Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

sai tay pretending kamar bataci nasaran lallaba hjya ba,duk jikinta a sanyaye har yay ishai ya dawo
tunani sosai yay aransa sanna ya sauko ya balbale ta da masifa,a ƙarshe sharudan daya yanke dazu na cewa zai aurar dasu inhar aka saba ma dokokin sa ya ƙara gaya mata batace mai uffan ba.

washe gari sassafe shida kansa ya umarceta akan taje ta sanar da mahaifiyar shi akan abunda yace don kodama xcyrsa zataji sakat.

umma cikin prentending tanayi kamar baxatayi ba ta shirya tsaf taje gidan yakumbo saboda da murnan zancen siya musu gidan nan ta kwana
da sukaganta kuwa bakaramin murna sukayi ba agaban su ta ƙira hjay mama dukansu sunajin duk abunda baban su ya fada

kamar wanda zasu saka ruwa aksa susha haka suke murna atleast thy gain lttle fredom abu dayane kawai shine bazasuyi ma'amala da yaa sheik ba,inma zasuyi ina zai sani.

baƙaramin dadewa sukayi suna tattaunawa cikin farinciki ba
suhan data cire ranta akan karatu da suka sami wnn gatan hartaji kmar ta soma kawo tunanin abun aranta but for now tace ita sana a zata farayi acikin gida tana dan samun kudi.

nasiha sosai umma tayi musu ta kuma musu alkwari akan ita zata na kulawa da rayuwar sauran ƴayun su da suke gidan miji.
haka ranar ya ƙare suna cikin tsntsar farinciki

koda ta koma gida acikin irin ƴar hikaman tan nasu na mata tayi masa bayanin ceewa hajya mama tasauko kuma tana miƙa masa godiya daya bata wannan daman, harda batun sabon gida da akace suce hjya mamnce ta siya duk bata boye ba tagaya masa komi harda ranan tarewarsu acan,jinta kawai yay amma baice mata uffan ba yay wucewar sa zaure

ko ajikinta sai murmushi dayki yankewa akan fuskarta tsabar yadda taji wani nauyi azcyarta ya ragu mata sosai


fannin mufrad kuwa yau wajen yamma lis ya shigo gidan as usual dakinsa ya nufa bai fito sai can dayay wanka ya sauya kaya daga nan ya wuce masallacin kofar gidan sun ya zauna.

ana idar da sallahr magrib yayi sallama saiga ƙirar baban sa ya shigo wayarsa kallon kan screen din wayar yay da dan fargaba a idanunshi ƙaramin ajiyar zuciya ya sauke kafin ya dauka yay sallama a ladabce,"suna gaisawa yaa sheik
ya tambayesa inda yake,duk da faduwar gaban dayakeji amma bai wani musa ba anitse yace mishi "ina kano,yaa shiek yace toh Alhamdullhi inbaka komi da Allah ka shiga jirgi gobe kasameni a Jigawa akwai inda nakeso karakani,hanklinshi yaji ta kwanta ya amsa masa da toh sannan ya datse wayar,duk fargaban sa ya dauka ko harsun gaya masa komi ne sabida sosai yaga karayar zuciya atattre dasu hjy.

bayan ya iddar da sallahn ishai baiyi wata wata ba ya wuce sashen ta
samu yay ta shirya musu wani lapiyayyen abinci na tuwon shinkafa da miyar danyen kubewa dataji tsokokin nama da kayan qamshi,sai yau sukayi ido hudu da malak data fito tayi kyau sosai sanye take da riga da skirt na kanti white and blue colour collar neck top da straight skirt
kafarta sakale da dunlop sleepers ta dauko bowl din sliced water melon balls mai balain sanyi,sallama tayi da sanyin murya ya ansa tare da dauke idanun sa akanta sanda ta aje bowl din sann ta dawo ƙasa daf dashi ahnkli tace
"ina yini yaa muffy?
kallonta yay" lpya how u doing?tace am gud.."yace ya karatu..kafinta amsa cikin miskyallayr murya data fito acan kasar wuya yace "sai a maida hankli."dan shiru tayi snn tace insha Allah yay,daga nan baiƙara cewa uffan ba ta miqe a sadade tabarshi wajen yanata kallonta.

