Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sake fuskarta wa zarah cos tasan she will be needing zara's help akan mufrad batun komawar gidan nan.
Bata son yace mata no so she won't mind ta kara bada kudi dan akawo mata Wani maganin buzuwa da zai mata amfani.

Kai ta dago ta daga girarta sama tana kallon Zarahn
Yanzu kuma meye kika shigo min office kamar wata mahaukaciya

Zarah ta watsa mata harara mai zafi idanunta Nan kamar zasu fado
"Sis kina ban mamaki"..
Banzata ayadda nake buga kaina akanki haka zaki watsar da lamarina ba,meye bana miki akan damuwarki?
Wani taimako ne bana miki akan mijinki mufrad...
Wato kin maida nu sakarai,asha mangwaro a yarda kwallon ko?Da sauri ayn ta mike tsaye cikin tsananin mamkin Jin kalaman nata muryanta harna karyewa tace
Hey hey hey stop here,its enough,zarah
Wannan Wani irin magana kikeyi haka?What is it?
Meyakawo wayannan baqaqen maganan?

Cike da tsiwa da harara Zara tace aikin sani
Pls don't even pretend,tayi rau da idanunta ta dauke kanta gefe
Kasa kasa ta furta...mtsw na tsani munafurci wallhy.

Ran Ayn take saiya soma baci danta tsani raini matuka tace nasan me?
Me nasani ?or are here to disrespect me Dan kawai Kinga Ina wasa dake?
Cikin yanayin rainin Zarah tace
"To karkiyi mana ni baqin cikinki ne yake damuna
Aina'u u knew dat IMAD kanin surkuwan kin nan zai dawo nigeria in 2 days time and you Neva care to tell me sai awani wajen nakeji!Ayn dakeji kamar kanta zai kuNce ta nade hannayenta cikin dakewa tace
And So what in IMAD zai dawo?
Ina ruwana da Hakan,"cikin tsawa xara ta dakatar da ita Ohhh haka zakice?kituna alkwari kikamin zaki jona ni da shi inhar ya dawo nigeria don't just tell me U've forgeten about that..Kamar zatayi kika ta Furta haKan alaman bacin ran ya shigeta sosai

Ganin Hakan yasa ainau ta Dan saussauto ta dauke kanta slowly dan itakam ma ta manta da cewa sunyi hakan..a hankli "tace NO now,I haven't. Amma ai kyamin magana a nitse yadda zan fahimta u were just shouting and insulting me

Zarah Tace ai dole tunda dai baki damu da damuwata kamar yadda ni nake damuwa akanki ba

Kinsan fa auren Nan nima nake so,and I choose to be in ur husband family kodai baqin ciki zakiyi min bakiso in mannu daku nima rayuwata tayi kyau irintaki

Lumshe Ido Ain tayi tanajin yadda zuciyanta yake mata zafi,bata ma iya amsa ta saida ta samu waje ta zauna
Ta dafe kanta
"Inyi miki baqin ciki kamar ya?U're my sister for godsake
..Nifa bansan da zancen dawowar IMAD ba mufrad bai fadamin ba,cos tunda nafara amfani da maganin Nan all he cares about is to have me day and nite all the time and I just can't breath wallhy harna soma gajiya da jarabar mufrad,saita danyi shiru .."yanzu ke A ina kikajin Hakan?
kujera zara ta jawo ta zauna ta harde kafafunta cikin sauke Ajiyan zuciya tace Wani friend dina ne a states danasa yana dan bibiyarsa,he told everything Wai jibi by now maybe ma yana Nigeria.
But am suprise da kikace mufrad bai fada maki ba I tot thy are best of friends,Ayn ta tabe baki kema kinsan muffy he won't talk about dat unless I insist,"so how can I help u now?wallhy Zara matsala yayimin yawa.
Can u imagine baban muffy ya kara tarkato danginsa na katsina Duk sunzo sun kara cika mana gida And u need to see how thy treated me like.."TRASH"..ta karashe maganan da kunan rai Da sauri Zarah ta tabe bakinta tace tabb Aikuwa wayanan zaki shafa dasu Dan kaf labarinsu nasani sunada arziki da wayewa sosai musamman ma
Kanwar mahaifinsa ita Hajiya bintun shehuri,ai ita matar Dan sarki ne Kuma Kinga mijintan kan ya mutu ya zama sarki sunyi Mulki sun baza sarauta so haryau Jin kanta take kamar wata hamshakiyar sarauniya"..Nide babu ta yadda zanyi in temaka miki akansu wayannan sunfi karfina...
Dama ace kin samo min mafita ne akan imad dasai nayi tunani
Da gudu ainau ta taso cikin magiya
"Ah Ahh no now haba Zarah kawai kice baxaki taimakamin ba,meye kuma na cewa saikinyi tunani?Ba zancen imad bane?we will know what to do daga ya dawo nigeria kawai kizo min hutu Koda na sati gudane,kinga yau tun asuba dawowan su muffy
Daga abuja kuma yace min kwanan zamu koma can da zama,including imad din Kenan ai,Kinga inkinzo hutu frim der sai a San nayi u got me?
Sauke Ajiyan Zarah tayi with quick relieve tace ok naji
Amma kema zakina Dan shihhigar Dani wajen mijinki ai naji ance Suna matukar shiri da imad tace done deal karki damu So gayamin ya za'ayi batun mutanen nan

