Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

Allah kaima ya dinga yafema kura-kuran-ka toh ka yafema mutum duk girman laifin da ya maka, dan haka ni ban riqeki ba.â€
Tana gama mgna ta janye jikinta ta fito.
Sallama ta ma mama ta tafiyarta.

A can Gabon kuwa da yamma Abie ya Kira motar ma'aikata masu kwasar kaya aka kwashe duk wani abun da ya sanya ya mallaakawa Rayyana aka kaimata gidansu, ta ci kuka kamar ranta zai fita, dakyar Saro ta lallasheta ta hkr.

Sai kusan Maghreb jirgin su Abby ya sauka Chad, Rahma murna bakinta ya kasa rufuwa, dadi takeji sosai batada iyaye amman 'yan uwan mahaifinta nada yawa ga yayan ummanta araye.
Abie yaba su Abby labarin komai akan Abie2 nan murna ta qaru, kowa kagani farin ciki yake.
Misalin 'karfe 9 na dare bayan sun gama cin abinci anyi gaishe-gaishe yaushe gamo, harda Abie2, zaune suke a falon anata hira Rahma sanye da riga da skirt maroon colour sun mata kyau sosai tana zaune ta jinjina kanta jikin Abby, Zainabu na shafa kanta, tana murmushi take cewa“Wai ni Rahamu takwaraki yanzu 'Yar kunya kukene?â€
Jaddatu ta sanya dabino abakinta ta ce“Humm bari wlh tin jiya da ta gane komai abu ya cakule taqi sakewa dani ni kuma wlh bazanyi surukunta da ita ba, takuramu zaiyi.â€
Abby ya yi dariya yana lakatar hancin Rahma ya ce“Gaskiya kam, yauwa Abdulmajid yanzu dai zamu tsayar da ranan biki sati uku insha Allah da zaran anyi sai mu wuce...â€
Ummiterh tai ihun murna kamar wata yarinya qarama, tana fa'din.
“Hakan ya yi daga gobe zan fara gyara 'diyata zan shiga kasuwa na siyo komai ba sai an 'dauko me gyara ba.â€
Zainabu ta ce“Ai keda Hanan daman zaku gyarata tinda kun Iya ni Ku barmin wani 'bangaran.â€
Hanan ta ce“Ummiterh gobe sai muahiga kasuwa insha Allah. â€
Jaddatu ta ce“Nima zan aiki Latifa akwai abinda zata siyomin na gyara 'diyata.â€
Abie ya yi wani irin murmushi na farin ciki ganin dukkansu kowa burinsa ya gyara masa babynsa, ya shafi sajansa ya ce“Masha Allah kowa burinsa ya gyara 'yar gidan Abie.â€
Rahma tai saurin kallonsa, idanunsu ya sarqe, ya kashe mata ido 'daya da 'daga mata gira, tai saurin sadda kanta, kunya kamar ta nutse 'kasa ta miqe jiki ba qwari ta nufi 'dakin Jaddatu.
Abie2 farin cikin Gatan da Rahma take Sha wajan dangin mahaifinsa ya sakashi kuka dakyar Abie ya rarrashe shi ya Kama hannunsa suka fita.

Abie kwance saman makeken gadonsa sai juyi yake kewar Rahma ta addabeshi yana ta kiranta yaqi d'agawa, dan lokaci tama yi bacci wanda tana jikin Jaddatu rungume.
Tsuki yaja yana caku'da sumar kansa ya furta.
“My baby pls kizo ko 'duminki naji.â€
Yajima kafin bacci ya sace shi.

