi sabo ya min raga raga jiya,Shi ya min komai da komai ina jin Brush kawai nayi da kaina sabo da duk kakale kakalena Aayan uban gida nane kamar zai cire makoshi ni ko nace ya bani nayi, har shafa mai tare da sa kaya shi yayi min mukayi sallar Asuba da Azkhar ya kara gyara Bedroom din sannan muka koma bacci sabo da Bala'i kari naji zai nema kawai nayi baccin karya daga haka na gasken ya daukeni,shima yasan idan ya sake nema baiyi adalci ba haka ya danne jarabarsa yayi bacci da kyar.
Meenat ma yau shuru suka jini sun kasa gane kaina kwana hudun din nan,yanzu basa jirana ma Kansu suke mawa girki in na fito aci damu idan bana ci su dafa min wanda muke so ni da Aayan,Ameer kadai suke kira suci abinsu.
Suna kitchen duk kusan Meenat ce ta gama komai Ma'eesha waya takeyi da Yarima da safen nan tana yanga tare da kashe murya.
Hello Dear cewar Ma'eesha,yeah ina jinka,Yarima ya wani yi juyi saman Bed tare da cewa am just missing u,Maeesha tayi wani murmushin jin dadi Miss u much more Dear,me kikeyi yanzu,Ina kitchen,wow shi yasa naji kamshi cewar Yarima, uhmm kai ina wani kamshi a girkina na yan koyo,Ba wani yar koyo ai Ameer yace duk kun iya girki kinga na huta.
Dariya kawai Ma'eesha tayi sannan yace ltr,ok Allah ya kaimu sukayi Sallama lokacin Meenat ta gama komai har gyaran kitchen.
Tace gashi nan Ma'eesha ki shirya Dining ni kuma bari nayi wanka,wa zakiwa wanka yanzu ki Bari muci sai kiyi ke wai ko da saurayin ki a gidan nan ne?bakya ko fitowa Palo sai kin yi kwalliya.
Meenat jin sharrin da Ma'eesha zata kulla mata ta fasa zuwa tayi wankan,doguwar rigar ta bari Blue a jikinta da dan siririn gyalenta tace muje to mu karya.

Sun Zauna Dining kenan sai ga Ameer yaci uwar wanka kamar zaije wajen Daurin aure shadda light blue tasha aiki dinkin kamar a jikinsa aka dinka das das dashi sai kamshi yake bulbulawa yayi wani Fresh sumarsa me yawa sai sheki take ga gemu na matasa dan firit tare da saje kadan.
Ma'eesha tayi dariya tace gaskiya yau kayi fa, kafi ko yaushe kyau amma Yarima ya wuce ka,Meenat kuwa na kallon Ameer sai ko tayi sauri ta tsuguna a kasan Dining ta buya gyalenta tasa tana ta goge fuskarta wai kar aga maiko, Ameer yace Yarima Din me yarinya Bobonki bai kaini haske ba,amma dai baza kace baki ko chocolate bane ka sani dai ga Hanci kamar biro dan gayu na karshe,Dariya Ameer yayi yace ke kika sani kuma wannan.
Kamar naga Meenat a nan Ameer ya furta,Maeesha tace tana kasan Dining yau aljanunta ne suka motsa tsoron mutane take ji,daga nace wa zata yiwa kwalliya da safe shine taji tsoro na ta fasa fita,Yanzu kuma tana ganinka shine ta buya kasan Nan wai tsoronka take ji,Aljanun tsoro ne suka shigeta,Dariya Ameer yayi tare da tsugunuwa kasa ya leka sai ko Meenat ta kara yin kasa tare da boye fuskarta,yace yau sai naga me kike boyewa yayi kamar zai kamota ta fito da rarrafe ta Mike da sauri ta koma Bedroom,Meenat ta saba da kwalliya idan bata yi ba bata Jin dadin rayuwarta,wanka tayi ta shirya cikin Doguwar rigar Lace tayi kyau matuka,sai lokacin ta fito suna ta cin abincin su ma sannan itama tazo ta zuba nata ta fara ci,Ameer ya kalleta ya kara kallonta sannan yace baki gaisheni ba yau,Ina kwana?ka tashi lfy? Yace lfy lau, u?tace lfy yace good kin kyautawa kanki da badan haka ba yau da sai kin fadawa yan garinku,dariya suka yi gaba daya.