Zarah ta mata Wani irin Kallon rainin wayo,can cikin Jan aji tace "kawai ki tashi muje wajen mama..

Ayn tace mama kuma?me ya kawo wannan maganan.
Kawai kice inje a zazzage ni,mama fa gani take komima laifi nane tariga tasa aranta cewa ninake cusa kaina wa mufrad

Zarah Tace kyaleta abar wannan maganan u don't just listen, kawai ki biyonin mana muje kiga yadda zan nema maki wajen zama daram awajen wayannan tsoffi ta hanyar manipulating dinsu.
Ke barikiji Daga zarar anzo anyi musu fadanci annuna ana mugun daraja su karrama su toh shikenan.

Da zarar munje gaban mama sai ki gaggaya mata karya da gaskiya akan abunda sukayi maki kice kina son taje ta gaishe su,Kinga ai yakamata ace akwai dan abun tsaraba da zamukai ko?to anan nikadai nasan mezan bata takai musu ai akwai sauran barbaden maganin farinjini da zee zeee ta karba mana kawai sai asaka musu suyita shaka cikin turare,atleast Koda basa tare dake 100% Amma in basu saka miki ido ba ai kya huta,Ayn tace hakane kam,jakarta ta dauka tace
To muje gidan Nan da nan suka fice suka dau hanyar gida,samun mahaifyr su sukayi tana nafila kafin sallahn azahar dake ita mai riko da addini ne sosai,haka suka zauna suka gaggaya mata karya da gaskiya duk dama bawai ta basu hadin kanta Kai tsaye bane Amma ta basu tabbacin cewa washe gari sassafe inta karya zata taho din.

Part 1 IS FREE,TUKUICI NE GAREKU MASOYA NA U CAN READ IT HAR ZUWA INDA ZAMU TSAYA,SAIDAI CIGABAN SHI NA KUDI NE,PLS SHOW SOME LOVE AND SUBCRIBE

the ACCESS FEE IS 300 NAIRA ONLY
VIA 0152983148
MOH'D SULE SURAYYA GTB.
OR katin MTN vtu tran via 08060712446

Screenshot ur evidence to SURAYYAHMS 08060712446

OR MAMAN MUBENA
08036651119.





*™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 14
*Lord's perfect plan.*




Kano state
Anguwan gangare.



Ana kiraye kirayen salla ta shigo gidansu da sallama babu kowa a tsakar gidan, hijabin ta tacire ta daura kan igiya tadau butan datagani agaban wata tsohuwar rijiya tai hanyar bayi sanin tsohuwar nata Hala tana salla yasa bata kira sunanta ba ta shiga bayin tayi tsarki bata jimaba tafito ta tsugunna tai alwala tadau hijabin da Dan ledarta tayii sallama a kofa ta shiga dakinsun da babu abunda yake tashi aciki sai warin tsufa da tsamin tsamin talauci..