ta kitchen ta ratse ta dauki bowl of cold melon balls dinta ta wuce dakinta dashi

hjya mama bata wani damu ba sabida tasan malak sarai bata cika son cin tuwo ba ma tunda ta shiga daki suke aikin wayarsu da imad dan tun haɗuwarsu daya babbata hakuri ya makalkale mata yanason yaji yadda akayi ta dawo babban ƙawar rufaida abun nata bashi mamaki aranshi ita kuwa bata ko ɓoye masa komi ba


daganan falo kuwa hjya dakanta tayi serving dinshi komi dan daidai acikin plate snn ta zauna tare dashi tanacin abincinta shiru da alaman batason ta katse shi dan taga yadda ya zage yanacin abincin sosai harya gama ya kuma ƙara ƙadan

bayan ya kammala cin abincin yay hamdala ya wuce gaban sink ya wanke bakinshi da hannun shi sann ya dawo ya zauna yana dan taba fruits din ahnkli.

sanda ta gama tattara komi snn ta dawo taxauna ta bashi labarin duk abunda ake ciki ta fannin ya malam it was a big realive for him aynzu dayaji cewa sun tuntube shi akan lamarin

yanzu yakeji zai iya tunkarar baban shi da maganan kai tsaye..bai wani nuna alaman komi ayanayin sa ba amma daga ganin yanayin fuskar sa tasan babu wani matsala ynzu awajen sa

washe gari bayan ya kammala shirinsa ya shigo ya gaisheta tare da aje mata kudi masu yawa akan ta hada kai da fareesa ayi furnishing din gidan agama musu komi
kafin ranar komawarsu
godiya ta rinka masa tana samasa albarka malak zata wuce schl yay droping dinta sannan ya wuce airpot ya bi jirgin dazai kaishi jigawa.

GAME BUKATAR KARANTA WANNAN LITTAFI YA NEMI 08060712446

Ko ya biya 300 direct ta

Acct 0152983148

MOHD SULE SURAYYA
GTB

KO MTN PIN VTU
TA 08060712446
[12/10, 11:53 AM] MAMAN ASLAM: Baifi minti 10 a jirgi ba suka iso cikin garin jigawa state, yana sauƙa daga jirgi hadaddiyar wayarsa dake maƙale a aljihun wandonsa tahau ruri yasaka hannun sa a aljihun wandon ya zaro wayar yana kallon screen ganin baƙuwar lambace yasa bai dauka cikin gaggawa ba sanda ta kusa yankewa sannan ya kara a kunnenshi a hnkli cikin sanyin murya yaji ance salam alaikum,kafun ya amsa cikin sanyin murya tace ina kwana yaa mufrad,
ƙaramar ajiyar zucy ya sauƙe game da limshe idanunsa a cikin yanayin gane mai muryan acikin nitsuwa sosai yace 'lpya kalau Alhamdullhi,tace yaya suhan ce.
dama na siyi wayar ne shine nace bari na kiraka in fada maka,"kanshi ya dan dafa cikin yin wata makilallyar shiru shikam harma ya mance da batun yace ta siyi wayar,karamin smirk ya sauƙe,yace toh yy kyau.kinyi duka abubuwan dana fada miki?tace eh nayi hartana gyada kanta,snn ta cigaba da cewa"kamar yadda kace nan da kwana uku ya rage mu koma can gidan, yace toh shikenan anjima zasu ƙiraki daga can gida saiki kaisu gidan ko,bata fahimce meyake nufi ba amma dai ta amsashi da cewa toh,ya katse wayarsa.

ajiyar zcya suhan ta sauƙe hannunta rike da tecno k7 sabo fill golden colour data siya 37 thousand naira shima da kyar saboda duk sun gama lissfe lissafe da kasafin kudaden da yarage musu a hannun su suna so sayi sabon katifa da sauran tarkacen da zasu koma da shi can sabon gida.

fannin hajiya mama kuwa mufrad yana fita tun around 7:30 am ta dokawa anty fareesatu ƙira akan batun furnishing din gidan da mufrad yace ayi yau yau batare da bata lokci ba,Anty fareesa ta so ace ita dakanta zataje ta tayasu aikin gyaran gidan, amma ahalin yanzu hakan bazai taba yiuwa ba saboda kar aganta acan komi ya lalace.