Meenat yau ta fita zuwa Islamiyya schl dinsu ta kai wani kudi tana kan hanyarta ta dawowa gida da yamma wani Saurayin matashi wanda bashi da makusa ta ko ina cikin dalleliyar motarsa ya dinga bin Meenat ta saurareshi amma taki sai da suka zo har gida,Matashin ya firgita da ganin irin wannan katafaren gida,A ransa yace da gani dama kalar masu kudi ce, haka yake ta kallon gidan da Meenat ta shiga da yake Islamiyyar ba nisa da nan gidan,Me mota dai haka yayi shahada ya tura daya daga cikin ma'aikatan gidan cewar dan Allah ya kira masa waccen yarinyar,Me gadi yace Meenat sunanta ai bari a fada mata,Ina Palo muna tare da Ma'eesha dake chat sai Ameer,Me gadi yayi Sallama tare da cewa Meenat kinyi bako yana waje wani me jar mota,Nasan wannan me nacin ne,Ameer yace kina ji fa Kije maybe yayan Tsito ne,wani haushin Ameer Meenat taji da ta rasa gane na mene kawai tace kace ina zuwa, Meenat ta Mike ta shiga daki Don ta kara dan gyarawa ta fita,Kafin ta fito Ameer ya fita wajen Saurayin kawai yace yayi hakuri an kawo kudin auren Meenat shi Yayanta ne, saurayi yace ba komai Allah tabbatar da alkhairi ya shiga motarsa ya tafi yana cike da jin haushin Ameer ko karya ma yakeyi oho a ransa yace suje da yarsu dan Ubansu an fasa aura wannan abu na rufawa juna asiri.

Ameer ya koma inda ya fito ya zauna yayi mursisi,Sai ga Meenat ta fito anci uban gayu kamar zata je Dinner Ameer yana boye dariyarsa Meenat ta wuceshi da yanga tare da Galla masa harara dan ta ganeshi dariya yake mata,ta fita tana kunkuni tace Sa'idini kawai,Sai da taje taga wayam ba kowa,har waje ta leka,Me gadi yace ranki ya dade ya tafi yarsa ina daki naji karar motarsa ya figeta a fusace,ko dan kin dade ne yayi fushi,su kansu Masu aikin basu ga sanda Ameer ya kori bakon ba,Meenat a ranta tace yayiwa kansa, gaba ta kaini tuntuben me choge.

Tana shiga Palo ta zauna gefen Ameer, har ya tafi? Meenat tace ae mun danyi magana sama sama,Ameer yace da Alama kina sonsa? Meenat tayi banza dashi tana latsa waya,sai daga baya tace ya Ameer dan Allah ka kaini gidan kawata da yamma mana kaji? Driver dinku me yakeyi? Sis Mufee tace yaje ya duba Iyalinsa can kauye sai mun koma hutun schl zai dawo,Ya Aayan ya hanamu fita sai nan da wani lokaci ki Bari idan mun tambayeshi ko zai yarda sai na kaiki.
Ok to kana gani tun safe sunki fitowa abincin ma Shi yazo ya daukar musu na kasa gane meke damun Mufee, Aayan kuma sai nishadi yake kullum cikin farin ciki sai wani kiba da kyau ma yake karawa,Ameer baka fahimci komai ba? Ameer shi yasan dalilin komai Aayan warkewa yayi shi yasa yanzu angwanci yake yi su Meenat basu gane ba. Kallon Meenat Ameer yayi tare da cewa ki Bari kije ki tambayeta da kanki kiji tunda ke bakya gani ki kyale sai kinji dalili.