Agefen tsohuwar dake salla taje ta tsaya ta tada nata sallan bayan ta Sallame zama tayi tadaura kanta kan kafadar tsohuwar da ake cewa yakumbo data idar da sallanta tuntuni tana zaune,a mugun gajiye tace "wayyo Allah na yakumbo nagaji wlh, yunwa nakeji akwai abinci agidanga kuwa? dagota yakumbon tayi tace "sannu hadiza sannu kinji,fatan kin samo cikakken labari akan yayan naki?shin yaya suke ciki kinji labarin rufaidar kuwa?..atake yanayin umma hadiza ya sauya idanunta suka cikko ruwa da alaman bata ma San me zata fara cewa ba,ganin alamar data bayar yasa yakumbo tayi saurin kawar da maganan tace ke da kikejin yunwa, toh kiy maza ki tashi mana, nasaka ruwan zafi akan murhu ki dau kofi ki dama kunu ki dumama cikinki, wanka zakifarayi kokuma abincin zaki ciki?,riko hannunta umma hadiza tayi tace A'a yakumbo zandai sha kunun Amma bazan iya kara bata Wani lokaci a gidan nan ba kema kinsan halinsa ai,kuma tunda nayi masa karyan baki da lpya zanzo dubaki hklina yakasa kwanciya yanzu haka Hala yasan Inda naje karma inje gidan ne ya harxuka ya fatattako ni,...
Cikin tabe baki Yakumbo tace hadiza ba gwamma ya korokin da irin wannan zalunci ba,ace miji ya rabaka da yayanka sannan yahanaka yin magana akansu?yo Allah na tuba inbadan bashin maganin shi danaci ba har shi ya isa inbashi aurenki ne? Ai har abada malam bukar bazaici darajar samun mace kamar ki ba hadiza saidai a qaddara jahilin banza jahilin wofi
Ke Jeki ki debo kunun inkinsha saiki bani labarin yadda ake ciki da batun yara shi zaifi min,Mikewa umma hadiza tayi babu musu ta wuce waje cikin Dan karamin kitchen din falange dake tsakiyar gidan ta kutsa kai garin kunun geron su ta kamfata ta dama shi da dan kauri tasa musu zuma ta taho musu dashi daki Adan koko

Samu tayi har yakumbo ta gama kimtsa Inda sukayi sallan tana zaune abakin gadonta na Tum Tum tana kan jiranta Zama tayi ta zuzzuba musu a kofuna bayan ta kammala ta miqa ma yakumbo nata sannan itama ta xauna ta fara shan nata a hnkli wani kuuuuuru ru cikin yake bada sauti alaman abu mai dumi yana ratsa hanjin cikinta yau tun safe rabonta da abinci banda yawon neman cikakken labari akan yayanta Babu abunda takeyi
Saidai Alhamdullahi hankalinta yadan kwanta yanzu data ta jijjiyo wasu labaran saidai kokadan yanayin labarin data juyo game da zaman kangin da sukeyi din bai mata dadi ba...

Musammn ma na yarta suhan da akace sau biyu mijinta yana lakada mata shegen dukka irin na kawo wuka,murja da rukkya km ma bbu magana dan labarin auren sun Sam babu Wani dadi aciki, aika ta musu a boye Dan karma akai gulman ta wajen mahaifinsu ya dawo musu bala'i dukkansu awajen sa ko ya tsine musu.

Suhan da murja dake mijinsu baiya musu kulle sukam sun samu damar mayar mata da sakon ta hanyar yar aikan da aka aiko wacce itace take kawowa hadiza rohoto akan dukkan abunda datagani da suke ciki

Rukayya kam kwata kwata mijin nata bai sake mata ba saboda shi mai arxikin dabbobi ne, daga baqon fuska ya shigo saiyahau bori yana cewa anatara masa barayi agidansan akan haka ya raba matayen sa da kowa nasu,yana da arxiki kam amma ya shaharawa wajen yin kyem kyem da abun hannun sa hakama Babu mai ci ko sha agidan sai inyaga dama,
shikam da almajirin gidan sa ma hadxa tasa aka hada baki sannan takejin halin da ruqayya take ciki

Duka Yaran Sukanji matukar dadi da sanyi aransu idan akace musu ga umman su acan waje ta zo dominsu tana bibiyar lamuran rayuwar su Dan kuwa bakaramin kaicon rayuwa da tsantsar takaici suke kwasa a gidajen mazajen sun ba.