layin assistant dinta ta nema barister janet muadi tahada ta da hajya mama, nn da nan tay mata jagora akaje kasuwa sukayi kyakkwar cinikyayyar sababbin kayan daki na zamani dana kitchen na yan dai dai misali bamasu tsada sosai ba,haka aka kammala musu komi aka fara aikin packaging dinsu a manyan kwalaye.

mufrad yana isa masaukin sa ya nemi waje ya zauna cikin sauƙe wata gajiyayyar ajiyar zuciya,kanshi ya aje ahnkli ya jingina da jikin cushion yanamai saussatowa da zazzafar numfashin sa ƙasa,idanun shi biyu duka a lumshe suke cikin wata irin maraitaccyar yanayi marar fasaltuwa, yanayin language din fuskn yanamai nuni da tsananin maraici da ƙewar wani abu muhimmi daya rasashi gaba daya arayuwan sa na samun cikakken kwanciyar hankli da kuma kulawa

can cikin furxn iska ya ciro hadaddiyar wayarsa daga aljihun sa,a nitse yay sliding ya hau latsawa, number suhan din yy copiyn,snn ya bude tex messge ya turawa anty faresa lambar ta saƙo, anty tana zaune a offishinta da case file agabanta tana dubawa can taga shigowar saƙo da sunan shi,batay wata wata ba ta bude ta duba,tasan ko ta ƙirashi bazai wani dauka ba sai kawai tay saving number da sunan suhan din data gani,atake ta ƙira lambar bugu daya ya shiga ya fara ringing, suhan na zaune a tsakar gida da ghna must go din kaya agabanta suna kan aikin tattara dan shauran kayan su masu kyau din, wayarta ya hau ringing,da wuri ta aje duk abunda takey ta dauka duk tunanin ta yayan su ne tunda ahalin yanzu babu wanda yake da sabon 'layin ta sai shi tana karawa a kunne ta shaqo daɗadan sautin muryan mace,a mamaknce kuma ahnkli sosai tace"assalamu alaikum ina kwana,da yanayin fara'a anty faressa tace lpya lau suhan fareesa matazu ce..bakinta ta kama a mugun mamakn ce "laaa Anty fareesatu,cikin sauri rufaida ta bar wanke wanken datakeyi ta matso kusa tanajin su dan baƙaramim kewar antyn ta tayi ba.

bayani anty fareesa ta shigay ma suhan akan kayan su da zai iso anjima so tanada bukatar suje sabon gidan su dan shashhare su kimtsa kafin motar kayan ya iso.

wani murna suhan tahauyi hartana hawaye,kwace wayar a hannunta rufaida tayi ta nufi waje dashi kamar wata marar gaskiya ita kuma suhan ta wuce cikin daki domin ta sanarwa yakumbo abunda akeciki,"agefe ta rabe jikin bango har kirjinta na bugu
snn ta kara wayar a kunnenta, a hnkli cikin sanyin yanayi tace.."Anty?..bugu daya anty fareesa ta shako ɗaddar sautin muryanta cikin gwalo ido waje "tace Rufaida?hawaye taji ya cikka mata ido cikin ƙaramin murmushin ta mai taushi tace 'anty kintashi lpy?yaa su jawad, i miss iman soo much,lumshe ido anty tayi jin yadda muryan rufaidar ke rawa rawa,hawaye taga ya sauƙo mata cikin rawan muryan ta marairace "Anty dan Allah meyasa bazakizo ba?murmushi kawai anty farees'sa tayi cikin son ta kwantar mata da hankli tace "zanzo mana rufaida..,but for now yakamta kizage kuyi concntrating akan komawa sabuwar gidanku, make sure eveything is in oder daga baya zamuyi maganan zuwa,a hnkli tare da gyada kai tace okay.hira kadan suka dan taba sannn ta katse wayar ta dawo cikin gidan,samu tayi wai har sun gama shiri sun fiffito kowa ta sha wankakken hijabi shap shap za a wuce sharar sabon gida.

shagwabe fuska rufaida tayi ta kyabe baki tace "yakumbo ke me zaki iya ba wani ƙarfin kirki ne dake ba,"yakmbo tace a'a rifaida gwara dai inbiku sabida kowa yaganni ya sheda cewa nayi arziki
dariya suka fashe dashi suhan tace muje yau ina daidai da uban kowa.

daki rufaida ta wuce batace musu uffan tana kada kai ta dauko white hijab dinta dan madaidaci ta saka ajikinta tabiyo bayansu suka fita

tafiya suke su ukunsu suna yar hiran su mai dadi suhan tana basu shawarar sunemi mataya aikin shara da moping koda dubu biyar ne su biyasu tunda ance za'ayi musu kayan gida,a take kowa yay na'am da shawararta badon komi ba saidan sukansu sunsan bazasu iya tsaftace koina agidan tacikin sauƙi haryau su kare ba.

suna tsaka da hirar hakan charaf saiga can Rahamatu ta karyo kwanan gidansun facal facal da goyo abaynta, maman iman kuma na gefenta cikin zumudi suna wani tafka uban sauri irin gurmammen saurin nan tamkar kafafun su zai tsinke haka suke jefashi agaba
,suna hada ido dasu rufaida ta sauke kanta can ƙasa tama dena kallon su,suhan da yakombo suka kalle juna,tsaki yakmbo taja sukayi banza dasu kamar basu ma ganesu ba,da mugun sauri harsuna cin tuntuɓe suka karaso gaban su mamn iman har tana haki tana cewa waiting waitim sitofff anan wajen"yakumbo wani kallo ta kare musu tace yakumbo?.cike da sham qamshi yakmbo tacigaba da tafiyarta sai can ta juyo fusknta a dore tareda sakin wata muguwar harara "Da lpyarki kuwa hajara?
cikie da washe baki muryanta harna rawa rawa tsabar madarar gulma dake ciccinta akirji tace kalau yakmbo naaa,wai ina zakije da sassafen nan?
yakumbo tabita da kallon ƙasa da sama tace yo ina ruwanki bashi kike bina?..cikin tsoma baki rahamatu tace kai yakumbo wajen ki fa mukazo domin mugaishe ki?tace "toh nagode akara da gaba"kanta ta dauke tamaida idonta kan suhan,tuno da labarin dataji nacewa shekaran jiya ance anga suhan a babban motar wani mutum kuma harma angansu akofar gidan alajin legos,yau kwana biyu kenan rahamtu ta kasa zanne ta kasa tsaye tana son tasan asalin meke faruwa,da kyar da makyalkata sukaji labarin cewa ai al'ajin legos ya saida gidansa ne amma haryanzu dai basusan mawa aka siyarba,babban abunda ya daure musu kai da akace anga suhan wajen cinikin gidan,shine kawai yau da sukaga bazasu iya daurewa suka biyo sawu danjin gulma shin wanene wancan mutumin daya siya gidan sannan meye alaƙar suhan dashi?kusan kaf matan anguwar jiran tsammani suke aje akawo musu abun tsegumi da gulma suhau kai.

haka suka dinga bibiyarsu, rahamatu tanata ƙkrin ta sha cikin suhan dan taji wani abu amma ina saima wasa da hanklin su dasuka shigayi da ita da yakumbo suna fetsa musu maganan banza ko tari rufaida batayi ba,suhan ta juya ta kalle rahamatu tana murmushin mugunta tace

"ke mayyar gulma inkina so kisan komi kije ki nemo mana yan mata lafiyayyu majiya ƙarfi guda biyar wanda basada kyuwar aiki kizo min dasu gidan alajin legos suyi aikin share share ni zan biyasu."
dagangan suhan ta bude bakin jakkarta rahmatu tana lekawa taga sabin yan dubu a makure

Baki a wangale maman iman tace
aihooo toh kice min mana aikin gwadago kuka samu hahaha yakumbo kenan jibeki tsofe tsofe anfito za'a neman nakai anga nera,toh wallh nima asakani acikin list nice lamba one a sunan masu aiki dama can ban taba shiga gidan alajin legas nagani ba,da uban zumudi ta dafa kafadun rahamatu data tsime cikin tuƙuƙin baƙin ciki aranta tanata mamakin ta inda suhan tasamu wannan babban damar ita tana nan bata samu ba?

babu wanda ya ƙara kulasu aikuwa suka bazama cikin anguwa sukakai rahoto har gaban matar mai unguwa
,"ai ingaya miki suhan ce ta samar musu aikin share share, hala wanda ya siya gidan ne ya bata ragamar kula masa da gidan kafin ya dawo,duk takurin
matar mai anguwa wajen son taji sunan wanda ya siya gidan abakin mijinta mai anguwa yaci tura saboda alajin legos fiilal'en mutum ne mai wuyan sha'ani bazai wani saurare su ba.

cikin kasa zanne da tsaye ta dubi maman abdul da matar soja da sukay zaman diris a kofar dakinta tace ya zama dole ku shiga cikin yan aiki sabida musan mamallakin wannan gidan.
sannan munemi shiga wajen matarsa mune yakamata susani anguwar nan ba wayancan banzayen ba."..tsaye maman abdu' ta miqe tace nikam ma nayi gaba aiko yan aiki sun cika wallhy sai ancire wata ansaka sunana.
matar sojan nan ma ta miqe tsaye duk da salon kama ajinta saida taji kawai itama dolene kawai ayi da ita duk damuwarta tana so taji tayaya akayi ma wannan damar ya wucesu yakaiga hannun ƙaramar yarinya kamar suhan...kodai karuwancin takeyi?

aikuwa kan kace kobo rahamatu ta hado kansu su biyar da wata shahararriyar magulmaciyar mata annamiya ana kiranta Gambo mai kayi nayi,yo duk inda gurmi yake tana wajen,gulma da tsugudidi kuwa abincin ruhinta ne,facal facal suka doshi bakin titin sun sha dogayen hijabai kowacce ta bada ajiyan danta da gidanta ta kama hanyar gidan alajin legos yin aiki da jiyo kwakwaf

anan kuma gaba daya yau matar mai anguwa ta kasa tabuka komi tay nan tay nan dan bataki ace harsunje sun dawo mata da cikakken rahoto a kiftawar ido ba
wani irin tsananin kishin gidan takeji

dankuwa ita tay mutuwar so ace gidan nasune,tay iya bakin ƙkrinta dan taga sun saida arzkinsu da tsiyarsu su sai gidan alajin legos, kawai dai mai anguwa ne yaki mata firrr sabida cewa datayi ya siyar da filayen gadon sa kaf suhada su siya..shikuwa yasan inma ya siyar saidai yay asara dan kudin bazai ishesu su siya gidanba.

around 10 am mufrad yana zaune shikadan sa saiga mota daga cahn offishin bureu of unproven crude oil resouces jigawa
state ya iso,wata hadaɗyar land cruser ce mai kyau baƙa taxo ta dauke shi daga shi sai driver ana tuƙa sa har aka kaisa wajen, babban building ne mai hawa hawa na gwamnati white nd green colour, wajen acike take tam da security cos almost all the prominet business men sun samu isowa kowa da irin contrac deal din data kawosa

yana sauka straight escort yay dashi wata babban hall yana tafiyarshi mai mugun aji da daukar hankli jikinshi sanye cikin wata slim fit girgio armani black men suits dataci kudi, daga saman shi har qasa bawani surkin kala,hatta yar tacikin rigarsa ma black ce amma bamai neck tie ba,steep colar shirt ce marae nauyi mai 2 open sticker buttons wacce ta bala'in fidda hasken fatarshi da tsananin haduwar siffar fafaffdan kirjin sa daya dan bari a bude.

direct akayi dashi sashensi na legal adminstration ya same mahaifin sa a zaune akan wata muhimmyar kujera yana rubuce rubuce daidakun mutane suna zagaye dashi
har qasa ya rusuna ya gaida mahaifinshi sannan ya gaida sauran dattijan wajen da suke zaune,batare da bata lokaci ba suka fanjama aiki, aikine na kudi sosai
kowa yanayi ne dan ya yanƙe iya rabon sa shikuwa yaa sheik yana so yy amfani da nashi kason ne dan ya bude babban organisation na tallafawa muslim business men and women musammn masu tasowa a arewacin nigeria sabida a bunƙasa harkan cigaban addinin musulunci
musamman ga mata..