Aayan ne da Misalin 5pm ya shirya tsab ya fito zaije wurin Daddy ni kuma na danji sauki haka na gyara toilet kal kal tare da Bedroom din yana kamshi ta ko ina,nayi wanka da ruwa me Zafi na shirya cikin kaya marasa nauyi,Meenat ce da Ma'eesha suka shigo da Sallama,Lokacin ina Jikin Mirror ina fesa turaruka,Maeesha tace kinyi kyau Mufeeda,Tnx ya kuke? Lfy sis bakya fitowa kamar baki da lfy muke ganinki Meenat ta furta,Wani kuka ne ya taho min sabo da Aayan kullum baya daga min kafa ko kadan na damu gaba daya yaki bari na dan warke ma,Meenat tace subhanallah me akayi miki kuma kuka? a jikin mirror na kifa kaina ina ta kuka da shesheka suna kallona duk sun shiga damuwa.

Dan Allah ki fada mana mene ne?meke damun ki?me ya faru? Ina hawaye nace Ina so na fada muku amma Allah ya haramta ba kyau dole bazan fada ba wai sai dai nayi shuru, Meenat tace to wai tafiyarki ce duk ta canja mu bamu gane ba,nace Aayan ne yake ta abu daya ni wlh bazan iya ba gwara ayi asarar kudin gyaran jikin,ni da nasan hakane bazan yi gyaran ba,Sai yanzu Su Meenat suka gane me yake damuna,Dariya sukayi tare da cewa uhm wannan kuma tsakaninku ne wannan fadan ba ruwanmu babu me iya miki maganin abun sai dai muce aci gaba da hakuri kafin ki saba muji kinfi ma Aayan din maita suna ta dariya,nace
Dan uwarku Ku fitar min a daki tunda dariya kuka zo yi min,Ficewa sukayi suna kuskus.

Hajja ce take rera wakarta tana gaguda kwalli a idonta tana Yareye iyee nanaye...Ayyeee riyalle duniya.....Haneefa dake kusa da ita tayi lamo a gefe sai yanzu take tunanin aure,da can me yasa bata samu cikin samarin ta masu kudi ta fitar da miji an mata aure ba ta zauna tace ita karatu sai tayi Masters, yanzu ko mijin ma ta fito dashi wa zai mata kayan daki? Mikewa tayi ta bar wajen Hajja ta koma dakinsu inda ta tarar da Su Meenal tare dasu Sajeeda sunyi jugum suna tunani,Kallonsu tayi tace ya akayi ne yan mata? Meenal tace hmm ke dai bari Wai yanzu Abbi yazo duk mu cire layin wayar mu mu basu harda masu computer kowa ya kawo tasa wai za a siyar a siya mana kana na Irin su Dagani Gara, harda wata waya Dagani Gara kuma? Ae mana tana nan wata me uban nauyi yar China ko Camera babu,Yanzu dan danna wayar ma da muke tana ebe mana kewa karbesu za ayi kwarai kuwa dan har an kwace ta yan mazan gidan nan tare da Sauran yara kaf za a siyo kayan abinci me yawa wanda zai dan Dade ana ci,Abbi kullum suna fita neman aiki duk tsufansu amma ba a dacewa.