Acikin su wayanda suka maido mata da gaisuwar babu wanda baiyi mata maganan rufaida ba,Hakan ya dada saka umma hadiza acikin damuwa sosai,waima ya zaayi ace har Yau babu wanda zai gaya mata Yaya rufaida take?Ina aka kaita ko Wani irin hali take ciki..
Wasu irin maqudan hawayene suka sauko daga cikin idanunta yuuuuu ayayin da ta sauke kofn kunnun a bakin ta a hankli Duk jikinta yay salak daganinta kasan tana cikin tsananin kunci da azaban damuwa.

Baki a wangale yakumbo take kallonta tana tsananin mamakin yadda mutum zaiyi shiru ya bace cikin tunani shikadansa yayita jimami
Tace oh no A'i
"Yanzu hadiza Hakan d kikeyi adalci ne mkanki?
Dan kunun ma da zakisa acikin ki kiji sauki shine Kya sa shi agaba ki zauna kina masa kuka?...wannan irin rayuwa ne hka hadixa? ohni A'ishatu jikar shehu
Itama kukan ta barke da shi irin na tsofaffi tana matse idanunta suka hadu dukansu suna famar kukan,Nan aka rasa wanda zai rarrashi Wani Dan sosai umma hadiza take kukan da iya qarfin xuciyarta Wai Koda wani abu zai kau daga zafin da takeji a kirjinta game da rayuwan yayanta da tunanin yarta rufaida dayake cike mata kwakwalawa..

Can yakumbo ta sauko ta karaso har gabanta cikin yanayin tausaya
Mata jawota ta jikinta tayi cikin lallami tana bata baki tadau kofin a hannunta tana tura mata a baki wai koda ma zata cigaba da shan kunun taji sauki sauki,kwanciya kawai tayi a jikin yakumbon tana sauke Ajiyan zuciya idanunta a lumshe sosai Babu abunda ke sauka acikin su sai hawaye.
Cikin shesaheka a hnkli ta furta
"Yakumbo nikuma haka Allah ya tsara min qaddarar rayuwata.
Na girma bansan iyaye na ba
Ga Yaya na mata kaf anjefasu acikin ukubar rayuwar aure.
Babu abunda yafi daganmin hankli kamar inna tuna da cewa Babu ta Inda zan shiga inji labarin yar auta ta rufaida.
Yakumbo rufaidai har nawa take?ko 16 batagama cikawa ba meta sani da har za'a rabata da mu,shikansa malam a dame yake Amma yaki yacemin komi
Nikam ko mutuwa rufaida tayi ne? naga babu randa zan runtse idanuna banga fuskarta acikin Wani irin mummunan yanayi ba,yakumbo nikadai nasan menake ji araina game da rashinjin labarin rufaida, bana tsammanin rufaidata tana cikin koshin lpya..tabbas akwai matsala game da shirun rufaida,jikina yana bani wani abu yakumbo.. Kaico na da bansan inada zanga yata ba..Wani matsanancin kukan ne ya kara kufce mata wanda yake fitar da hucin sa mai tsananin quna da ciwon datakeji acan cikin xiciyarta yana mata zugi da zafi

Ita kanta yakumbon kuka kawai takeyi ga kanta na mata Wani irin ciwo sabida tsufa da ciwon daji dayake fito mata a makwagoro,Duk Saita ji kamar laifinta ne data aurar da hadixa wa yaa malam da Duk Hakan bai faru ba.