mufrad na zaune a gefensa yana tayasa da komi duk hanklin sa ba ajikin sa yake ba,yasan duk sadda suka dan ƙebe dole ne baban shi ya tambayesa abunda yaxoyi a kano,kuma ahalin yanzu gaba daya ya rasa ta inda zai fara gayama baban sa labarin komi da ake ciki,sau tari yakan zame ya ƙira imad suyi waya amma har yanzu dai baiji dan dama dama ba.

fannin A'inau kuwa
ganin kowa dariyar kasa ƙasa yake mata saboda kin dawowar sa kamar yadda ta umarce sa ranar agabansu yasata bala'in kama kanta ta kuma hatsala dashi,koya kira wayarta bata son dauka,kullum kuma takan ga tex dinshi amma bata taba replyn dinshi ba wai tana fushi dashi, gashi batada rike sirrin kanta sau goma inta zo complex aka soma hira to sai ta sako zancen mijinta sabida tanada son asani..sukuwa su hasina basu fasa ba
yau suce mata wann gobe su canza baki,along the line mijin maryam ne ya kawo musu foam din sabon business organisaton da alhaj zayd matazu zai bude saboda su inganta business flow din complex din gaba daya da spa dinsu,sunan org din ne kawai ajiki dan haka har suka kammala ciicikawa su ukunsu amma harga Allah basu san asalin sunan share holders din abun ba sunsan dama oppurtunity irin wannan masu ido da kwalli ne kawai suka fiye samu,kafin abada foam baƙaramin wajiga Aina'u maryam tayi ba sabida abunda ta hannun surkinta Alaji jibo saraki the hon minister of petroluem ya fito
sai mijinta ya bata 3 slot wanda aynzu shine ta babba dasu ainau

registration and seminar zai biyo baya a jigawa state in 3 days time..

kowa hirar abun yakeyi,queit seriously hasina tace"..Ai'nau kekam ai bazaki samu daman zuwa jigawan ba sabida kinga mijinki baya gari,aranta tasan haka ne amma afili cewa tayi tab di jam aknme?zanje mana.
kafin ya dawo daga yawon sa nima na dawo,"cikin ingizata maryam tace
"..Dama can wayake biyewa namiji ai shima yana cannne yana harkokin gaban sa Ainau tace atoh nima kinga sainayi tawa inyazo ma dora daga nan.hasina tace yo inka biyewa biyayya wa namiji kazo kai baka tara arzikin yanzu ba qaddara in rabuwar aure yazo abaxata ai an cuceka kinga tsummar gidanku zaki koma bako asi a asusunki

,"Ainau tana hararta da gefen ido tace tabbas.."amma kunsan me?maryam tace sai kin fada mana kawa,wni ajiyar zcya ta sauƙe"shifa muffy dan son control din mace ce,inde zan masa abunda yakeso komi na duniya zai bani,but kunsan ni nafi ƙarfin a mulƙeni, kawai dai nafi ƙarfinshine shiyasa kuka ganni a haka,yanzu akan dan wnn magana n tafiyar zakuga yadda zaiy fushi innaje ,"cikin tabe baki hasina tace"Allah ko ƙawata ashe da sauranki".maryam tace toh ai laifin kine kinyi depending akan arxikinsa ne shiyasa..cikin karairaya da rangwada ta juya ido cikin yaudariyat shan qamshi tace,"girl baki kalle ni ba ne?am rocking my businesses home nd abroad waye kuma namiji?
,hasina tace ke kin zauna miji miji hmm wani munafukin shewa sukayi suka tafa hannu da ƙarfi,sai gaba daya ainau taji kamar ana cinna ma ƙrjinta wuta,duk sai taji kamar anbarta ne acan baya

atake damuwa ya soma cunkushuwa cikin ranta barimma dasuketa gaya mata tarin abubuwan duniya da sukayi achieving na kudi da zunzurutun asset

maryam tanata buga kirjinta tana cewa koyau ta rabu da dan minister.of petrol wallhy tasan ita wata ce..bugu daya suka jefa ainau cikin wani irin ƙakkarfan tashin hankli da tunani
inta tuno da maganganun zarah sai taga kamar duk abu daya suke gaya mata"is high time ta cire batun mallakar soyayyar muffy ta tara duniya,dat way she can bodly face him babu wata raini a tsakanin su kuma kawayenta ma ba bazasu samu baƙin rainata anan gaba ba,shiru tay bata ƙara cewa komi.

