Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

wannan tsallen da take yi don kada ta janyo muna aiki, saboda haka plss a yafewa yayanmu don ALLAH, kada a lalace masa wannan dare da yake ta tsimayin zuwanshi"

Dije ta rufe baki cike da jin kunyar ganotan da surry ta yi ta ce

"Bafa wani abu Ni daman cen ban ji komi ba Aunty Surrynmu"

Surry ta fice tana dariya tace "ki dai zo ga delicious cen mun haɗa ma ku yana jiranku ke da Big bros"

Dije ta bita da kallo tana dariya sannan ta fara shiryawa tana jin daɗin cikin da aka ce ZEE tana da itama, don ƙaunar Sayyid da take yi yasa ko kaɗan bata kishin abunda zata haifo itama, Shiyasa ta yi mata fatan alkhairi a zucinta.

Bayan ta yi sallah ne tashirya cikin wani voil da yaji aiki tun daga sama har ƙasa sannan fara fesa turare sai ga Safwan ɗin ya shigo ɗakin, yana hangota ya ƙaraso ta bayanta ya rungumota a jikinshi, sannan ya sunsuno dogon wuyanta tare da sauke masa wani wawan kiss, ba shiri ta zabura tare da ɗauke wuta na wuccin gadi, sannan ta kai kallonta jikin madubin tana ƙare masa kallo cikin wani sihirtaccen kallon da shi kanshi baisan ta iya shi ba, ba shiri ya ji yar ya jikinshi tsikarshi ta miƙe, ya yi saurin kwantowa bayanta yana sauke hannunshi akan dukiyar fulaninta da suke cike fam, ta yi saurin runtse ido tace

"Da zafi fa"

Ya juyota a zafafe ya dinga tsotse mata baki tamkar zai cire mata shi, da kyar ta samu ya ta ƙwaci leɓenta sannan ta ɗago tana kallonshi ido cikin ido da wasu jajayen idanuwanshi da suka rine a lokaci daya, sannan ta ce

"Mu je mu ci abinci yana jiranmu"

Tana gama faɗar hakan ta zille ta fice ta bar masa ɗakin ya bi bayanta da kallo tare da dafe jarumarshi da ta miƙe tana kallon gabanta, ya nufi toilet minti biyar a tsakani sannan ya fito ya fice cikin wata kasala da ta diro masa.

Har suka ci abincin suka ƙare ba wata walwala a fuskarshi, yana ƙarewa ya shige ɗakinshi na sashen Zee sai dare sosai ya dawo sashen Dijen, inda ko da ya taradda ita har ta yi bacci ita da yaronta, cikin dabara ya ɗauke yaron ya kaishi cikin gadonshi ya ajiye sannan ya dawo kan gadon ya janyota jikinshi sai rawa yake yi,

Cikin bacci ta jiyo saƙonshi yana sauka ta ko'ina cikin jikinta, dole ta wartsake ta karɓi mijinta hannu bibbiyu suka dinga farantawa juna cikin farin ciki da ɗokin juna, ALLAH ya taimakesu yaron ya basu haɗin kai domin shi ma kanshi a gajiya yake shiyasa yake ta baccinshi su kuma suna ta shan soyayyarsu kan kari, don Safwan ya susuce akanta sosai sai zuba santin daɗi yake yi yana nishi saboda irin bala'in daɗin da yake ji yana ratsa koina na jikinshi, sun daɗe suna abu ɗaya har sai da Sayyid ya falka sannan suka haƙura ba don sun so ba.

Da safe ma ba ƙaramin rawar jiki ya yi akanta ba don ma yana kawaici baya don Zee ta ganoshi, gudun janyo wata sabuwar fitinar yasa kwanansu biyu a Yola ya tattara Matarshi da ɗan shi suka koma Abuja, inda suka ci gaba da jiyar da junansu daɗi tare da tarairayar juna kamar yanzu ne suka yi sabon auren, a gefe ɗaya kuma suna renon yaronsu da ko kaɗan basu son ganin kukanshi don inda hali ma ƙuda basa son ya hau kanshi.


Watan Sayyid huɗu Dije ta fara zuwa school saboda ƙulafucinta akan makarantar, dole aka nemo mata wadda zata dinga kula da Sayyid saboda hidimar karatun ba wasa ba.

*****

Bayan shekara biyar Dijen Baffah ta yi karatunta ta ƙare har ta sami aiki a wata babbar Asibitin da ke Abuja, sannan ALLAH ya sake bata wata haifuwar inda ta sami ƴa mace aka saka mata sunan Hajiya Mama ta ci sunan Sayyada, Zee ma ta yarinyarta ɗaya mai suna Ummusalmah itama tana aikinta acen Yolar cikin amincin ALLAH, Fiddo ma anyi mata aure har ya haifi ɗanta masha ALLAH, Surayya ma yaranta uku Husnah ma ta yi aure da ƴarta mai sunan Nasiba.