Ahaka dai ta rinka rarrashinta tana lallabata tsaban batajin dadi ahaka ta miqe ta shirya ta wuce gidanta batare da Tasha kunun ba
...daga isarta gidan ta samu har ya shiga sallan ishai Dan haka tayi marmarza ta shige bayi ta doro alwala dakinta ta shiga ta kulle kofa,kamar yadda ta saba ko bacci bata samun sukuni face ta shimfida sallayarta tayita roqon sauki ma rayuwan yayanta,Saidai tunda ta idar da sallanta ayau akan rufaidarta kawai takeyi wa Allah kuka tare da miqa kokon bararta Koda zaisa wata rana taji labarinta.

_*Ivy cottage USA 2:00pm same day*_


Ko minti goma rufaida batayi a sumen ba ta farka cikin fara wani mafalki mai cike da ban tsoro Gani tayi wasu halittu masu cike da ban tsoro suna biyo ta da wata karamar yarinya da bata wuce sa'arta ba
Gudu sukeyi a cikin wani mahaukacin jeji dayakenan baqi qirin wanda ko tafin hannunka baka isa ka gani ba, sai famar gudu take tana ihu sai da tayi nisa sosai wanda ba lallai bane a iya hangota sannan tadan tsaya tare da juyowa ta bayan ta ta gani ko har yanzu wadannan mugayen mutanen na biye da ita amma sai taga babu komai,cikin nishin wahala tare da shashshekar gajiya ta sake juyowa ta gabanta da niyyar ta dan karasa gaba ko zata samu gurin buya sai kicibus tayi Karo da wadannan mugayen mutanen sunyi carko-carko a gabanta ko wanne rike yake da zundumemen wuka a hannunsa da alaman kasheta kawai zasuyi a hanzarce ta sake yunkurawa da niyyar sake gudun sai ganin tayi ta koina gaba daya sun gewayeta Nan take taga wani wargajejen mutum kansa baki jikinsa fari wanda gabadai wajen ba wanda yayi girmanshi da kuma girman katon cikinsa xuciyarta ya riga yabata cewa alhaj baturen ne,har gabanta ya bayyana cikin takunsa mai cike da kasaita daga bisani kuma taga ya shiga gewaye wajen da take da Wani magani yana barbadawa..

Daganan ta juya sai taga wannan yarinyar da suka gudo tare ta kafe jini nata yoyoywa zuwa kasa daga cikin bakinta


waje guda ta tsaya cak Cikin mugun rudewa da ajujuwar dake dibarta ta tattake ta buga wani mahaukacin ihu sai da ko'ina ya girgiza daga bisani kuma ta zame jiki ta fadi kasa tana ta ihun,Dan Allah kuyi haquri Dan Allah ku barni karku kasheni
saukar bokintin ruwan da aka kwaroro kanta ya zuba gaba daya ajikinta shaaaa shyasa ta miqe a gigice ta zauna a wahale tana zazzare idanunta Babu shiri ganin Wani mugun mutum a tsaye akanta yana huci.

"Meye kikeyi wa mutane ihu ? mutumin ya daka mata Wani hatsalallen tsawa
Wanda tsabar rudewar datayi bata San sanda
Kuka mai cika kunne ya kufce mata ba
"wayyo Allah na zan mutu..cikki na yanamin ciwo
Dan Allah kuban Wani abu insha inji sauki..wayyo mutuwa xanyi
Cikin wahalallen yanayi take kukan Amma ko ajikinsa baice mata uffan ba,can sai ga Wani mutum shima ya shigo Adan gaggauce,Jan Dan uwansan yayi suka nufi gefe suna magana sai zufa sukeyi da alaman Wani abu baiyi daidai ba,..Suna kammala maganan ya juyo cikin sauri ya nuna rufaida da bindiga,fuskar San nan a yamutse cikin tsawa yace "ke tashi Muje,dayan ya dafa kafadun sa yace a'a,kabarta anan kawai oga yace karmu kara Koda mintidaya anan zata iya bata mana lokaci..

A gaggauce Wanda yake pointing bindigar akanta ya fara komawa da baya kamar dai baison ya tafi subarta anan din,danshi irin qurds din nan masu tsananin loyalty ma ogoginsu aganinsa in suka barnan hala rufaida zata iya kufcewa.