at arond 10 ƙofar gidan Alajin legos ya cika da su maman iman rahamatunce shugaba sai banga banga takeyi abkin gate kamar gidan ta akazo.
tsabar surutun ne yasaka su sanin sun iso,dake suhan ta riga ta bude musu gate sun shiga su ukunsu suka zagaye gidan suna kallon gidan kowaccen su tana cewa masha Allah dan gida kam yay babu shauran raini suhan zata bude musu su shigo yakumbo ta jawota baya ke bari ni zanje inji dasu

da jikin tsufa haka ta isa bakin kofa da key a hannunta ta bude gidan,"..matar soja hartana ƙokarin bangaje ta ta wuce ykumbo ta tokare kofar da kafafunta cikin daka musu tsawa" Haba sai kace wasu dabbobi
kuyi a hankli mana..
to kubi layi ɗaddaya bisa kan layi zaku shiga bazaku shiga mana gida kamar mahaukata ba
atake kowa ya rike habarsa wamu ykmbo take cewa dabbobi mahaukata

gambo dake taunar cingam ckwal ckwal cike da fitsara tace
"ke tsohuwa kibamu hanya aiki ya kawoki muma shiya kawomu,wata shewa yakmbo ta rafka"..cikin ƙarin magana tace yaro baisan wuta ba sai ya taƙa,zaku bi layi ko nakoma ciki abada cikiyar sababbin yan shara?mamn abdul uwar rashin zuciya itace farko agaba ta bi layi,kowacce tana kukuni tabi bayanta sukayi layi agate kamar mabarata.

ciki ta koma ta umarce su rufaida da su su saka ido sosai akansu snn ta fito tabisu da kallo daddya.."..tsabar iya walkanci saita ƙira sunanka ka amsata da ƙarfi sann ma ta barka ka shiga ciki,
duk sanda ta kallesu saitaji wani tuƙikin haushi da ciwo aranta tuna yadda suka tagayyara rayuwanta abaya dan bata mantawa har sherin maita saida wayann gulmammun suka laƙa mata,tasan bakyau rama mugunta da mugunta amma yau ta qudira aranta saita saƙa su sungane ƙurensu awajenta sai sun san cewa gulma babu riba kuma da arziki da rashinsa ikon Allah ne bana mutum ba

aikuwa kamar sun shigo barikin sojoji haka ta maidasu
rahamtu aka bawa kudi taje ta sissiyo tsintsya da kayan moping tana dawo wa ylmbo ta raba musu aiki,subiyar din nan,da gambo ta shida,haka suka dukufa da aiki wasu na shara wasu na goge goge,dake malalata ne duk sun galabaitu amma tsabar son suji gulma haka suka zage damtse suna ta aikin gidi gidi da iya ƙarfinsu gashi basu isa suyi hayaniya ba suk hanklin su nakan suhan da rufaida ce da suke saka musu ido,ga tsinannen baqar magana da zamba cikin aminci irin na ykmbo
,kuskure daya mutum yay taga wani waje bai gogu ba to saita maidashi daga farko,bayan kamar awa guda saiga ƙira awayar suhan,tana daukawa taji muryam hajya mama can waje suka fita ita da rufaida,garin leken su rahmatu suka ci karo da matar soja sai kacacau tsantsin tiles ya kwashe su suka fado suka zube aksa timmmm cikin ruwan moping zanin rahamatu atake ya kwance baƙar marar duwawunta ya bayyana fili babu ko kamfai,haba mana take wajen ya dauka da wani mahaukacin dariyar mugunta ganin rahamatu tana neman zaninta a daburce gindinta duk awaje gashi babu aski.

yakombo ta rike hanci "kai kai gindinki ne yake wannan warin kome?da sauri cikin jin haushi rahamtu ta murguda baki kamar zata nitse dan kunya muryar ta harna fidda gunjin kufalallen kuka"nide ba gindina ba

Please Login or Register in order to submit comment