Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

love you right?zee harfa cewa nayi zamuyi sharing imad dina..my own imad..
namijin dana fi kauna araina nake kuma tsananin kishinsa amma banji kyashin mana burin samunsa mu biyun ba zeee zee tahaka ke zaki sakamun?pls tell me dat you neva have feelings for me kawai insani dan banyarda cewa akan dan nace kiban dama nayi aure kawai shine dalilin da zaisa ki harzuka ki dau mummunan gaba dani ba..pls Tell me d real truth zee,say u neva have feelings for me...cikin kuka sosai takarashe maganan har tana jan sheskheka

Miqewa tsaye zee tayi cikkn tashin hankali tashiga ziriya a dakin tana wani huci harga Allah zarah ta mugun shigewa ranta,dan ita asalin son so takeyiwa zarah,kokadan bata son taganta ahakan dan kukan zara ma kawai yana balain konata azuci.

Gaban drwar tayi a birkice ta bude ta fiddo da wrap din kwayar LSD ta bude shi kadan ta zuki powder ta ramin hancinta take kanta ya dau wani irin cagi,sauran wine da aka rage a glass agefen gwado ta dauka ta kurkure bakinta dashi..

Ta joyo a haukace tanayi ma zaranh wani irin rikitaciyyar kallo,adan dole zarah ta fasa kukan ta dago tana kallon zee datake famar ciccijewa tana seizing kamar an jona mata shock ajikinta,da alama kwayar ne kawai yake rikitata.

Zarah taja tsaki tahau shirin miqewa zatayi waje,da sauri ta kamo ta ta baya suka zuba tare akan gado,wani mahaukacin kisses tafara sauke mata zarah tana kkrin kaucewa da dukkan karfinta sabida tasan ba a hayyacinta take a yanzu ba besides so take ta barnan wajen cikin gaggawa kafin ainau ta gane bata nan ta kira,saidai fa kafin ta ankara har xee ta rabata da kayan jikinta ababu yadda ta iya jaraba yasata suka shafi kusan awa suna kwakalar jikin juna
Ganin zee ta dawo hayyacinta yasa zarah ta kwace kanta da karfi tare da daka mata tsawa tana cewa"Stop it..
Kusan atare suka miqe tsaye,zarah tace is enough Ni gida kawai zan tafi.

"Zee tayi saurin shan gaban ta tace ke babu inda zakije..."u will stay with me..indan da gaske kikeyi kinaso na kuma inada wannan matsayin a zuciyarta to muje nasan inda zankaiki adaura mana aure.

"Zarah pleassse marry me".
A sukwane ta zuba gwiwonta akasa tana kallon kwayar idanun zarah

Cikin kaduwa da tsantsan mamaki zarah tace whatttttttt are u crazy?Zee tace yess i am crzy and
U heard me right,tunda kina sona ina sonki toh Muyi auren mu kawai zarah.
Kizama mata ta in zama matarki bance zan hanaki auren sa ba amma kisoma kulla alakar aure dani tukuna kafinshi,ta haka ne kawai zan yarda dake sosai zarah...dan nikam nasan soyayyar danake miki gskiyace kuma tazarce yadda kike tunani plseee say yesss masoyiyita...

Zarah dakejin kamar kanta ne zai kunce cikin rudewar yanayi da hatsala tace NO
I said no zeee are u crazy..auren jinsi fa kikeso muyi?oh my god wallhy infidelity na baikai nan ba.

Zee ashe ke kasurgumiyar Shedaniya ce bansani ba?ni namiji nake burin aure ba mace ba so i cant marry you neva eva neva neva neva, eeeevvvvar..
Tirrrrr Allah ya tsare ni.

Zee ta miqe tsaye a zafafe"Mani kke cewa haka zarah?
Dan ubanki U turning my proposal down,toh wllhy saina kashe ki yau..
Wani irin mari ta sauke a fuskr zara

Wani irin damben asarane ya kaure atsakaninsu ana dambatuwa amma bashi yake hana su shan nonon juna ko su shafa gaban juna ajikin damben ba..

Anan ma kusan wani minti talatin suka shafa sannan sukayo rabuwar baram baram kowacce ta shirya kanta ta fice a hotel din da tsananin fushi.

Direct zarah ta tare adaidata ta bashi sabbin dubu dubu har guda biyar batare da ta sanar dashi inda zataje ba tacemai yayi ta tafiya da ita kawai amma karya tsaya ya dauke kowa..
Nan da nan Ta bude bayan karamin wayar nokia dake hannunta ta fidda wani sim card ta kunna ta shiga contacts ta tsamo wani speacial zain number mai 7 dayawa aciki ta hau kirar lambr,sun shafi kusan minti ashirin suna tafiya da kyar
Aka dau kirar tana karawa akunne ta fashe da wani irin rikataccen kuka sanda mai keken ya juyo cikin rudewa yana kallon ta tace
"Master dan Allah ka fadamin inda kake inzo yanzu
Master na roke ka dan darajan shegiyar data kawoka duniya ka saurareni kaji abunda nake tafe dashi, inakan titi ne kawai kabani location,batama kyalesa yay magana ba tace mai " akan waccan shegiyar karuwarka ce,master yau zee ta gama quremin tunani kuma kai kadai ne kawai zaka warwaremin wannan maganan dan hka kaban location ina zuwa yanzu.. katse wayar yay batare da ma tasani ba sanda taji shirun yay yawa ta daga akan kunnenta
Kuka sosai ta fashe dashi tunanin halama baiji meta rinka cewa ba.

Tasan ta shiga uku awajen zeee hala ma taje gidan yaa sheik yau ta tona mata asiri..wayyo Allah tasan in hakan ya faru to wallhy har ainau yau sai aurenta ya mutu murussss..gaba daya ta kasa zama waje guda jitayi ma kamar ta matsu a keke napep din sai zufa take yi tarasa meke mata dadai a duniya,tunani kawai tahau yi kalala aranta tana sakawa tana warwarewa

Daf Tana shirin gayawa mai keke ya juya da ita kawai sai ga shigowar tex,
Da sauri ta dau wayar ta bude gani tayi master ya tura mata adress din wani gida a can kusan hanyar fita gari..luckly mai napep yasan wajen wata sabuwar estate ne dan karami da wani dan siyasa ya gina na musamman yana bada gayunsa masu masa aikin mugunta matsuguni

Abakin wani katafaren gate aka
Ajiye zarah ta sauko cikin sauri tare da sallamar mai adaidaita,dan uban ynwar safe dake cin cikinta yasa ta wani ragwabe tayi salam kamar bakauyiya tana famar yatsina fuskarta,isarta bakin gate din keda wuya saigashi ya fito..wani sauke ajiyan zuciya tahau yi data ga eh lallai shidin ne,cos bayau aka saba ba,saiya mata karya ya kuma saka gayunsa su farmata su mata kaca kaca harsai ta gudu tana bada hakuri.

Gif gif yake tahowa da ginannen jikinsa da babu marabarsa da dan dambe,ko inan sa amurde take damtsen Sa sun wani fito a murmurde dan bakar armelss kawai yasaka da dan guntun wando

shidai master ba Wani tsayine dashi ba amma kakkarfa ne kwarai dagaske kuma baida kyaun siffa sai kyaun siffar sa na mugunta Tun daga can dayaga zarah ya kureta da ido daga can din yace"Yar shegiya shigo ciki mana dan ubanki kinwani tsayawa mutane atsakr gida kamar wata muminar kariya"..ba musu ta taho wajensa da saurinta mai kama da gudu, wani fincikota yayi suka shige wani hadadden apartment duk datti da alaman ma party akayi aciki ba atattara kwalaben giyar akasa ba.

Suna shiga ciki ya hau tube rigarsa da wandonsa,kallon tsoro ta mishi cikin tsananin rawar murya da fargaba tace Master nan kuma gidan ubanwaye?Ko shegen daya haifoka ne ya taso a cikin jahannama ya bakashi?..Allah ya tsine ma iyayenka shege dan shegu, bakin ta ya kama ya murda da karfin tsiya sannan yaja wani ihu ta fasa mai qarfi...cire ranta tayi dan tasan dolene sai ya kwasheta kafinma ya saurareta dan wannan kusan dokarsa ne koda da zee din sukazo kuwa baiya hanasa hadasu biyu yay sharholiya dasu..

Wani irin cafka yakaiwa duwawunta da qarfin mugunta sanda xara ta tsala wani dan uban ihun jaraba ta ragwabe tana kyarma

"Master kabini ahankli wallahy kwana zeee tayi tana shanye ni kamun ahankli a galabaice nake master..ga xeee zata tona min asiri..
Wayyooo Allah na

Bai tsaya ma jin sauran xancen ba ya cakumo ta ya makata akan gado ya fiffikece kayan jikinta ya hau dura mata dick dinsa ka'in da na'in babu huta zarah tun tana ihun wahala harta dawo na dadi cewa ma take ya kara sokuwa Ababu ababu sosai ta wage masa kafa ta bude shagali sosai yana shigarta yana fidda wani irin zufa ajiknsa Ba karya master yana balain mata dadi atleast shi bakamar wayancen mugayen da zee take kawowa bane dick dinsa baikai nasu girman mugunta ba saidai akwaisa da jarabar ruwan sperm she can feel it dan dayawa yake juyewa a mararta.

Kusan sumewa ta tashiyi tsabar yunwa tahau kuka tana rokonsa da ya kyaleta haka nan, da kyar sannan ya sauka akanta yafita ya nema mata abunci kafin ya dawo harta shasha pills ta watsa ruwa ajikinta,kan abincin Tahau ta fara ci ham ham kamar wacce tayi shekara biyar bataci komi ba...

Sanda ta koshi tayi nak sann tahau bawa master labarin kafff abunda ya afku tsakanin ta da zee Zee wanda kokadan bai basa mamaki ba yasan zee zata iya aikata fiye da haka..

Saidai aransa yaji mugun kishin jun zancen auren da zarah ta gaya masa zee tana nemanta dashi.
Sabida a duk duniya baida wacce yake burin aure face zeee kuma itadin kawai yakeso ya aura tun tana karama yake cinta harta girma kusan ince shiya budewa zee zee ido a harkan karuwaci da biye biyen maza
Babu kalar kazamar rayuwar da basuyi dashi ba,har tura ta wajen maza hamshakai yan siyasa yakanyi dantana kawowa masa kudi Wato yau ta girma shine zataci amanarsa tace zarah zata aura bashi bako?duk dama bai nuna a fuska ba amma abun yay matukar tabashi aransa

Zarah sai zugasa takeyi akan ya shiga tsakaninsu ita tanada wanda zata aura,har kwatancen ahalin gidan yaa sheik saida ta masa,kuma sosai ya ganesu infact bayan imad acikin su babu wanda baimasa farar sani a familyn ba.

Daukar wayarsa yay ya danqarawa zee din sako akan yana son ganinta yanzu batare da bata lokaci ba,niyyar sa yaci uban zee yau tunda har amanarsa zataci..bayan yay wannan tunanin ya juyo kan zarahr itama ya yanka mata warning sann ya gindaya mata sharuda"..sharadin sa na farko kuwa shine in har zai taimaka mata akan zee to tabbas saita dawo zama dashi agidan nan suna iskancin su tare da cewar yamata alkwarin shi dakansa zaina bata kudi mai yawa ta na biyan zee bashinta dataci.

Duk magiya da rokon duniya da zarah tamishi akan bazata iyaba haka yaki mata firrrr cewa yake dama can yanada bukatar mace mai zaqi kamarta a kusa dashi ya mata alkwari yace tana gama biyan zeee bashinta zata iya kama gabanta shi bazai hanata aurenta ba.

Rai babu dadi adan dole zarah ta amince mishi da zimman zataje gida ta tattaro kayanta sann ta musu bayanan karya akan tahowartan wajensa..

Sosai zarah ta bashi hadinkai suka hada Plan mai kyau tsakaninsu akan cewa intayi masa aiki maikyau zaina hadata cikin yan volunteer siyasa masu kaiwa kaya kauyukan da suka zabe uban gidansa dan kayan masarufi sabida a dada yadda da ita a gida.

Da murna aranta ta dawo gidan atleast tasan an rabata da gagarumin musibar zeee zeee ko ainau bazata ji wannan zancen ba,kuma alhamdullhi no more risk na zuwa hotel kwanciya da katten mazajen da bata sansu ba,inde dan ta bawa master gindinta ne tana ga babu matsala,tunda tasan shi ba hariji bane kawai dai wahala daya tasan zatasha da master shine na yawanshan pills din hana daukar ciki dana uwa zubda cikin san inya shiga
Tasan abu mai wuyane master ya zauna da ita adaki daya batare da an samu rabo ba.
... But just hope it wont go that..
Bayan rabuwar su gida kawai ta taho
Dai dai kwanan anguwar ta sauka ta karaso gidan da kafafunta da niki nikin kayan mufler da stickers na volunter workers data kwaso a dakin master sabida eye service ,she already look weary and tired
Duk da wankan datayi so babu wanda zai ganta yace ba wajen aikin dagaske ta fito ba.

Aikuwa tana shiga ta wuce site dinsu hjy adada da sallama ta nemi waje aksa ta zauna tahau zuba musu fadanci..sosai ta zulma zuciyar su akan maganan volunteer nan,
Tana ta basu labarin karya da gaskiya tasan cewa duk ansan aikin na taimakone dawuri tayi sauri wajen maida kanta kamar wata salihar mace mai kyakkwar
zuciyar temako

Saida ta gama zulma su tass tabarsu da hirar abun abakinsu sannan ta sullube ta wuce ta haura can dakinta ta hau jinyar kanta da jikinta daga nan bacci mai uban nauyi ne yay awon gaba da ita.




*™✓SHADE OF RUFAIDAH*


_BY_
_SURAYYAHMS_


_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_


BISMILLAHIRAHMANIRAHEEM.


Part1:chapter 46


Wajajen shida saura na yamma zarah ta farka a wahalallen baccin dayayi awon gaba da ita jitayi duk jikinta baya mata dadi,ga wani irin axaban tsamin da gabobin jikintan ta suke mata ta ciki ciki tanajin wani irin gajiya har cikin kasusuwan bayanta da cinyoyinta, bata iya yin komi ba wankan kawai ta sake fadawa ta dade a bathrum tana gasa jikinta cikin ruwan zafi wanda hatta wata nai jegon ma bata samu irinshi ajikinta ba..

rurin wayarta dayaki ci yaki karewa daga daki shi ya dameta wanda yasata fitowar dole daga bathrum din daure da karamin towel a kirjinta,gaban mirror tawuce direct ta dau wayar tahau dubawa as expected miscal din master kawai tacikaro dashi kwafa tayi dan tasan bazai wuce akan maganan su ba kiransa itama tahau yi ba a daga ba saita hakura.

Wani tafkeken ajiyar xuciya ne ya kwace mata cikin sanyin jiki batako yi yunkurin nemo man shafawar bama ta nemi waje agefen gado ta zauna ta kuma rabza uban tagumi acikin tsananin nisan tunani ta jefa kanta wani ajiyan zuciyar ta sauke sannan hummmmm kanaji kasan tayi nitso mai zurfi haka kawai ta soma sumbatu ita kadai tana cewa"Shegiya duniya, garin nemanki dole ne asha baqar azaba,Yo Mezai hanna in akasameki ayi yadda akaga dama dake..?gani take in Allah ya bata duniya kamar irin na Ainau toh wallhy sai dai ayi kallo dan ita kanta batasan kalar tsiya da tijarar da zata shinfida a doron qasa ba.

bataba kanta ansar tambyar ba ta miqe tsaye,kan screen din wayarta ta kalla a hnkli,snn taja wani kasalliyar tsaki wai mutumin da kake hauka akansa kenan shiru bai nemeka Ba?tsaki ta kumaja tuna yau ko nemanta ma imad baiyi ba bayn ko jiya cikin dare ma saida ta kirashi amma ya kashe mata waya.

Maida wayar gefe tayi kamar zata ajiye sai caraf ta kuma daukar waya tayi scrolling cikin contact cikin sauri har tazo dede kan number imad datayi serving da LOML. dialing ta shigayi kamar zaiyi ringing sai kuma ta katse cikin sauri ta aje wayar acan gefe,
Ajiyar zuciya ta sauke cikin tunani tace wakanta yau bazata ma fita ba dan bataso taje ta same imad adaidai lokacin da master zai iya kiranta agabansa cos she dont eva want to look suspicious gaban sa.

Bayan nan ta miqe tsaye ta isa gaban madubi mai kawai tashafa ta dan kikmtsa kanta xuwa shigar bacci dama can bata damu dayin wani ibada ba bokayen zee da suke bi kaf sun hanata yin sallah da azumi.

An riga an dasa mata aranta cewa yin ibada shi yake kara mata baqin jini da rashin sa'a a rayuwa kuma ta amince da hakan kwarai da gaske dan haka tana kammala kwaliyyarta tayi keys ma kofar dakinta batayi wata wata ba ta fada kan gadonta ta kwanta tayi lumui da wayarta a hannu dantasan dole ne master ya kira

Sai can around 12 kirar master ya shigo ta farka a gigice sukahau durama juna ashar
nan take tagaya masa cewa ita sai gobe zata iya zuwan masa,tamasa alkwari da sassafe
Abu daya yafada yasata yin murna sosai, da yace ya riga ya kada zee a abuja harta kwashe kayanta kaf ta koma Kano jiya cikin dare.
Tun da suka katse wayar take cikin jin dadi tabbas tasan yau da master bai bata hadin kai ba toh wallhy da tuni kashinsu ya bushe ba ita kadai ba harda Ainau dan babu abunda zai hana zee tayi watsi da sirrukansu waje,dan abu mai mugun saukine awajen xee musammn in ta debo kwaya har gidan nan zata iya zuwa ta tona musu asirinsu tas tass.


Yau Wani irin shiru gidan ya dauka da alamun kowa nata can sashen sa dan bakajin motsin kowa a sararin gidan kafafu ma duk sun dauke

Yau kwata kwata imad bai dawo gidan ba yana kammala tsabgar gabansa ya wuce wajen yaa sheik a cikin federal court Abuja

yawancin ayyukan documentation dinsa ne da sukaso su sha musu kai yasa basu samu sun kammala komi akan lokaci ba

mufrad ne kawai acikin gidan amma bazaka taba sanin hakan ba dan tun shigowar sa ya nufi dakinsa ya zauna akan couch dinsa yahau yar danne dannen sa a laptop as usual feeling so helpless and lonely sabida wani irin mugun shiru da koina ya dauka

Yau ko sanin inda matarsa Ainau take baiyi ba dan tun safe ta wuce office itama bata dawo ba,duk dama ya riga da yasaba da irin wannan rayuwar but he was nearly choke up today sabida baida wani aikinyi sosai agabansa da zaina dauke masa hankli,haka kawai saiya soma jin wani irin mutuwar jiki da kasala,yana jin haushin rashin tafiyarsan nan da baiyi ba dama kuma can tafiyar ne ke dan debe masa kewa da kaucar masa da tunani masu nauyi da kassara zuciya wanda ya tsane yinsu arayuwarsa wanda aganinsa babu amfanin ma yinsu tunda baiga alaman da akwai wani mafita ma rayuwar sa ba

...tun arond four oclk ya gama komi nashai ya zauna shiru shikadai a mugun takure dan baisan mema zaiyi ba,gashi inba aikin sa ko wani meeting ba shi bai iya zuwa koina arayuwansa ba, he is a chronic home addict,zan iya cewa arayuwar sa shi bai taba daukar kansa da kansa zuwa wani club ko wajen games ko wani wajje na shakatawar rayuwa ba,he neva care for that,tunanin hakan ma baiya yawan zuwa masa a duniyar sa sumtimes koyay tunanin zuwa ma ma baifi a kirga ba

Tashi zaune yy ya zauna da fillo rungume a kirjinsa kenan haka zaita zaman kadaici yau agidan?ders is No one to keep him company infact babu mai lekowa ta sashin ya dubasa bare aje ga kawo masa wani abun tabawa abaki shikansa yasan kowa ma shakkarsa yakeji,inbawai shine dakanshi zai kira a waya yace akawo masa abu to bamai lekowa nan har abada,abun haushi ma yake basa aransa cos baiga dalilin dan iskar tsoron sa da kowa yakeji ba.
Hours passs by
Yau a dakinshin kawai ya wuni trout bai leka koina ba banda sallah dayake saukowa yaje masallaci yayi,
Can dare Yana idar da sallahn ishai ya shigo gidan again ya rasa abunyi kuma yasan ba bacci zaiyi nan kusa ba,ba ama maganan zuwa wajen matarsa Aina'u yasan yadda yakejin ba dadin nan aransa hala inyaje ma bazasu kare ta dadiba.

Adakinsa ya shimfida sallaya ya hau sauke wasu dogayen nafilfilu raka'a sha biyu kamilallu yayi acikin kowani raka'a saiya karanta full surah mai tsayi daga farko har karshe cikin kyakywar nitsuwa,bayan nan zama yay kawai akan sallayarsa yahau bitar karatun qur'ani tun daga suratl nass danya dade baiyi karatun qur'ani mai tsaho da dadi kamar nayau ba,gaba daya shauqin karatun ta maimaiye fuskar sa da gangan jikin sa,shikadai ma kawai saikaga yana dan murmushi, sosai idanun sa suka cikke da ruwan hawaye saika rasa meke guduna acikin zuciyarsa,yau tun beyi wani nisa ba yahau jin fayau acikin zuciyarsa duk wani nauyin dayakeji aransa dayake saka masa yawan tunani da fushi sai yaji yadan ragu masa sosai

..,bayan ya kammala karatun zama yay yana studyng tafser din wasu ayoyi daga cikin suratul ali imran kamar yadda da can mahaifinsu ya dorasu akai.
Bayan ya gama hakan a nitse sosai ya maida qur'anin ya ajeshi a gefen gadonsa sannan ya zauna yana mai daga hannunsa duka biyu sama
addu'oi yahau yi kala kala yaname neman gafara akan tulin lokacin dayake daukawa awani wajen wanda yasan su suke datse masa saka himma akan harkokin addinin sa dana rayuwar sa,yay addua ma iyayensa da shikansa yaname rokon Allah daya basa y'ay'a na gari dan Harga Allah acikin ransa yana mutuwar son haihuwa abun na cikin ransa fiye da yadda ake tsammani,yana kammala adduar ya mike tsaye daga nan ya fada bathrum ya sakar makansa warm shower yay wanka
Within 20 mints ya dawo ya shirya kansa bai wani dade ba bacci yay awon gaba dashi.


Sassafe bayan ya dawo daga masjid bai wuce dakinsa ba ya nufi dakin Aina'u straight ya hau kwankwasa mata kofa amma sai shiru komawa cikin gidan yay ya gaida manyan gidan gani yay kusan kowa ya farka ana zazzaune a babban sitting rooms ana dan hira masu yin ibada har an gaggama ana shan coffe besides kusan al'adar gidan ne in har yaa sheik yana nan tofa tun asuba waje zaiyi lively da karance karancen littafai musamman na addini,ganin imad ne kawai ya dauke musu hankli anan yasa shi barin wajen ya koma sama direct dakin tan ya kara nufa yana buga kofar yana lura da agogonsa dake nuna 7:00am.
Kwata kwata baison yau ransa ya baci amma saiyaga kamar duk sanda yy kkrin danne fushin sa dmin yin hakqri to sai annemi a tunzura shi

Murda kofar yay da qarfi ji yay haryanzu a kulle yake da alama ma bata farka ba,kuma yasa muddin bata farka ba dawuyane inma ta farka tayi sallahn fajr,what d hell is this ya fadacikin jan tsaki,bai kara buga mata kofar ba ya bar wajen a kufule dakin sa kawai ya nufa yahau yin abubuwan da suke gabansa batare da yakarayin tunanin ta ba.

7.10am dot ainau ta farka daga bacci ta zauna turus akan gadon ta tana wani irin hamman gajiya dan jiya bakaramin gajiya tayi awajen aiki ba ko ayanzu bata ki ace mata ta koma bacci ba dan tamkar wacce tayi dambe a baccin haka bacin rai ya nuna boro boro ayanayinta ko salati bata yi ba ta sauko kasa ta rinka sheka tsaki ita kadai tana ball da duk abunda ya zo gabanta.

As usual Wanka ta fada within 10 min ta fito ta zauna agaban madubi dan yau by 9 takeso ta wuce office sanda ta gama kwalliyarta tsaf ta kyafu kafin ta tuno da cewa batayi sallah ba

Dogon hijabin data saba amfani dashi in zatayi sallahn ta bude wardrobe ta jawo ta kwama within 2mint ta idar without knowing what she did sabida tun farawarta take tunanin abubuwa dayawa aranta ciki harda kanwarta zarah dan jiya aiki ya sha mata kai basu hadu ba.

Sharp sharp ta kimtsa kanta cikin wata dan ubansun holland atamfa, red nd white colour mai bala'in tsada an mata dikin riga da skirt fitted wanda ya balain yin mata kyau ya haska tsayayyen dirinta,kwalliyar ma yau batayi wani na hauka ba,yau yaa sheik yana nan so zata iya yafa babban mayafi.

Ahaka ta futo tana takunta kwaras kwaras direct ta
Wuce dakin zarah ta turo kofar jin abude yasata shigo da kwanciyar hankli saidai abunda ta hango zarahn tanayi ne yaso ya katse mata hanzarinta.

Cikin sauri ta karaso ciki tana cewa"Mimi How far
Jiya da baki ganni agidan nan ba shine bazaki nemi ni ko awaya ba.

Da Wani irin munafikin Murmushin mugunta zarah ta juyo ayayin da ta dago kanta daga kan akwatin data gama cikawa da kayanta,tace hmm sis kenan kema kinsan in haukar aikin kin nan yana gabanki bana cika son takuraki

Zama ainau tayi idanunta da hanklinta gaba daya nakan kayayyakin zarah,sai dai aranta wani jin nauyin tambayar zarahn takeyi sabida tsabar girman kai dake damun zuciyarta.

Murmushi zarah tayi tace,yanzu kuwa nake shirin nemanki tun kan zarah ta karasa magana ainau tace yess yes meke faruwa zarah Tace hmmm babu sann ta riko hannun A'inau tana kallon ta cikin ido da ido"Sis im leaving.I have to leave right now,A Tsaye Ainau ta mike..tace mene? ina zakije akanme
To where nd why?
Mikewa zarah tayi Ainau ta hade rai ta mugun dakatar da ita da ido,tace
Ehm ehm zarah bana son wani case da safen nan,are u aware dat father inlaw na ya dawo ko?if u leave like this thy will definately ask questions.


Zarah tana murmushi tajawo hannunta ta zaunar da ita"..tace i know calm down ki saurareni nima bada son raina nace hakan ba,wani doguwar ajiyan zucya ta sauke dan already dama ta riga ta harhada maganganun da zata fada a zuciyarta zaunawa tayi ta soma fiddo su waje sosai ta tsara Ainau da cewar zamanta tare da su bazaiyu ba sabida tayi nazari da kasancewar zee a garin zai

Please Login or Register in order to submit comment