Ahakan dai dayan yajashi suka kulleta a dakin suka bar wajen tare da dukan sauran masu aikin agaggauce suka bar gidan sukaje wajen boyewarsu kamar yadda aka umarce su already labari ya riga yazo musu cewa anyi ma Alaji Bature cune FBI sun kama shi,so in ya fito lpya zasu dawo a cigaba da gashi inbai fito ba dama sunsan me zasuyi dan ba yau aka fara irin Hakan ba

Rufaida kawai aka bari a gidan tana yashe akasa ciki tsananin Jin ajijiya da zazzabi ita daya Babu motsin kowa
Har gari ya rufa yafarayin duhu duhu alaman magrib ya gabato amma bata ji motsin kowa ba Wani azaban baqar yunwa da tsananin kishirwa ke ciccin hanjin cikinta yana Murda mata ciki
Ga tsinannen duhun da yake shirin mamayarta ji take kamar ta zauce tayi ta kurma ihu Koda zataji sauki sauki..



_HERMOSA D'LA PUB, las Vegas. 7:40pm_



Parking hadadden motar sa bodyguard dinshi yayi a parking lot din babban pub din yana zaune a owners coner baima san sun isoba sabida wayarshi dayake ta famar daddannawa
Casual dressing yay Inda yafito a cikin wata shegiyar unbuttoned shirt na givency white and black color dayamai kyau banawasaba ya hadeta ne da dawani Black carmourflage trouser kafafunshi sanye da wani black boot na balenciaga, ya Taho da jacket duster coat ne sabida muran dayake yi sai wani hadadden kamshin turaren quilty absolute yakeyi kaman ka lashe shi tsabagen haduwar sa,budemai kofan da akayi yasa ya dagokai ya kalli bodyguard din dake tsaye agaban sa jiran ya sauko

Karamin Ajiyan zuciya ya sauke baice komi ba ya sauko ahankali tare sa zuba hanayenshi a aljihu, gaba yayi yana taku daidai kamar Dan sarki


Rufe motar bodyguard din yayi cikin sauri sukabiyo bayanshi suka nufa cikin pub din juyowa yayi fuskarshi adan daure jin karan takalman su daf daf da shi,wani irin haushin su yakeji yanda suke binshin nan kaman wani karamin yaro daga yay korafi ace ai aikin su sukeyi na kareshi,but he already knew dat Babu mai Kare shi a duniyan nan sai Allah,but wani bin dole ne yakansa
Kabada hadinkai domin akare rayuwarkan gudun Duk abunda ake tsoro din ya faru

Beign a top notch barrister who was well knwn to be in double shits with major corupt criminals da dangerous terrorist is not easy
,musamman yin cases akan wayanda suke ganin doka bazata taba hawa kansu ba

saidai fa Sosai Allah yakan bawa IMAD sa'a akan irin wayannan mutanen,hakan tamkar baiwar sa,he is too observant and a dangerous deep thinker,Allah ya riga ya bashi hikima da fasaha akan harkan aikinsa wuce tunanin mai tunani,
Shiyasa a Duk sanda case ya shigo hannun sa to tamkar anyi angama ne Duk dama shi bai dade da fara aikinsan ba but atleast a iya shekaru bakwai din nan dayayi ya taka muhimmiyar rawa a cikin manya manyan cases da suke addabar kasan such as drug dealers,cyber crimes,terrorism da human trafficking.

Bayan International law daya soma karantawa he had his second certificate in international criminal law kuma har iyanzu bai dena karatu yana kara iliminsa ba

Saidai shi arayuwan sa Babu ruwan sa da cases din daya shafi mata,most espicially in akan women abuse ne,ko rape ko Wani domestic violence toh baya taba karban irin wannan cases,cos he know how vulnerable he is
Yanada matukar tausayin nakasa dashi,in namiji xaiyi convicting baya damun sa,amma Daga zarar yaga ya mace acikin Wani hali tou qaddara ko bacci mai kyau baya daukar sa,yakan iya shiga damuwa inyaga ana oppressing din mace ko Dan karamin yaro musamman ma ace masa dan maraya ne,so he Neva wanna ruin his career bcos of his vulnerability shiyasa kwata kwata ya gwammaci yay risking life dinsa a gaggan laifukan da mafi akasari mazane suka fiye aikawata


Ahankali cikin soft voice dinshi ya juyo ya kalle grds dinsa dan baison yamusu ihu ya janyo attention din mutane yace
you guys should please wait for me outside pls give me a break,Kaiwa nan yawuce yay ciki cikin daure fuskan sa sosai sukuma babu yanda suka iya suka koma gaban mota suka zauna


Budemai kofar shiga VIP reservation securityn wurin sukayi ya shiga cikin har cikin pub falour din da wakar su Rihanna da bryson tiller ft dj khalid.."wild thoughts" yake tashi mutane na rawa a dance floor kamar zasu karye kwankwason su,wasu na buga bar games wasu suna caca dauke kansa yayi yana dan cije lips dinshi ya hau kan stairs din yay sama ya doshi wani waje da aka rubuta men Only.

security dake wajen suna ganin shi suka matsamai ya shige yana shiga wasu mazaje su hudu ne a zaune dukansu kamar black Americans sai sauran fararen turawa ga cigarete ga shisha pots kala kala agaban su da manya manyan bottle din hernesy da wine glasses a hannun su, suna ganin shi sukai ihun nuna Jin dadin ganin isowr sa daya daga cikin fararen turawa yace we are glad ure here
But you are late zama yayi kusada guy din dayayi maganan Wanda shikadai ne yay kama da yana cikin hayyacin sa sosai a hankli yace wash, my back" dayan black din ake cemai Nando ya juyo cikin neman magana yace hey MAD where are your guards? Dan haka suka saba kiranshi tun Suna college sabida tsaban rikici da gagaransa suka maida sunan sa ya dawo "MAD"dakema daga jikin sunan sa suka yanke I din suka bar MAD gashi hartana kkrin binshi, daga yanayin yanda yay maganan zaka gane tsokanar shi yake nema hakan yasa sauran suka fashe da dariya sosai,"danger zone ba...hararan su yayi ya hade ransa sosai yace "no fucking qurds,i came alone" "wowwwwww Kai, lemme just call this a beautiful lie right guys?nando ya tambayi sauran mazan atare sukace "yeah,suka cigaba da dariya ganin iskanci kawai sukemai yasa ya kalli bar attendant din wurin mace ce Latino babe kyakkwa yace
"non alcoholic pls" Da sauri ta yajuya dan zuwa dauko mai, juyowa yayi ya kallesu ganin duk sun tsareshi da idanun sa dayayi ja suna shan shishan su yace so wats up guys? Nazo ne sabida muyi bankwana am leaving tmrw,
Wani iri sukayi da fuskan su Inda bakace abun bai daga musu hankli ba,but thy are men already,so thy just have to man up daga Hakan kowa yay masa fatan alheri akan rayuwarsa na Nan gaba suka cigaba da sharholiyarsu


wanda yake facing dinsa mai Suna yanar ortugru u can tell dat shi Dan kasar turkey ne, cikin harshen turanci dan duk da turancin suke magana yace "yawwa mad dama hira mukeyi akan irin matan da
mukeso mu aura,not now but in the future,da sauri dayan black din dayake faman shan sigari wanda kwata kwata ma baimayi magana ba yace I, officially.. Edwardo jackson Perez, I want to marry a spoilt brat..Atare dukan su suka juyo Suna kallon sa yace yesss Yarinya yar gayu mai kyau wacce aka taso ta acikin tsananin gata yar gidan Wani shegen powerful business man or a multi billionaire wanda zamu lalace tare,Wani dariya suka fashe masa dashi,cos he is sooi high, yanar yace ma Nando da imad to ku wasu irin mata kukeso?daidai lokacin bar attendant din ta taho cikin takunta mai dauke hankli ta ajiye ma imad non alcohlic drink din dayay requesting karban drink din yayi ya zuba a white glasses ya tuttila ice blocks akai,Nando dake kusada shi ya kalli wanda yamasu tambayar yace "Yanar,meyasa kake tambayar mu irin matar dazamu aura, kaima kasan

Please Login or Register in order to submit comment