Khaleel ne ya fito daga wanka ko Vaseline babu a dakinsu dakin su Haneefa ya shigo da gajeren wandonsa kai Ku miko min Vaseline na labta a jikina,Sajeeda tace kamarka da shafa Vaseline,to ya zanyi kawai a bani na labta haka,kune ance Ku samu aiki kunki ai da mun huta,Khaleel yace baki da hankali in mutum yayi aikin ma ai sai abinda Hajja tace wlh akan nayi wannan tsohuwar ta Dameni gwara na bar gidan nan na koma gidan frnd dina. Haneefa suna dariya tace nayi mamaki da yanzu kowa baya ragawa Hajja to ko dama wai tsafin nata can gidan ta binne su ne? Ita ta sani ai gashi tun ba a je ko ina ba sun jawo mana muna gane kurenmu gaba daya me yafi zaman lfy dadi Ameer tun wuri ya shiryu gashi ya huta Allah sai ya zareshi a cikin mu suka koreshi Ashe gata suka yi masa aikin banza ni dama ni suka kora wlh da wannan wahalar,Khaleel sai masifa yakeyi yana shafa mansa a dakin ya gama sannan yace to Ku ban aron Cumb,Meenal tace Cumb daya tal a gidan nan na Umma da ta zo dashi a jakarta shi yake yawo a gidan nan kowa dashi yake taje kansa mata da maza bari na karbo ma, yanzu wannan Sumar dana tara ta common Cumb ba bu bare man gashi da sauran kayan gyaranta ai kamar mahaukaci ma zan dawo soon zanje wajen me aski dole na sauketa, Sajeeda tana dariya tace haba gayu tana ma kyau, gyara ne yasa yanzu da babu zaki gani very soon dole ina ji ina gani na sauke ta, gaskiya Aayan baida mutunci Allah wadaran sa daya kore mu akan shegiyar Mufeedan nan,

Khaleel yace ah lallai baku fara nadama ba me tayi muku yanda haka kawai muke biyewa su Abbi da Hajja muka sasu a gaba musamman Ku,Aayan ko wacce shara shi ake turawa,tun bai San kasar nan ba Hajja ke tura masa asiri tun muna yara har muka girma,ki tuna takura da akayi masa shi da Ubansa,kalli matayen da aka sa ya aura kuma aka sa ya sakesu,kalli irin yanda ake nuna masa shi da Ubansa ko makiyinka ai baka yiwa haka ba bare dan Uwa na jini,Allah wadaran halin Hajja me zuciya kamar ta fir'auna danka da jikanka ka jefa su a wani Hali duk sabo da son kudi.

To mu ba irinku bane Sajeeda shekaran jiya dukkanmu Maza muka zauna muka tace tare da tankada mukayi rairayi munyi lissafi ya bulle dai dai dan haka mu Maza duk mun tuba wlh Allah ya ganar damu gaskiya kuma Aayan bashi da laifi yama yi kokari yayi biyayya,yana da damar da zai tattara su koma kasarsu amma ya zauna damu yana Shan bakin ciki,to mu dai yanzu ma Istingifari mukeyi ko mu nan ance miki Hajja haka zata barmu ba tare da ta asirce kowa ba, tunda tayiwa danta da ta haifa wa zata kyale kuma Uwa fa guda, yanzu kalli inda su Mommy suke mata rashin kunya kin San kuwa asirinta ne yake ta karyewa zai tonu,gamu dan muma mun gano gaskiya,da ai bamu gane ba musamman Ku mata masu karamar kwakwalwa,mu dai sai Aayan da Mufeeda,Allah ya bar mana Anty Mufee sai Mufee.

Sajeeda tace kato da kai kana kiran wata yarinya karama da Anty anji kunya,ai ke bakin cikin naki harda Hassada cewar Khaleel kinga tafi ki kyau,ta auri Aayan sannan Ameer ma maybe Kanwarta zai aura,Me yasa yanzu samarin naki yan iska basa zuwa? Duk sun gujeki wlh tun wuri ki gane gaskiya,Haneefa tana ji da sauran mata duk sunyi shuru Khaleel ya gogesu tas ya kara gaba abinsa.