Zamansu lafiya har lokacin saboda akwai fahimtar juna sosai a tsakaninsu, shi ma kanshi Uban gayyar ya zama ƙaton Alhaji don kuwa daga shi har Matanshi duka sun sauke farali, Inna da Baffah ma da Gambo da Maigari duka sun je, a gefe ɗaya kuma Dije daga lokacin da ta fara karbar salary ne ta fara asusun gina makarantar boko da islamiya garin na su, ga alkhairin da take yi wa yan garin da guminta bayan na Maigidanta, izuwa lokacin su Ladiyo kansu sun zama wata tsiya a sanadin Ƙawarsu Dijen Baffah, sai dai kwatsam ALLAH ya aikowa Gambo rasuwa bayan gajeruwar jinyar da ta sha, Dije ta yi kukan rashin Gambo saboda wani jigo ce ta rayuwarta, akan hakane ta yi ƙudurin gina masallaci a ƙauyen hadiyya zuwa gareta, ALLAH ya taimaketa Alhaji Safwan ya dafa mata ta cika gurinta, mutanen garin sai sambarka suke yi tare da godiya ga Ubangiji da ya sanya Dijen da suke aibatawa a baya itace yanzu ta zamo silar jin daɗinsu, Usmanu ma ya zama babban ɗan kasuwa yana samu daidai gwargwado don ya riki kanshi da Iyayenshi har ma wasu suna jin dadi ta sanadinshi.

Dije ma Cikin ƙashin kanta da shekaru suka ja ta biyawa Usmanu da Hansai Hajji, bayan sun dawo ne wata shekara suka yi haɗaka da Malaminta suka biyawa ƙawayen Dijen, Ladiyo Jummala Lanti da Mune tare suka je da su ma ɗin kansu suka sake komawa tare da su.

Wata shekara ma da kanta ta biyawa uwargidan Maigarin hajjin ta je don har abada bata mance karayar da ta janyo mata ta yi a lokacin gudun kura da suka yi.

Hajiya Dije da ALHAJI Safwan a ƙauyensu Dijen mutane sai turuwar zuwa gayar da su ake yi a ƙofar gidan Maigarin da suka fara zuwa domin su gayar da shi, sai ga wasu yan bautar ƙasa an turo tare da doguwar takardar da aka ce akawowa Maigarin, Maigarin ya karɓa yana kallon Dijen da ke dariya cikin ƙasaita saboda tuno abunda ya faru a baya, Dije ta karɓa ta dinga karantawa cikin harshen turancinta irin na ƴan America, bayan ta kare ta fassara masu duk abunda takardar ta ƙunsa, gaba ɗaya wurin manya da yara samari da ƴanmata aka dinga yi mata tafi ana yi mata kirari irin na mutuntawa da zayyano irin halayen kirkinta ita da Mijinta, zuciyarta cike fess da farin ciki ta tashi ta fara nuna jin daɗinta a fili sannan ta yi kira sosai ga mutanen garin akan su jajirce su dinga saka ƴaƴansu a makarantar boko da islamiya, saboda su ma su waye su zamo dai dai da kowa adaina yi masu kallon ƙauyawa, ta yi masu nuni da kanta da irin nasarar da ta samu duk a sanadin bokon wanda su kansu shaida ne ba sai an sanar da su ba, sannan ta yi kira ga iyaye sosai akan su dinga haƙuri da halayen ƴaƴansu musamman marasa ji, Baffah'nta ma ya tashi ya yi dogon jawabi akan alfanun yi wa ya'ya addu'a kuma kada a gaji da yi madu addu'a aduk wani rashin ji ko wani abu mara kyau da suka aikata, don ALLAH maji roƙon bawanshi ne kuma aduk lokacin da aka roƙa zai amsa sai dai jinkirin sakamakon a wani lokaci, mutane da dama sunyi alwashin jajircewa sosai akan karatun ƴaƴansu, kuma sunyi godiya da abun alkhairin Dije da Mijinta garesu, nan suka fito da kuɗi suka rarraba wa mutane duk wanda Allah ya sa da rabonshi ya samu, don ko yan bautar ƙasar ma sai da Suka wankesu da alkharinsu da suka saba.




Tammat bi hamdullah anan na kawo karshen littafin na *Dije ƙarangiya* masu comments masu masu yiman addu'a da masu yiman sharing book din a groups Kuma na gode sosai sai mun hadu a littafin na kuɗi mai suna *GIDAN AURE* littafi ne wanda ya kunshi rigingumun gidajen aurenmu a yau da kuma ma wasu abubuwa da baki bazai iya faɗa ba, masoyana masu son bin books ɗina a Koda yaushe idan kuna buƙata zaku sameni ta wannan numbar sai mu yi magana 09032685442 sai kuma na Free da zanyi don ku masoyana shi ma mai suna *SHAGALLIYA* wanda shi ma ɗin cike yake da barkwanci da nishaɗi ba kaɗan ba kusan ince fiye ma da Dijen Ƙarangiya, don haka ku ci gaba da bibiyata Ni *HADIZA IBRAHIM D/AUTA wadda wasu suka fi sani da PRINCESS DIJA* zaku iya nemana ta wattpad kamar haka *Princessdija246*


INA SONKU SOSAI MASOYANA ADUK INDA KUKE KUMA A DUK INDA KUKA KASANCE🤝🏻







An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment