Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

lau.
Mufrad Allah yasaka da alheri Mungode mungode Allah ya bada ladan zumunci gashi kawunkan bayanan nan Mufrad yay gyaran murya cikin datsar nunfashinta yace ammh umma dama munzone batun maganan rufaida,umma ta yanke fara'r fuskarta a sanyaye tace toh wani abu ya faru da rufaidar ko?yace a'a ,saiya juya yana kallon imad..snn yace mata umma wannan shine barrister imad Ahmed..shine Wanda ya kula da case din rufaidar acan U.S, munzo ne da shi yanaso yaga baba batun maganan rufaida amma kuma tun daga waje ma akace ma wai bayanan yaushe ne kike ganin zamu zo mu sameshi,..

Umma tana kallon imad take idanunta ya ciko da ruwa tace masha Allah,
Kace babban bako nayi..Ashe Kaine lawyar nan?imad ya dago kansa a hnkli yace eh nine lawyarta,hawaye taji ya cikka mata ido tana murmushi tace Allah yay maka albarka Dan nan,ka taimakeni ka taimake yata rufaida,naji komi bana da abunda zan saka maka dashi sai addua,Allah ya biyaki Allah ya saka maka da dukakkn alheri...atare duka sukace ameeen,ba shiri mufrad ya dada gyara zamansa a nitse yave "umma..toh ina rufaidar take ne.
Hajiya tace baba yazo har gidan fareesa ya daga musu hankli,bazan boye miki ba abunda yasa yau muka biyo bayan lamarin kenan,wani dafe kirji yaga tayi kace "yaaa malam yaje inda rufaidar take?tunkan ya amsa ta hango yadda imad ya gyada kai.

Dan shiru tayi ta dauka dayay mata tsstsauran hukunci shikenan zancen ya wuce awajenshi tunda tasan baisan gidan farisatu ba,dataga jiyan da bai mata magana ba sai tadauka duk fushi yakeyi da ita,kirjinta ne ya hau sarawa tanajin mummunan tasowar fargaba da kuma tsoron halin da zasu iya shiga ciki inhar yaje din can sann taja wata nunfashi,,a tsaye ta mike da kyar tace musu kunga banci ta zama ba.Zanje in nemo rufaidar kawai,take tashin hankl ya bayyana a fuskarta,nan mufrad ya mike tsaye da sigar lallami a muryanshi yace"a'a umma,tabbas da baba yaje jiya abunda ya faru baiyi dadi ba amma evrything is under control now,idan muka sameshi mu zamu bashi hakuri insha Allah komi zai dawi daidai,girgiza mai kai kawai tayi" kaima Kasan halin kawun ka bajin hakuri yakeyi ba..
Kar in sake anan ban san halinda yata takejiki ba tabbas inhar jiya sun hadu toyau zaije nemota kuma bazataji dadi a hannun sa ba in ya kamata...dama can abunda naji masu faressatu tsoro kenan inhar yagane rufaida tana wani wajen toh wallh baza aji da dadiba"tana furta hakan wasu sassanyar hawaye suka sauko daga cikin idanunta tayi sauri takai hannunta tana sharewa gwanin ban tausayi ga hawayen sunki dena bulbulowa sai kkrin danne su takeyi
Jikin imad take yay yay sanyi".mufrad yanata satan kallonta azucyarsa more than eva yafara jin kamar yana son yaga ya share mata hawayenta ta koma yayane,...cikin dauriya yace ynzu kinsan inda yake ne?to muje mana mu dubo ita rufaidar
Da sanyin murya Imad yace yakamata muje cikin gaggawa inhar kina zargin wajenta zaije da sassafen nan Gyada musu kai umma tayi tana dada goge idanunta
Tace toh "Bari na dauko hijabi..tana barin wajen mufrad yabi bayanta daf lungun dakinta suka tsaya agefe inda ba a wani ganinsu cikin yanayin lallabata yace "umma kiyi hakuri kizauna a gida basai kinje ba,inaga zuwankin bazaiy amfani ba naga kamar bakida da lpya.,kihuta nizanji da koma minene, girgxa mai kai kawai tayi can ta fashe masa da wata sassanyar kuka mai mugun bada tausayi,
hawaye na diga a idanunta tace "ohni na shiga uku bansan meyay wa fareesatu ba, kaima karka sake daukar wani nauyin akanka mufrad, barinma da baban ku baisanda wannan maganan ba,inyaji zai iyacewa kun saba mashi kaga zai iya zamowa maka wani babban matsalar
Saukar da muryan shi kasa yay sosai yace umma karki damu da wannan zan shawo kanshi.
Ki kwantar da hnklinki Faressa fa tana nn lpya,kawai lpyar rufaidar mukazo mu gani..da imaninshi yake maganan cikin sauƙara da muryn sa ƙasa sosai yanayin lallashi sabida tausayinta da mugun sonta dayakeji aransa dayazo masa abazata batare da yasani ba,cikin girmawa da nuna kulawar sa yace "namiki alkwari babu abunda zai faru ummah,nide kiyi zamanki anan kawai,ahnkli zamubi da kawu, ni da shi lawyar zamuje har inda suke muga meke faruwa
...inyaga lawyarta ma ai bazai mata komi ba..umma tana goge hawayen ta da suka makale tace ka tabbata hakane ko? Yace insha Allah. Ajiyar xcya ta sauke tou shikenan.
Amma kajirani anan barina kira yaro daga waje yakaiku har gidan da rufaidar take atake yace har inane gidan,tace acan bayan gari yake.
Jim kadan suka fito
Ta shiga zaure ta dauko dan babba daga cikin almajiran Ta hadasu dashi.
Muffy ne ya bude ma yaron mota sannan ya shiga Cikin sauri imad ya shiga motarsa ya zauna ya tada motar agaggauce suka kama hanyar zuwa gidan yakmbo.

IS NOT FREE.
300 VIA 0152983148 MOHD SULE SURAYYA GTB. OR MTN PIN

CONTACT 08060712446




*🍁M🍁S🪄I🍁(MRS SULEIMAN INVESTMENT),M S.INVESTMENT IS A HOME OF LATEST ND AFFORDBLE LACES KOWANI IRIN DESIGN HOLE, VOILE,BROCADE CHANTILLY,MATERIALS,SHADDA,ATAMFA,LACES,BAGS NA GAYU DANA YARA,SHOES,MODERN KITCHEN ITEMS INCLUDING FOREING ITEMS,YOU CAN ODER ALL KINDS OF YOUR ITEMS WITH MSI MUNA BADA ƘANKARARRUN KAYA IN ODER PRE-ODER*

*VERY REALIABLE SALES🍁🪄*

*VERY AFFORDABLE PRICES🍁🪄*

*OUR CONTACTS*
call;08037825466
whatspp:09072032272



6️⃣2️⃣

Kirjin imad na bugu yaja motarsa a fige har gani yake kamar bazasu kai wajen ba,ga hanyar babu kyau tayi gaja gaja da ramuka da jar kasa da kwarmi duk da babbar jeep ce yadda yake jizgar motar cikin tukin gaggawa yana daga musu kura yasa duka idanun mutanen anguwar yayi kansu anata binsu da kallo,...

Dagata Cikin motar mufrad kuwa wani shirune ya ratsa wajen duk da kasancewarshi ba shikada bane

almajirin dayake zaune kusa dashi tsabar kauyanci a sassarfe yake zaune yana zaxxare idonshi yana ta kalle kalle yana motsi da jikinsa duk ya kasa samun nitsuwa.

Hannu kawai yaron yake nuna mai yana masa bayanin hanya a dan tsorace sabida yanayin sa dake nuna kasaita wanda ako yaushe zaka ga kamar yna harde fuskansa, yanajinsa shiru baice ma yaron uffan ba aransa shikadai yasan meyaketa aiyyanawa,gaba daya ya rasa meyasa family issures dinsu yay yawa in anbiyetashi zaice duk abun daga saken iyayen su ne,da kuma shegen rashin zumuncin dayay qarfi a tsakanin su duka da yan uwan su.Amma da Mezai hana baza a zauna a tattauna maganan nan ta yaa malam ya kare musu duka ba..?Gaba daya ya lura da cewa kamar kowa tsoron yaa malam din nan yakeyi a family su sabida tsantsar baqin taurin kai da tijarar sa.

Kafadunshi ya daga cikin tunani adaya bangaren zuciyarshi kuwa idanunshi ne yakei masa nuni da hawayen umma data sauke agaban sa daya mugun basa haushi da kuma tausayi,ahnkli acikn ranshi ya tabe baki yace anywys shiyasan mezaiyi akansu nan Gaba.

Suna karyo kwanan gidan almajirin ya masa nuni da wani balangwajajjen ginin kasa mai 2 bedrom stand ga wasu mutane guda biyu a tsaye awajen bangon gidan sunata leken ciki yarasa mesuke lekawa..

Yana parking motar sa a kusa da kofar gidan ya sauko da karfin sa, imad shima yay parking a gaggauce ya sauko cikin sauri dan ya mugun daga hanklin sa,rough driving ya dingayi throut yana biyosu cikin tunanin rufaidarsa daya gama toshe masa kwakwala daxu har gani yake kamar bazasu iso nan din ba..hannun shi a aljihu dukan su sunajin sautin hayaniya ata cikin gidan ya kalli muffy yace Whats going on?Mutanen dake leken cikkn gidan Mufrad yake kallla,sanda ya fahimce meke going on, snnn ya juya ya soka hannunshi a aljihunsa can ya fiddo da hadadden wallet dinsa ya bude, sabbin dari biyar biyar ya zare guda goma ya bawa almajiri a hannun sa yace "koma makaranta..jikin yaro harna bari yahau godiya ya juya da mugun gudu yay hanyar gida.
Sai a sann ya juyo yaga imad fa ya fara hawa can sama duk alamu sun nuna cewa baida nitsuwa sai jeka ka dawo yake shikadai suna hade ido da muffy cikin zafin nama yace wai ina gidan yake ne.."cos shikam gidan ma baimasa kama da gida ba he tot is a dump or sumting abandoned cos asalin ginin kauye ne gidan jan bulo da runfar zana da rusashen katanga bari guda kuma an rufesa da tsofaffen buhu

Mufrd ya kalli gidan da kyau snn yace masa"Wait here..bai jishi bama yasaka kai yahau binshi abaya,suna isa wajen magulma tan da suka makale suka jajja da baya cikin jin kunya kowa na boye kanshi a gefe, direct mufrad ya leka ta wajen ramin shima ya saka idanunsa ta ciki kamar yadda yaga mutanen sunayi ihu da surutun mata kawai kakeji Wata kokowar yaga akeyi a tsakar gidan tsakanin yakumbo da yaa malam dayay mata shigowar isa har cikkn tsakar gidan ya tsaya yana yanka mata zaguna irinna rashin mutunci yana binta da bakaken maganganu masu zafi akan yarsa rufaida,itama maida masa takeyi sunfi awa suna sa'insa dashi kamar zasu hadiye juna da magana tsabar mugun tsanar datakeyi masa acikin ranta

tsaye suhan tayi ta rirrikota tana ta kuka bata son yakmbo taje kusa da baban su tasan bakaramin aikin sa bane ya zazzane ta da dorina,ykmbo kuwa sai tambada masa gunduma gunduman ashar takeyi akan karya yadda ya shiga mata daki shikuma sai na cewa yakeyi da zafin rai akan yarsa ya zo dauka yana gargadinsu akan da sufita hanyarshi.

Jin haka yasa mufrad barin wajen ya koma jikin motarsa cikin rasa abunda zaiyi akan lamarin at once, imad dake tsaye awajen yabi ya leka shima alhamdullhi baiga rufaidar sa ba amma yaga mai kama da ita ga wata tsohuwa ana ririkrta tana cizga cikin masifa kanta ko dan kwali babu tsabar ta kufule,duk a tunaninshi yaa malam bazai taba bude kofar ba,caraf kuwa saigashi ya doke kofar da karfi ya bude ya shiga ciki a mugun zafafe,tsabar karfin tsawar daya daka har ata awaje anajiyo amon muryan shi yace ke rufaida?rufaida,"..ina kike munafuka..ki fito nan dan ubanki, da bugu daya ya banke labulen ya saukar da dorinan sa kasa tana wani jan kasa yana zaxxare jajayen idanunsa ko zai ganta acikin dakin a fili,ranshi a matukar bace yake jikinsa harna rawa rawa dan already zage zagen da sukayi da yakumbo akan danne haqqi da azabtar da matarsa hadiza daya keyi ya makurar tsaga mashi zuciya,yasan tsantsar gaskiyar ce amma kuma shi sam baison jin wani gaskiya a kunnen shi face nashi gaskiyan,dik wanda yagaya masa gaskiya yakan dauki hakan a matsayin challenge da raini ne ,yo har yaushe wata motsatiyar mace tsohuwa mara galihu wacce baya tsammanin tayi ilimin karatum fatiha zata gaya masa cewa shi ba adalin miji da uba bane,karyanta!!
Kuma Duk rufaidace ta jawo mashi wann tijarar, idonshi na sauka jikin gadon kunnen shi yajiyo masa shehsehkar ta,ta kasa daurewa sai kuka takeyi a hnkli tuntuni take jiyo sautin duk wani abunda ke wanzuwa ata waje,gaba daya jikinta ya jike da xufa sai haki take cikin tsananin tsoro dan kamar hanjin cikinta zai fito haka takeji,gashi dama wata tsohuwar riga da skirt dinta ta saka na atmfa wanda yay ma jikintan cass cas ya dan kamata sosai sabida kiban datayi kwana biyu tasan bakaramin azaba zatasha in dorinar nan ya sauka ajikinta ba tsabar rawan da jikinta yakeyi har waniji take kamar ta saki fitsari shartaf ajikinta,atke yay ma kofar sakata ta ciki tunkan ta gane meke shirin faruwa da ita a dakin ta kurma wani irin gigitaccen ihu daga karkashin Gado,
wani ihun suhan ta fashe dashi daga waje tana dora ahannu akai tana taya yar uwanta kuka baba dan Allah kayi hakuri,yakumbo sai dukan kofar takeyi da iya karfinta cikin ihu tanacewa bukar kasheta zakayi?bukar karka kashe rifaida,metayi maka?..tanayi tana buga kofar a gigice cikin zafin masifa,daga nan caraf sukaji shigowar mutum abayansu.Basu taba ganinsa ba amma tsabar tsuma da rawar da su kaga jikinsan yakeyi dan ranshi a mugun hargitse ya shigo hakan yasasu dakatawa duka suka tsaya binshi da kallo.

Acikin dakin kuwa kuwa wani dan banzan kokawar kwatan kai ne ya kaure tsakaninta da baban ta dayaketa kkrin jawota waje daga karkashin gado tana tsillewa ga wajen da duhu duhu tarasa ta inda zata zille masa ta gudu sabida kulle kofar dayayi kuma gashi safiyace,"sai kuka takeyi tana magiyya tana rokon sa ranta kamar zai fice daga jikinta dan tsoro "Wayyo Allah na umma, baba dan Allah kayi hakuri bazan kara ba baba kayihakuri.Baice komai ba sai famar lalubar kafafunta yakeyi ranshi a mugun bace itakuma tana ta tureshi daga ta ciki.

Tunkan imad ya dawo hayyacinsa muffy yay sallama shima ya shigo ciki har tsakar gidan duk dama suhan bata wani sanshi ba amma tana ganinsa tasan cewa shidine ne da mugun gudu ta fado kan kafarsa tanata kuka da sauri ya dagota sama duk ta birkice da tsoro tahau nuna mashi bakin kofar "yaa mufrad ka taimake mu,baba ne..numfashinta na ssarfakewa kamar wanda zai dauke...shikuma sai kallonta yakeyi,yace mene ne? tace zai iya kashe ta..Dukanta zaiyi..imad kuwa tuni ya isaga yakumbo ya rasa ta ina zai balle kofar sai wani diri yakeyi kamar zautacce itakanta yakumbo dataganshi haka bata iya masa wani magana ba ihun rufaida kawai sukeji taciki basu san ma meke afkuwa ba,tsananin bacin rai da tashin hankli yasa imad kinyin wani Magana sai tsinannen kyarma da rawar da jikinsa yakeyi a daddane yaketa kokawar neman hanyar da zai bude kofar da dukan iya karfinshi

,hannun suhan mufrad yaja a mugun nitse ya shiga mata magana cikin yanayin lallashi da kwantar mata da hankli yanayinsa kamar na wanda abunda akeyi bai wani dameshi ba kofar da rufaidan take ciki yabi da ido sannan ya dauke kansa akai "yace baban ne aciki? Gyada mai kai tayi tana goge hawayenta tace eh"
Yace to jeki jikin mota na kijirani da sauri ta fice tabi umarninshi ko takalmi babu akafarta tayi waje ta tsaya ajikin motarsa tana share hawayen ta sai kallonta da yan gulman anguwa sukey daga nessa suna nunasu da baki,"..kaka meke faruwane..cikin hade rai ya karaso wajen su yakumbo da imad dat look so determined saiya bude kofar inkaga yadda suketa gwgwarmaya da yakmbo atre xaka iya daukawa tunda can sunsan juna

Dukansu awajen basu san mesukeyi ba kukan rufaidar ne taciki kawai yake tunzirasu..
"Yakumbo zatayi magana mufrad ya rikota cancak yay da ita gefe ya tsayar da ita yana me mika mata dankwalinta a hannu..a nitse yace mata "Kaka dan Allah ya isa haka"Kuka ta fashe da shi Baice mata uffan ba ya juya ya dafa kafadun imad a hnkli ya juyo fuskrnan a murde kamar bai taba dariya arayuwar shi ba..yace guy whats this?saida nace ma karka shigo cikin gidan nan inyagama mata hukuncin ai dole ya barta ta fito ko?..wani hatsallen tsaki imad ya saki yana ture hannun shi daga jikinsa dan gani yake kamar muffy baisan meyakeyi ba azafafe ya hayayyako sa cikn masa masifa"Sai in barsa ya kasheta?,idonshi ya wara ure not even sure dukanta yakeyi"..shi so yake subi abin acikin hankli ba acikin fushi ba,"imad kuwa ya riga ya kai 360 tunda yaji muryanta ya rasa gane kan hanklinsa da nitsuwar sa rawa gaba daya jikinsa yakeyi yana tsuma.."ya hau bubbuga kofar yana cewa wallhy saina balle kofar nan..she is in dere am hearing her voice..rufaida ce...
Yakumbo ta leko daga bayan sa cikin shshehhka tace
"itace man..nide karkubar shi ya kasheta..rufaida bata taba masa komi ba, mugune azzalumi..ya kama ya sakama yarinya kahun zuka toh inshi maye ne wallhy bai isa yasha jinin rifaida ba..kallon da mufrad yay mata yasata tikewa a maganan sai tay shiru tana neman nitsuwa wa kanta..,"wani irin ihu sukaji saida atake dukansu suka kalli bakin rufaffen kofar a gaggauce "muryan rufaidarne ya fito zarr xarrrrr tana ihu wayyyo Allahna..baba...babba..Kayi hakuri haka Dukasun sukayo bakin kofar sai wani zaffffff zafff kakeji taciki alaman ana zabga wa mutum zana ga uban karar kiciniya dayaki karewa tun kan yakumbo ta dauko tabarya imad ya hatsala ya doke kofar da karfin da sanda ta bargaje dama bawani karfin arxikine da ita

Mufrad na kkrin taroshi ya bangaje shi,shikuma saiyaji ransa ya mugun baci,no matter what yaa malam ubane wajen shi..waje ya fita ya same suhan tana tsaye ya umarceta akan taje ta fitoda yakmbo waje,suhan tana shigowa ta samu daidai imad yana yaga raguwar katakon kofar yana kkrin shiga dakin danya kwato rufaida Yana shiga sai gata can saman gado tana zagaye tana ihun neman hanyar guduwa shikam Already idanunshi sun gama cikkowa da ruwan hawaye

Suhan tana jan hannun yakumbo at same time suna satan kallon ikon Allah,ballewar kofar yasa yaa malam dakatawa da dorinar sa ya juyo saiga kuma mutum ya shigo masa a mugun hargitse yaga yy kan yarsa direct, Shibaima san sadda aka tureshi amma yasan tabbas tureshi akayi har aka wuce shi
...da muryan shi daya gama jikewa da emotions kala kala ya ke dubanta yanata xagaye ta inda zata nitsu ta ganshi dakyau kkrin danne bugun zuciyarsa yahauyi dayake jinshi kamar zata fashe da ballo waje,da karfi yahau kiran sunanta yana cewa"Rufaida?..ruf..wani cak ta yanke ihun ta bude idanun ta jin muryansa dayake mata amo mai mugun radadin dadi har acikin zucyarta,can kuma ta kara rufe idon,cikin firgicewa ta danna ihu jin hala mafarki kawai takeyi akan wanda take so yazo ya cece ta...its alwys him.Its alwys imad.
Duk halin da ta shiga ciki marar kyau saita tunashi

Shikuwa dayaganta agaba daya yanemi nitsuwarsa ya rasa, Yana kai hannu zai jawota, yaa malam ya daka mai wani gigtaccen tsawa yanacewa kai?alkcin idanunshi ya rufe baima ji shi ba damuwar sa kawai yaga ya jawo rufaida,a hargitse yaa malam ya daga dorinar sa shafff zai kai musu wata gigitacyar duka atake imad ya juyo a mugun haukace idanun sa sunyi jajur kamar wani dan zaki babu kunya ko tsro ayanayinsa yasa hannu ya kwace bulalar da karfin rashin kunya da barazana ya watsar waje..Zage zage yaa malam yahau yi yana tambayar sa shi waye,nan ne hanklinta ya dawo jikinta kirjinta yahau bugawa da wani irin mugun karfi acikin ranta ta furta sunan shi da mugun mamaki"i..mad?cikin sauri tana shirin bude ido ta kalleshi kenan sai taji an wani cakumo hannayenta duka biyu An firo da ita kasa za'a fara tattaka ta,A mugun hatsale imad yasha gaban sa ba acikin hayyacin sa ba ya dakamai tsawa yace ya isheka malam inkakara tabata wallh saina kulleka,da tsananin baqin ciki yaa malam yaja baya yana kallonshi waye ma wannan marar kunyar yaron me shegen tsaurin ido kuma marar tarbiya?Daga ina yake wayeshi,A gurguje rufaida ta mike daga tsaye tahau kallon imad din mamaki a idanuwanta kirjinta na wani irin doka tsallle kamar zai diro waje,
sanda idanuwanta da kwakwalta suka tabbatar mata shiin ne sannan ta dan samu nitsuwa
Jikknta na rawa sosai ..wasu mahaukatan hawaye ne suka hau sauko mata daga cikin kwayar idanunta yuuuuu suna sauka akam kuncinta,kanta tahau girgizawa in disbelive muryan tan ma yakasa fita fili bareta kara kirar sunan sa sabida tsabar tokarewar daya mata a kirji,cikin ragwabewar yanayin jiki da rawan murya ta hau nuna shi da yar yatsanta,a cikkin i i na tace "i..m..ad..?Hawayen shin na bala'in ya sauke mata yay wata mahaukaciyar murmushi mai tafe da mugun sanyi da zazzafar tsumayi, idanunsu sarkafe acikin na juna duka jikinsu na rawa rawa ya kafeta da idon shi yanaji kamar zai iya hadiyeta,hawaye nabin kuncinta wani
,murmushin bazata ta sake at same time tana kallon yadda ya sha gaban mahaifinta da sigar bata tsaro, da mugun tsumayinta acikin idanunshi kamar wanda yaga hoton aljannarsa haka ya kafeta da idanunshi.
A hnkli ta lumshe idanunta cikin kiftawar ido da budewa kwaklwta atake ya maimaita mata duk wani moment datayi sharing arayuwarta dashi, baisan ta ina ta fado ba kawai jinta yayi ajikinshi ta kankamesa tana wani irin kuka mai mugun sanyi wanda bata san dalilin yinshi ba.

Mutumin dama nashi a kusa take with fullll emotions and sensation ya kankameta ajikinsa cikin wata iriyar sassanyar runguma mai matukar saka kwanciyar hankli da tsumayi yana wani irin jan kakkarfan ajiyan zuciya cikkn nunfashin shi yake ta kkrin furta sunanta yana dada janta jikinshi not minding agaban babanta suke cewa yake im so sorry,am soo sorry rufaida..
Im sorrry...kiyi hakuri
Yaa malam daya kangare kamar zai mutu da haushin hakan ya fice daga dakin fuuu kamar mai iska..
Har waje ya nufa yana kada kansa cikin tsananin fushi da rufaida..bai taba jin bacin rai aknta irinta yau ba,dama can saida ya fada musu,cutar da tarbiyan yayan sa zasuyi da dabiun su na arna,zaidu ne zai yake sakawa a cuce yayansa,uwar sa kuma ta goya musu baya sunki zaman aure,amma ace har agaban sa hmm
agabansa rufaida ta rungume namiji ?Har yanzu Yarasa wani irin hukunci zaiy wa rufaida wanda harta mutu bazata taba mantawa ba
,yana isowa kofar gidan wani mugun kallo yay musu Da mugun gudu Suhan tayi cikin gidan ta boye yakumbo tabi bayanta tana
jan tsaki,Suka hade ido da muffy,atake ya rusuna har kasa "ina kwana baba" a zafafe Yace ni ba ubanka bane..dan Arne kawai,
Ya kada kansa alaman kujirani da ni kuke zancen..snn ya wuce,ko step bai karaba mufrad ya mike daga tsugunen ya shiga motarsa yahau binshi a baya

