Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ya sa haka baby...so u wanna tell me how ur day went?wani hummmm taja cikin boyayyar sautin sauƙe ajiyar zuciya tama rasa mezatace kawai tace"..i missed u alots today,dada kwantar da muryansa kasa yay yace wow realy?..toh lets do one thing tace mene?yace how about eveyday i take u out..yar dariya ta saki cikin mamakin jin ya furta hakan tace"take me out?yace yeah..babe lets build great memories toghter.
lets go for walks,
candy shops,lets draw our dreams on beach sand,hike the tallest mountain nd dance nd lough,lets take sooo many memorable pictures.dariya tayi mai dan karfi dan bata san ma mezatace masa ba"
but kai ai bakason daukar hoto..."yana murmushi sosai yace ohhh babe forget about what i dont like indai hakan zai sakaki cikin farinciki i owe u dat..ahnlkli cikin jan aji tayi ƙasa da muryanta tace okay lets see what we wll have...kamar da wasa daga nan suka tsunduma cikin hirar yar tsare tsaren abunsu da zasu nayi atare.
evryday after work zasu na fita,hirar tasu mai dadi takaisu har wajen ƙarfe uku ahakan ma da kyar ta lallabashi yay bacci
yau tsabar yaji dadin bacci kiris ya ragemai ya rasa sallahn asubahi.

sanda yaje ya dawo
sannan yanayin yadda ya bar mamanshi aciki jiya ya soma damunshi aranshi dake shi mutum ne mai tausashiyar zciya sa saukin hali,duk dama yaji zafin abunda sukamai jiyan da zarah amma ayanzu da abun ya wuce masa aransa sai ya ji kamar bai kyautawa mumynsa ba,he knws she is sick worried dan yasan batason ganin fushinsa,definatley yasan batajin ddi, da wuyane ma inta same bacci mai kyau,duba da ko abincin ta na jiya bai taba ba yay fushi.

yana dawowa daga cikin masjid dakinta straight ya nufa jin kofar abude ya sashi lekawa ciki
samunta yay akwance ta dukunkune kanta da yar pillow a kirjinta ta sai dai kallo daya zakay mata kasan ba bacci takeyi ba.
kawai lumshe idanunta tayi cikin tunanin danta datake mutuwar so ta kuma kwallafa sa aranta,ko inta kama taje ta bashi hkri ta janye maganan zarahn itakam zata iya sabida danta yafiye mata komi.

A kullum dacan ita take yawan tunanin cewa tanai ma danta imad wannan tsananin soyayyar da gatan,amma kuma bata tashi hankara da nashi kalar soyayyar agareta ba sai jiya datasaka akamasa ƙaryan ciwonta ya tashi dan kuwa taga tsagwaron tashin hankli taga kuma abunda ake kira pure mothers love from her son s gentle heart wanda ba a iya samunshi akoina,hakan yasata taji tamkr ma itace ma rayuwarshin matsayin da bata tabayin tsammanin samun awajen shi ba.aganinta in gata da so yay ma yaro yawa baiya wani ganin darajan abun har sai yarasa iyayen nashi,imad ya bata mamaki jiya da yanayin sa da damuwarsa ya fahimtar da ita cewa matsayin daya dorata aranshi ya zarce na komi da kowa.babu wani tantama tasan danta zai iya sadaukar da rayuwar shi da komi nashi akanta.

sosai tayi nadamar biyewa zarah wajen hatsala shi jiya,duk dama a farko batayi tsammani hakan zai zame wani abu babba ga zciyar shi ba.wannan zancen ciwon nata ya tsane shi har cikin kokon ranshi baison ana ambata masa sabida cewa dayake ciwon yana barazanar rabashi da ita ne kamar yadda ya rabashi da soyayyar mahaifinshi tun yana dan ƙarami

tayi nisa cikin wannan tunanin taji kamar mutum na zaune agefen ta,a hnkli ta juyo sukayi ido hudu dashi yana qamshi yasaka farin jallabiya mai dogon hannu sai kallonta yakei tamkar wanda zai hadiyeta..wani tukuƙin sanyi taji na sauƙowa daga kirjinta na kuma mamayarta dataga shine ya soma biyowa"..a hnkli ta lumshe ido snn ta bude akansa,yana dan tattaushyar murmushin shi daya saba yace"..good morning ma.ajiyar zuciya ta sauƙe game da kkrin zata miƙe xaune da sauri ya saka duka hannun sa ya tallabota jikinsa ta zauna da kyau tana kallon fuskan shi a marairace tace.."son,im sorry.
i dont mean to hurt you,shiru tayi sakamakon toshe mata baki dayay da yar yatsanshi, hannun shi ya dora
akan lips dinta yana kallon ta a marairace shima
yace"..im not angry at u mum, am just upset that u have to joke with something as serious as ur health..."ya tallabo fiskar ta da tafin hannun shi yana kallon kwayar idanunta.."kuma nasan ba laifinki bane..nasan yarinyar nan ce ta sakaki kice haka ko?maa meya kaiki gaya mata sirrikan mu,"..bakinta na rawa harzatayi magana tay defending zarah taga ya saketa ya mike tsaye cikin yanayin masifa
yana cewa"..mumy saida na gaya maki cewa babu wani abu tsakanina da ita we are just cool..i neva even mentiond dat i love her mama,ure taking this thing too far,mama, kifita harkan yarinyar nan
ki barni dan Allah kibarni nayi zabi makaina,in kawo abokiyar zama wanda na yadda da ita, wacce zata kulamin dake sosai ta kwantar mana da hankli,i dont even like that zarah, mum that girl is too exposed...nd loud,she aint my type..gashi tun anan ma tafara saki kinamin ƙarya who knws what wll happen inma na auretan...tunda ya fara banbami hjya fulani ta saki baki sakakai tana kallon sa"sai can itama ta mike durkushe akan gadon yanayin ta yana nuna damuwa har jikinta na ɓari
"To ni yakake so nayi,kaki jin magana ta...i knw i made a mistake dana biye mata,i was just cut off gurd kullum yarinyar nan cikin min hidima takeyi.
i aske her ko kunyi maganan soyayya and she told me evrything tace min waikaine matsalan kaki kama bata hanklin ka bare kuyi wata magana,ure alwys here nd der da tsabgogin banza tsabgogin hajiya hasiya dabai zame maka dole ba ..
ni wannan matar gaba daya ta taƙura min rayuwata wlhi,ni wallhy duk ita ta cuceni,ga rayuwar ƴata jassmine a gidan mijinta tanayinshi tamkar wata ɓera,sam dadarka bata da katabus sai iya abunda hasiya ta zanta sabida itace takeda tacewa akan danta alaji xaidu,jasmine kuma wawiyace ita sam bata gani duk son mijinta ya rufe mata ido batama san cutar ta akeyi,inba haka ba wani dadi ne awajen kana kallo yarka ne da gidan miji amma uwar miji tayi babakere tana baza mulki itace mai cewa ayi kuma abari,...toh gashi kaima ta sako min kai agaba kullum kana hanyar gidan ta kamar tsohon maye,..ai tunda naji ance kaine akan case din tsinannun jikokinta... uhmmm tunamin wancan ƴarinyar da akama auren dole taje ta kashe mijinta nasan shikenan kaima ta samu hanyar da zatayi hooking dinka da wani responsibility kenan.kai amma hasiya ta cuceni
,inba dan itan ba ai da zarar ma dakake ta kushewa abun da bazatakai ga haka ba,aikaki kukata ne shiyasa tayi wannan tunanin,nide kay hkr karka dau wani mummunan mataki akanta gaskiya,aida tuni ka maida hankli kun fahimce juna da ba akaiga hakaba,to nide ahirr dinka najika kana shiga tsabgar wayancan mutanen wallh
"ji fa nayi ance wancan babban dan hasiyar kungurmin jahili ne,he is n illitrate baiyi makarnta ba, matsiyaci ne kuma yana bada laƙani kaga kenan matsafi ne dan haka karaba kanka da shi dan wallhy wani abu ya tabamin ƴayana saina kona shi dashi da zuriar sa kaff sai sunsan sun tabamin yayana.

tunda ta fara maganan imad yana tsaye yana shiru mamakinta yasaka shi kasa dauƙe idanunshi daga kasa dan bai taba sanin maman shi tana ƙunshe da tsananin tsanar hajya mama aranta ba sai yau kuma abun bakaramin daure mai kai yayi ba..

but wait ooo wher is she getting oll thos ideas from tana ina takejin wayannan maganganun?kodai kawai irin shirmen kitsa kitsan su na mata..ajiyar zuciya ya sauke sannan ya dawo ya zauna gefe da ita,bayan ya nitsu itama tayi shiru ta notsu.ahnkli yace"..maa kin saka abubuwa dayawa aranki wanda su suke cutar dake,xatayi magana ya datse numfashin ta cikin xare mata ido da dukkan alaman gaskiyarshi acikin idanun shi.."..mama ki tuna fa ya sheik ne garkuwar mu alokacin da muka rasa baba a duniyar nan..,alokacin da kowa ya nuna kansa kawai ya sani
,alokacin da ƴan uwa da iyaye da abokai da muƙami da kudi da daukaka suka tashi juya mana baya,shiya tsaya mana kai da fata, nd He helped us like he was ur son and like am his own blood baima dansa muffy gatan dayamin ba,haka ma adda jas..haryau cikin tarairaya da soyayya take acikin gidanshi,tanajin sauki tare dashi, da dadin rayuwarta a karkashin sa tana kuma alfahari dashi a matsayin sa na uban yayanta kuma haryau bai dena hidima da rayuwar mu.

mum kituna i was just 7 lokcin da baba ya mutu yabar mu acikin wahala da mahandaman yan siyasa da mugayen yan uwan mu, wanda babu abunda suke hari sai arzikin mu dayabar mana a duniya,kowa naganin cewa adda jas macece mai zata iyayi in babu ke?ke kin kwanta ciwo, bamai kulawa da komi namu sabida kin kwanta ana ganin zaki mutu da ciwon zuciyar nan,alokcin yaa sheik shine kadai ya zamo gatan mu dani da adda jas,da kudin shi da shige da ficenshi aka kwato mana martaban gidan mu, hakama yasa akayi ta jinyarki harkika warke kika dawo, nd since then haryau ciwon xcyarki bai ƙara tashi ba sai jiya dakuka min ƙarya.

but over those little things da muke masa yanzu a matsayin kyautatwa shine harkina ganin kamar kin cutu?ita hajya mama batayi tunanin kin cuceta ba da muka jingina ma danta nauyinmu ajikinshi all those years, mama harna kammala karatu na ina aiki waye ne acikin dangi ko yan uwan mu da suka tsaya akan rayuwana inba yaa sheik ba, ita hjy hasiya ta taba miki complain din cewa mun dora ma danta wahala ko mun makalkale mata rayuwarshi mun hanasa sakat da namu personal matsalolin?,inda arziki take son ci tana da damar tayi masa aure da wata yar gwamnan amma batayi ba ta riƙe adda jasmine tamkar yar data haifa acikin cikinta
kema kinsani adda jas tana cikin kwanciyar hnkli da samun kyakwar kulawa.