★★★★★★ ★★★★★★
Bayan kwana 7
Tin randa su Abby suka zo rabon da Abie da Rahma su ke'be, wasan 'buya take da shi, idan zataje wajan Abie2 suyi fira sai ta tabbaatar baya gidan take tafiya, dan ta dawo 'kasa wajan Jaddatu.
Abie duk wayonsa da dubara ya kasa ke'bewa da Rahma, dan Jaddatu ma ta saka masa ido bata son ya b'ata musu shirinsu da suke fara mata yau tsawon kwana 6.
Wani irin tsumi Zainabu da Jaddatu suke mata, Ummiterh da Hanan kuwa gyaran jiki da turare suke mata, tun tuni ta fara canzawa jallabiya Jaddatu take sakata ta saka har 'kasa sannan kullun fuskarta akwai niqab, kome nata sun rufe mata hannunta safar hannun 'kafarta safar 'kafa, basa buqatar Abie yaga komai nata sai ran bikinsu.
Abie kamar ya yi kuka idan ya ha'du da Rahma a falo komai nata baya ganinsa sai idanunta.
Abie ya cika alqawali ya samoma Ja'afar gida 'dan 'karami me kyau 'daki uku da kitchen da toilet akwai 'yar 'karamar rumfa ta ajiye mota, gidan tsaf me kyau ya zuba musu komai aciki Masha Allah Allah ya biyasa da alkhairinsa.

Acan kuwa Niger yau take sallah, dan yau ake bikinsu Ja'afar idan kaga yadda ina ake hidimar biki abun sai ya burgeka, su Yahuza sun iso yin daren jiya, tare ake shagalin biki dasu.
Ja'afar ya ce baishagalin komai suna nan 'bangaransa da abokansa, ya samu gida me kyau ya Kama haya kasancewar ba jimawa zasuyi ya dai kamane kafin su tafi Ku'din wata 2 ya bada shi da ko wata bazai ba, can akaje aka shiryama Ibtisam kayanta daman katifa ce babbar sai carpet da labulaye da tarkacan kayan aiki, tinda daman Abie ya cema Tanko kar ya siyi kaya sosai zai zuba musu komai anan.
Yau Laraba baki yaqi rugowa sai sutturo ake sauyawa.
Ibtisam kuwa ansha kyau Masha Allah ba 'karya, an tauma ta taumu sai zuba take Tasha murza tayi wani irin kyau na ban mamaki. shegiyar ba gayyar 'kawayen da ta yi ko mutum daya duk Taslim ce ta gaiyato 'kawayenta, suke gwangwajewa.
Kowane 'bangare anyi bajinta dan Mal Adamu Sa ya yanka haka Tanko ko almajiran inguwa sunsan yau anyi biki na 'ya'yan gata.
Misalin 'karfe 8 aka gama shiryata don zuwa 'dakin mijinta, banda kuka ba abinda take.
Laraba da Tanko sun sata gaba da nasiha sun ja mata kunne sosai, Tanko ya ce“Don Allah ki zauna da mijinki lafiya kiyi nayi bari na bari don Allah ki fitar Dani kunya Ibisam ki temakeni ki zauna lafiya da mijinki.â€
Cikin kuka ta ce“Insha Allahu Baba.â€
Rungumeta yay ya sanya mata albarka.
Laraba ta qara da tata nasihar da sanya mata albarka kafin Karime, nan ta kamata suka fita tana ihun kiran Babanta da Anna.
Taslim ma.kuja take shi kenan ta rabu da 'yar uwarta.
Haka aka sakata mota suka tafi tana kuka kamar ranta zai fita, Karime na lallashinta, dan tasan kowace amarya tana tsintar kanta cikin wannan yanyi.

_Rahmerh ladingo😉_


_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/3/22, 13:18 - You added Firdausi Yunus Ce
5/3/22, 17:51 - Buhainat: ```D A```

```91&92```


Gidane 'dan madedeci me kyau na talaka, ashafe da siminti ko ina 'dakuna guda biyune kowane akwai toilet avijinsa kitchen atsakar gida.
Karime na ri'ke da hannunta suka shigo falon, su Ramlat duk suna zazzaune suka tarbesu cikin sakin fuska, suka gaisa suka musu jagora har bedroom 'din.
Katiface inci shabiyu shimfi'de tsakiyar 'dakin an shimfi'da carpet, 'dakin sai 'kamshi yake.
Saman katifar Karime ta zaunar da ita akwai jama'ar ango sosai awajan.
Sadiya tana tsokanarta.
Yayarmu a bu'de mana fuska mugani.â€
Maimou ta ce“A'a aunty Sadiya barta har Ya Ja'afar yazo da abokanansa.â€
Karime nasiya ta qara mata zasu tafi, Ibtisam ta riqesu gam tana shar'bar kuka ta ce.
“Dan Allah mamata karku tafi.â€
Karime ta zauna ta ce“Ai tafiya ya zama dole kiyi hkr, kowace mace da haka ta faro.â€
Dakyar suka tafi suka barta Shamsiya 'diyar Karime sai Ja'afar yazo sai ta tafiyarta.
Ja'afar kuwa su na can abinsu da bokanansa, sunata hirasu.
Yahuza da Harisu su suka siyo manya-manyan zabbi agshe guda biyu, juice yoghurt aybah.
Sai wajan 11 saura suka shigo gidan.
Falon ba kowa dan su Sadiya kusan tare suka tafi dasu Karime.
Amutunce akayi siyan baki suka musu nasiha, da za'a tafi da Shamshiya Ibtisam ta riqe tana kuka, ta ce“Dan Allah karki tafi.â€
Ja'afar ya riqeta ya ce“Shamsiya jeki.â€
Suna fita ya ce“malama imun shiru wai kukan me kikene haka? Ko duk 'kiyayyar tawace?â€
Ita kam shiru tai sbd azabar da ya mata ranan tsoron masa rashin kunya take.
Murmushi yay ya saketa yaje ya rufe gidan, ya dawo ya rufe falon ya 'dauko plate da cups ya zuba naman aciki ya ce“Zo kici.â€
Kai ta girgiza gabanta yana fa'duwa ta cw“Naqoshi.â€
Cinya ya yago yana ci ya ce“Ki dai ci dan ba wai zan jira ki huta ba ah toh.â€
Hawaye ya wanke mata fuska tausayin kanta take sosai.
Kusanta ya dawo ya ce“Haaaaa bakinki.â€
Bu'de bakin tai ya saka mata ba wai dan tana soba sai tsoron hukuncin da zai mata.
Sannu ahakanli yake bata tana ci, yana bata yoghurt, taci ka'dan ta fara kuka ta qoshi.
Kafa'da ya maqale yaci ya yi nanir ya kwashe kayan, yakai kitchen yazo Kama hannunta suka nufi d'aki jikinta na rawa.
Wanka ya yi ya sanya jallabiya ya sakata tai wanka ta 'dauro alwala ta mayar da kayan jikinta.
Sallah ya jazu raka biyu ta godiyar Allah ya kamata ya mata addu'a ya mata tambayoyi game da addini yaji ta amsa ya jinjina kansa ya ce“Ashe tsabar rainin hankaline kika 'daukeni d'an iskanki ko? Zamu fitar da rainin ai yanzu.â€
Kuka ta fashe masa da shi, tana ha'de hannayenta ta ce“Don Allah kamin rai wlh banida lafiya.â€
Miqar da ita yay yana murmushi ya ce“Uhmm! Rai nima Allah yamin kamar yadda ya miki ta ya ni zan miki rai?â€
Kayan bacci ya saka mata shima ya saka ya kashe wutar 'dakin ya ce“Zo mu kwanta bacci nakeji.â€
Jin abinda ya ce ta isa bakin katifar ta 'dosana mazaunanta baki² gabanta na fa'duwa.
Ji tayi ya janyota ta kwanta ya matseta jikinsa.
Baki ta bu'da da niyar mgna taji ya ha'de bakinsu, ya shiga bata hot kiss yana yawo da hannunsa cikin sassan jikinta, wani irin wasa yake da ita na fitar hankali, wanda Ibtisam Sam ita abin baya mata da'di azabar tsoro ya shigeta.