Anan kuma Ganin su yakumbo sun shisshigo yasa
Imad sassauta hugs din,da karfi yajan yo hannunta sukayi waje sukayi cikin motar sa yahau aikin rarrashinta,
Batace mai uffan ba kuka takeyi sosai ya rasa gane mawa takeyiwa kukan guda daya tabbas aranta data ganshi ta kuma rungumesa taji duniyar ta dawo wata sabuwa,amma da nitsuwarta ya dawo saita tuno da cewa agaban babanta fa komi ya faru,"wayyo Allah na shiga uku"..ta furta hkan acikin ranta tana kkrin rufe fuskarta da tafin hannun ta akabarshi da cewa.."rufaida are you okay?Bata amsa shi "hanklin shi duk ya tashi yanata kallonta kamar sabon maye wanda zai iya cinyeta ko kashinta bazai rage ba, wani daf da daf yake da da matsowa kusa da ita kamar zai maidata cikin cikinsa yaga taki ta dena kuka,Karshe Hannunshi ya sakalo ya tallafota jikinshi cikin sautin rarrashi har yana jijjigata,yace"hey stop it mana,ya isa haka..baga ninam ba,Dan Allah kidena kukan nan kinji
Wallhy Am here for you bamai kara tabamin ke inhar ina raye,i promise you this,duk ba wann ne damuwarta ba tunanin babanta kawai takeyi tana shirin kwace kanta ajikinsa taji wani feeling din yarrrrr yabiye harcikin kwakwalta yana zagaya matajiki,dago jajayen idanunta tayi suka hade ido tana shakar zazzafar saukar nishinshi cikin hancinta,yadda yake shafa mata fuska a hnkli yana goge hawayenta da lallausan tafin hannun sa yasata lumshe idonta abazata,atake jikinta yahau rawa rawa numfashinta na fita da kyar wani cak tayi kkri ta dauke kukan,saidai aynzu ta mugun tsorata ganin yadda tsantsar emotions dinsa yake neman yay controlling dinshi shafa fuskarta yake yi cikin wani kasalallen yanayi kamar bacikin hayyacin sa yake ba,goshin su ya hade waje guda ya runtse idanun tsam baima san ta dena hawayen ba,hanklin sa da imaninshi tuni yy wani waje... sumptous wet lips dinta yake kalla wanda ynyinsa ya mugun dagamai hankli, habarta ya dago ya jona da nashi wani tsoro taji harcikin tutsiyar hanjin cikinta yana kadawa ga wani balain rudanin data shige ciki na yadda babanta zai dau abunda ya faru agabansa atsakain su dazu,kafin ta hankara kawai taji saukar wet lips dinshi slightly akan nata, cikin wata sarƙakkiyat numfashi ya goga lips dinshi akan lallausan fatar bakinta wanda yakenan pale pink girman sa dan madaidaci snn ya bude idanunshi akanta ahnkli tare da cewa im here for you,Cikin gwalo idanu a razane ta tureshi tayi baya tana goge labbanta cikin muryan kuka sosai tahau masa masifa tace"kana hauka ne what did u do?,da kyar ya samo nitsuwar shi cos he was driven madly by his emotions araunane yace.."am sorry ya furta muryansa kamar na wanda zai fashe mata da kuka a mugun masife ta runtse idonta tace ..who did u think i am for u to kiss me? Yana kkrin ya riko hannunta ta ficcike cikin fushi nika kyale ni
"I dont need ur help anymore,..cikin fushi sosai tace "wayace kana tabamin jiki na".ƙar ka kara..u went nd ruin things tsakanina da baba na nasan bazai taba yafemin ba,masifa takeyi masa anyhow cikin birkitacen rudani kawai dai batasan metake cewa ba harma akan malak daya gaya wa labarin ta sanda tayi fushi,she dint call name tho, amma sosai ya so ya fahimce ta tana cikin rudani kuma ya lura a zauce take bata cikin hayyacinta shes tensed espicailly bcos of her dad,tana gama masa ihun

Please Login or Register in order to submit comment