Gaba daya sun hallara a Palo ana cin shinkafa dafa duka tasha manja tana tiri tiri sun saba da cin girkin yan gayu duk sai suka ji wannan ba dadi kowa turawa yake da hakuri,Abbi mamakinsa daya shine dare daya suka koma talakawa me yasa basu yi planning sun mallaki kadarori ba,a ransa ya tuna da fa talakawa ne su sai rufin asiri kuma aka samu Daddy ya basu aiki suka koma gidansa da zama,da sun San haka ne gwara a ginawa kowa gidansa daban da yanzu ba ruwansu,duk kudin kuma da suke samu a wajen bokaye suke karewa aikinsu kenan,kawai kudi suke kwasa a Companies suna abinda suke so basa tunanin su tattala sabo da gaba sai burin kawai su kwace Dukiyar Aayan data Daddy,Hajja kuwa ko a jikinta bata da niyyar tuba sai ma kwantar da hankalinta da tayi tasan dole Daddy zai nemeta ta dawo dasu dole su dora daga inda suka tsaya.
Meenal ce a palon tace duniya budurwar wawa,Abbi ya harareta tayi shuru,Abbi sani kuwa kallon Khaleel yayi tare da cewa dan ubanka baza ku aske Sumar nan ba ko sai kace kan mahaukata,Khaleel yace haba Abbi yawa kuke ba kudi ba komai me kuke so yan mata su gani a kanmu mu birgesu dashi yar wayar duk kun kwace kuma ya kuke so muyi shike nan mu baza muyi nishadi ba kenan, Mujaheed yace ni wlh aka sake barin gidan nan zanyi me ake min sai fada safe da rana da dare.
Hajja ta Galla musu Harara ba wanda ya kulata wanda ta tabbata da ace da ne da tuni sun bata hakuri,Hawaye Hajja ta fara tare da cewa an rainani bani da iko da kowa,shuru ba wanda yace mata kala,ta mike tsaye tare da cewa ai bani na dora muku talaucin ba da zaku tsaneni me nayi muku? Wlh in na gaji bar muku gidan zanyi,sai nayi magana ayi Banza dani wata tsiyar nayi muku da za a dauki karan tsana a dora min,to duk Wanda ya fasa baya kaunar uwarsa da ubansa,Abbi yace me akayi miki kuma wai? Gasu nan bani da iko nayi magana sai cin mutunci to wlh zan bar muku gidan nan, Hajja ta fashe da kuka, yaran gaba daya tsaki suka ja tare da mikewa daya bayan daya suka bar palon su Abbi ne ke bata hakuri.

Zaune nake a palon Sama na Aayan,naci uban kwalliya cikin English Gown iya cinya nayi kyau,Yau na samu Salama Da kyar Aayan ya fita zuwa wajen Yarima yana nemansa yace bazai je ba da kyar na lallabashi sabo da ya Dameni da fitina ko kasa bana sauka sai dai su Meenat ke yin komai kullum sai ya sani kuka yace zan saba ni dai yau 1wk kenan ban saba ba.
Abin mamaki 40mnt sai gashi naji sallamarsa har ya dawo, duk da damuna da Aayan yakeyi bana ganin laifinsa kuma bana jin ya isheni ko naji haushinsa Sam bana jin hakan sabo da sonsa da yayi min yawa bana jin akwai abinda zai nema na hanashi a duniya,Da ya fita ma duk sai naji ba dadi gidan amma jin sallamarsa wani Sanyi da dadi ya ratsani har na kasa boye farin cikina,. Tsayawa yayi yana kare min kallo yanda yaga na wani yi mugun kyau kamar a sace ni,murmushin da nasan yana kara min kyau na sakar masa tare da walwali da Idona cike da jan hankali ina daga zaune na bude masa Hannu ya kuwa karaso a hankali tare da shigewa jikina a hankali na mayar da hannuna tare da rungumeshi gwiwoyinsa suna kasa,Hannayena nasa tare da tallafo fuskarsa muka hada Ido nace sannu da zuwa kana na shiga tsotsar bakinsa kamar na samu Alawa me dadin gaske.
Hannu na daya na sa a cikinsa nace muji ko kana

Please Login or Register in order to submit comment