toh mummy whay are u saying all these things now sabida dan na taimaka musu?wani ma taimakon na musu ?the case was over ruled bcos it was too dangerous...and mum stop judging others..baki san ya rayuwan takasance musu ba,kituna lokcin dakayi blackmaling baba akace shi barawo dan kawai ana so akwace dan abunda yabar mana.itama yarinyr da kike maganan akai cewan ta kashe mijinta asalin labarin ta ba hakan bane,kuma belive me tafi wannan xarahn dakike so sau dubun dubuna kamun kai da tarbiya da kuma kyakywan hali kai babu ma hadinsu
qaddarace kawai ya fada mata har mahaifinta ya aurar da ita wa child traffickers batare daya sani ba.
kisan kai dakike magana akai tayi yes is true but ive told u self defence ne wai banine nayi defending case din nan ba?akwai wanda zai gaya miki wani gaskiya akan case din ne inbani ba?mum koma waye yake rudamiki kwakalnki da wasu useless small talks please kidena binshi...u sound bitter nd those speech wer full of hates nd greedines
..mom what all this?
nannuayr ajiyar zuciya ta sauke tamkar maganan ya shigeta sosai bacin aƙasan ranta tana kan jiin burbushin ƙishin hjya hasiya dan inkomai zai iya zamowa gaskiya azancen imad itafai bazata taba yarda da xancen zaman su akan ƴarta jasmine ba,burin ta dai gida ya kasance daga jasmine sai yayanta,bama hakan kadai ba itadai tana so ace hasiya tayi nesa da su,su tsaya a daga gani sai hange.
juyowa tay ta kalle shi.."tace toh shikenan naji kuma na yarda insha Allah nadena,amma ai yakamata kaima kayi considering abunda nake fada maka na batun aurenka, imad duk rashin samun nitsuwarka akan maganan nan shiyake kawo matsala my heart almst stop jiya sabida kana fushi dani..im si woriid son, u havent even eaten anything yet yanzu haka kayi bacci bakomi acikin kan?"tun kan ya amsa ta mike tsaye..okay let me just get u sumtin to eat, inyaso makarasa maganan akan dinning table,tana sauka ya riko hannunta tare da maido da ita baya..."yace mum,i dont want you to repeat that joke with me eva..in ciwonki ba wani abu bane awajen wasu,ni ba abun wasa bane awajena..duk abunda zai raba ni dake har abada bana wasa shi bana son shi..mum ure my life...,lumshe idanunta tayi snnan ta fado jikinshi sooo emotionly tare da lafewa akan kirjinshi nan take shima ya kankameta game da dora kanshi akan kafadunta..cikin sarkaffiyar muryan shi mai taushi da tsinka igigyin jiki yace"...mum can u pls give me a moment of peace to make the right choice for my self?kinsan ders no way zanki abunda kike so min amma kuma inada bukatr nima ki fahimce ni,a hnkli ya cirota ajikinshi
yana kallon ta yace "i promise you zan auri duk wacce kikace tayi miki koma wacece i dnt care..but u have to let me find my own love first okay?let me get to that lady dat my hrt will naturally fall for..
nasan intana so na itama bazata damu mu zauna tare da zabinki ba..nd i wll try my best to like whoever u wants just for u...hawayen fuskarta ta share tana murmushi tace awwwnnnn dats too much secrifice for me my boy,..i cant wait to meet dat ur love of ur life..nd i wll pay back by loving her soo much ko ita wacece..yay dariya cikin jin dadin abunda tace "yace really ma?kin amince zaki so wacce nake so?..zaki ganta kuwa kwanan nan..har gidan nan kuwa zan kawota kiganta

dariya tayi tace oryt oo i cant wait im patiently waiting
hannun shi takama ta jawo shi sukayi waje,nikam ka zo muje ka ƙarya i knw ure starving...daga nan suka wuce cikin kitchen suka cigaba da normal motther to son madness dinsu suna jin dadi.

ƙarfe tara saura kwata Ainau ta fito tana taƙunta a hnkli all fashioned up tayi kwalliya da launin jan jan baki tasaka wata hadaɗɗiyar mandarina duck's lady suite baki mai bajajjen wando da dogowar jacket hannunta riƙe da clucht bag na fendi, sai bi da kafafunta gently take cikin catwk talakman malone soulviers ne akafafunta,inta aje daya agaba sann tabishi da daya,cos bakaramin tsini booth din yake dashi ba,a hnkli ta iso ta kofar falon tana gab da shiga wayarta yahau ringing data duba taga waye ne kawai taja tsaki ta kwaryo kwana daga wajen tayi waje.

hadaddiyar motarta ta bude shige ciki ta hakimce a gidan baya,yau driver ne zai kaita cos aiport direct ta nufa zasuje south africa maganan spa business dinsu da su maryam,wani tafkaken spec ta maka akan fuskartan tana tajan tsaki ita kadai dan tunda ta shiga motar babu abinda takeyi sai kokontor kirar muffy awaya
,duk iya cijewarta tayi a kwana biyun nan danta nuna masu maryam bata tsoron shi amma abun yana neman yaci turo,cos right now data fito zata tafin ma harji take kamar ana kada mata jarma acikin hnjin cikinta,she is soo damn scared nd worried,data yarda da hakan da karta yada tasan dai iya gaskiyar kenan muddin muffy yaji cewa bata kasar nan mai rabasu dashi sai ikon Allah,kkkarfan ajiyar zuciya ta sauke game da lumshe idanunta cikin tuno da maganganun su maryam, wanda ayanzu haka bata da wani babban buri a rayuwanta face taga ta dedeta musu zama,koma mai zaifaru ita dai tafison taci galaba akansu ta nuna musu bata tsoron namiji kuma tabbas zata iyayin irin rayuwar sun harma fiye,..lumsashun idanun nata ta bude sannan ta mayar da wayar cikin jaka ta cigaba da abunda takeyi har suka kaiga aiport din ta same su maryam suka bi jiirgi suka bar ƙasar cikin gaggawa...

su kansu sunsha mamakin jarumtar ta saidai fa duk hirar da sukeyi acikin jirgi her mind is not with them gaba daya hanklin ta baiya jikinta righ now she just want to make sure daymt bazasu wuce sati biyun da akace din zasuyi acan ba amma ta kasa iya furta musu hakan a fili,cos deep down tasan she cant afford his rage in fa muffy ya wargaje yay fushi toh da wuya ake iya saitashi ya dawo daidai

kuma snnn a ina zata samu kudi tayi burga in ya juya mata baya akan wann maganan hmm tasan double atrocity wll await her..ta tuna farkon auren su dako kulata baison yi saidai ta wahaltu tayi bori da yaji taje ta dawo baima san tanayi ba.

cikin kiyasce ire iren wannan tsananin damuwar aranta har
suka isa S.A..da kyar ta samu ta kwace kanta daga tunani sannan tabi sahu aka farayi da ita sosai.


fannin rufaida kuwa tun sassafe da sukayi waya da malak datace mata ga abunda imad yace mata jiya taji ta dada karfafa mata gwiwa tana gayamata cewa hakan ne daidai
kuma ta saki jikinta ta moreshi ta more farinciki duba da tsawon lokacin data dauka arayuwarta cikin halin damuwa da rashin samun annashuwa da jin dadi da sanin dadin rayuwa .tace
mata even if u dint understand it now just take it as a chance to make ur self happy bcos u dersve to be happy after all,duk wani tsoron rufaida najin dar dar aka yin wata soyayya mai karfi a rayuwanta yau saida malak ta rage mata shi,she alwys said that"babe u have the right to love whoever u want nan gabama in baimiki ba ki canza wani bikin duniya damai rai akeyi,instead of kizauna kina kokontun ko zaki iya akan wanda yafito ya nuna zai iya baki komi nashi,gara ki kasance dashi koda na dan kankanin lokci ne,inde shine mijinki zaki gani inkuma bashine bane sai kiga Allah ya farraka ku..but dont fight it..somtimes wani abun bamu muke zabarwa kanmu ba some ppl are part of our jounery in life so let things work out for themselfs,ki sake jikinki dashi ki more kuruciyarki yadda ya kamata
"

tana kitchen tana dama kullin dan wanke amma gaba daya maganganun malak ne ke yawo mata akai yana sakata cikin wani irin niimmatciyar yanayin tunani

tabbas ta gamsu da lamarin nan dan inta tuna baya kadan bata kawo kanta acikin masu irin wannan sa'ar,
dan babu abunda ta sani sai kunci da tunani she have neva gotten an opurtunity to feel her self grwing like any normal teeneger
so why will she not give love a chance.

saidai kuma inta ce love din nan babu abunda yake bijiro mata sai kalman Aure..she knows how he is,ta lura kamar shi fa dagske yakey..he is too emotional nd overwhelmed tasan in wani abu mai tsanani ya kullu a tskanin su nan gaba babu tantama zancen auren shine kawai zai kawo musu sauƙi dan batajin zata iya bari suna aikata wani abun saɓo tare dashi acikin tarayyar su na soyayya..

ajiyar zucya ta sauƙe snn ta cigaba da abunda takeyi still thinking of how to go about it,sabida malak ta gaggaya mata saita cire tsoro and worst part of it saita step up sosai akan yanayin ɗaukar wanka da tafiyar da kanta cikin jan aji da nuna wayewa.

all these things are making her soo nervous tasan kam batada matsala kyaun da jikinta but ayadda malak ta tsawwala abun sai taji kamar ma bata da wasu isashun kayan sakawa...and she just cant borrow her own sabida abun da kunya..all these to impress who might not even care,mtsew..share abun tayi kawai ta karasa sauran aikin dake gaban ta..yau bata fita agidan ba sai wajajen 10,lkcin suhan ta fito kenan ta saka niqbi zata wuce kasuwa siyo madarar koyon fara sana'arta,ta makalkale muya "Adda kiban danin wayarki mana inje aiki dashi,suhan batace komi ba ta miƙa mata wayar,da murna ta wuce daki ta budi wadrob dinta ta zakalo wata hadaddiyar turkish gown dinga sabuwa kar black colour da dan karamin mayafin sa da brooches da pendant mai kyau da wristwach da takalmi da jaka duka ta saka su acikin jaka,doguwar hijabi da niqab itama ta saka snn tay sallama wa ykmbo, snn ta wuce gidan hj mama ta aje kayan a dakin malak wacce ta samu har ta tafi schl,daga nan spa ta wuce tana aiki saidai duk hanklnta naga kan wayarne tana lura ko zataga shigowar ƙirarsa at any moment.



[12/18, 12:04 AM] MAMAN ASLAM: _#SURAYYAHMS_
washe gari sassafe da misalin karfe shida saura yaa sheik na zaune acikin masallacin kofar gidansa yay shiru idanun sa sakale cikin fararen gilashi yana nazarin wata littafi daya riƙe a hannun sa yana dan dubawa, sautin wata nutsatsiyar murya ce ta farga dashi,a nitse ya juyo bayan jiyo takun mutum daga bayansa da yy anay masa sallama yana juyowa da mamaki a fuskn sa yaga mufrad na kkrin tsugunawa gabansa cike da sanyin ladabi,yayi kyau matuka, jikinshi sanye da wata ta boyel dark blue colour mai manyan sukari ya kafa hula wanda tay dede da kalar kayan akanshi yana fidda wani sassanyar qamshin turaren arabia mai sanyin dadi,kanshi a sunkuye sosai cikin sanyin murya ya gurfana gabansa yace.."Baa ka tashi lpya?..ajiyar zciya yaa sheik ya sauƙe game da janye idanunwan sa da suka jima akansa suna kallon sa
,murmushin su na manya ya sake tare da cewa lpya Alhamdullh mufrad kaine da sassafen nan?gyara zaman sa yy snn yace eh baba fatan kun tashi duka lpya.."
yaa sheik yace Alhamdullh jiya mamanka tafada min wai har ka koma gidanka,.ina fatan gidan lpya..
dn shiru yy kafin yace lpya lau,hajya ce ta kira dazu tacemin tana nema na cikin gaggawa
shine nace bari inzo inji ko lpya?,tunbai karasa maganan ba..da mamaki yaa sheik ya tsare sa yace ita tace maka hakan?yace eh,..hmm kawai yaa sheik ya sauƙe nunfashi acikin zuciyarsa yace,toh kaje ka sametan nima zan shigo ynzu..batare da wani bata lokci ba mufrad ya mike ya nufi sashen mahaifyar sa direct ya samu already ta farka,tayi wanka tayi adonta mai kyau tasaka half boubou na dark red bazin shadda wanda akayishi da plain wrapper
,dogon sumanta tatattare shi abaya ta kafa daurinta mai kyau marar hayaniya, zaune take abakin makekekn gadonta dayaji kwalliya da turkish silk royal linen red nd golden colour wani irin fitinanniyar qamshin turaren wuta da wanda ta saka ajikinta suka hadu suna razana iskar dakin dake fidda wani muguwar bugaggiyar dadi.

wani irin lumshe idanun sa yay yana shakar daddan yanayin dakin tare da tsugunawa agefenta yana kallonta yana murmushi,sosai maman shi take burge sa,yanayinta babu hayaniya sam bata dauki duniyar da zafi ba,ga ta da fasaltaccen tsafta da iya tattalin jikinta ta siffar da zai iya jan hankli da zciyar kowani ɗa namiji agareta,yy murmishi aransa ya dada satan kallonta, no wonder baban shi yake nan kyam yana shinning kullum kamar baya tsufa,atunanin sa
kowa yaci sa'ar aure a duniya,shine kawai dai baici wannan sa'ar ba.

baiya cire tsammanin yanzu matarsa tana can tana kan baccin ta inma ta farka yasan duk wani abunda zatayi agidan saidai tayi dan kanta amma badon shi yagani yaji sanyi ba.

gaishe da maman sa yay cikin ladabi,ta amsa tana fara'a,hira kadan suka taɓa take tsakura mishi daga cikin abubuwan da hjya maman tace
akan zasuje sokoto yau su taho babban dadarsu anty laila(Anu)tazo tay musu doguwar hutu, acewar hajiya tunda sun dawo abuja lokci yay da za'a fara hada kan yayansu susan juna gaba dayansu, tunda izuwa gobe wknd duk za'a dawo da shauran yan uwan sa daga waje.

shikam daɗin hakan yaji aransa dan dama can yaso ace acikinsu anty anun ta girma altho baiga laifinta nakin su ba,yanayin rayuwa ce ta tsara musu haka da kuma yadda ya karance sauran yan uwansa marasa ji in cikin su,dadin karawar abunda yasa ya bada goyon bayan su dawo din ma kenan,ya lura kwata kwata kamar kannen shin nan basajin magana kuma basada tarbiya sam sam.

bayan sun kammala tattaunawa akan haka duka suka dunguma suka wuce sashen hajya mama,samu sukayi yaa sheik har ya rigasu isa wajenta

zaune yake akan kujera an aje wasu setin kayan shayi royal designs masu kyau agabnn shi da tea cups dinsu yan madaidaita sai water flask mai dauƙe da ta fasashen ruwan lipton dayaji kayan qamshi.
gaban hjya mama hjya jasmine ta nufa ta gaisheta tana mata sannu da aiki,snn ta amshi sauran aikin tanayi nan da nan ta kammala hadawa mijinta ruwan shayi mai ƙauri da qamshi ta miƙa masa a hannun sa ya karba,sann ta hada musu suma ta bawa kowa nashi.

ƙurba biyu mufrad yay yana jin tattaunawar su dan wasu abubuwan ma da suka kitsa shibai sani ba,all he knows that bakinsu duka a hade yake akan magana daya na yaqin daidaita yanayin zumunci da tarbiya acikin gidan.

at around 8 hjya jasmine da hjy mama sukabar gidan batare da sanin kowa ba murfy daknsa yakaisu filin jirgi inda plane dinsa yake parke ya aje su,pilot dinshi ne ya tuƙasu su biyunsu har suka isa garin sokoto direct akayi dasu gidan ƙakan lailan wanda alhaj zaydun

Please Login or Register in order to submit comment