Ganin hakan ya sanya ya mata ra'da akunnenta “ki Saki jikinki wasa kawai zamuyi ban miki kome amman idan kinqi zan miki irin na ranan.â€
Ibtisam jinsa kawai take amman tsoro ya cika mata ciki.
Salon da ya fara matane ya sanyata sakin ajiyar zuciya, amman tsoron bai barta ba taji da'din ba, tin tana gane me yake har ta kasa ganewa, sbd abubuwan sun girmi tunaninta, tsaf taji numfashinta na qoqarin 'daukewa, bata tashi sanin me yake faruwa ba sai da taji, an shigeta tamkar an tsaga gabanta da reza.
Wani irin gigitaccan ihu ta saki me firgitarwa tana masa magiya.
“Dan Allah kayi hkr na tuba karka kasheni Ja'afar ka tuna nice Ibtisam d'inka wacce kake so, me na aikata gareka na yankar min naman jikina, Ja'afar kayi hkr dan Allah..â€
Bakinta ya damqe, yana wani irin gurnani sabida albarka da yake kwasa, ya kasa saurara mata Sam ya tafi duniyar da bai isa ya dawoba sai yaji kome ya kammala, ihu take tana dukansa da yago shi kuma gurnani kawai yake yana sanya mata albarka yana zuwa da dawowa....

Washegari.
Ibtisam azaba ta isheta sallah ma bayan Ja'afar ya mata wanka ya gasata sallama azaune ta yi.
Ganin kamar yajimata ciwo suka tadi hospital aka duba bataji ciwoba gefe² ta gwarje sbd 'kin tsayawa da tayi ya yi anutse.
Kwance take saman 'kirjinsa yana mata massage sai hucin zazzab'i take duk da an mata alluran, Tasha magani.
Cikin shasheqar kuka ta ce“Don Ja'afar ka kaini wajan Anna da Baba ni nasan suna buqatar ganina kafin na mutu, sbd abinda nakeji ba natashi bane, indai wannan abar daji an turamin baza'a ragetaba da ka sake mutuwa zanyi ...â€
Dariyarsa ya danne ya d'ago da fuskarta yana shan hawayen fuskarta ya ha'de face ya ce“Wlh idan bakiyi shiru kinyi bacci ba, zan qara kawai sai awuce wajan..â€
Cikin rawar jiki ta rufe masa baki da tafin hannunta ta ce“Kayi hkr wlh mutuwa zanyi nayi shirun bacci ma zanyi kaji.â€
Gira ya 'daga mata yana kamo la'bbanta yana tsotsa, anutse yana mata massaging tana kukan zuci ba halin yi na waje.
Minti shabiyar ya ji saukar numfashinta.
Zareta yay ajikinsa ya sumbaci goshinta ya ce“Ina sonki duk da kin sauya nasan yanzu na sauyaki kuma, Allah ya miki albarka da kawomin Abu mafi daraja.â€
Ya 'karashe mganr yana murmushi yana shafa fuskarta rufeta ya yi ya rage gudun fanka ya shiga ya yi wanka ya saka wata shaddah mai shegen kyau milk ya shirya ya fito ango sak.
Waya ya 'daga ya Kira Maimou ya ce tazo ta zauna da Ibtisam idan ta tashi ta kirasa ya dawo.
Ba jimawa ta zo sabida ba nisa cikin unguwa 'dayane, shi kuma ya fita.


*Tchad*
Yau tin safe Abie ya 'danawa Rahma tarko, amman har rana bai samu wata hanya da zai damqota ba.
Misalin 'karfe 2 na rana, Rahma kamar kullun tana sanye zum'buleliyar jallabiya, wacce ta rufe mata komai nata, hannunta sanye da safa, haka 'kafarta, fuskarta sanye da niqab.
Zaune take kusan Zainabu ta kwantar da kanta saman kafa'darta, ashagwa'be ta ce“Wlh ni dai na gaji da lulub'in nan.â€
Jaddatu ta ce“Zainabu me ta ce? Dan Allah Rahma zo naji 'duminki wai shin surukunta dole ne? Gaskiya ni kam ban 'dauki baqon al'amarinki ba.â€
Abby da shigowarsa kenan dariya ya yi ya ce“Ai zata koma normal.â€
Rahma ta sunne kanta bata iya mgna ba, ta miqe ta nufi hanyar falo.
Jaddatu ta ce“Wajan Abie2 ne ko?â€
Rahma akunyace ta ce“Wlh Jaddatu jiya bamu ha'duba zan gashesa.â€
Hanan ta ce“Kije kusha fira kamâ€.
Kai Rahma ta 'daga ta tafi.
A 'kofar fita suka ha'du da Meerah zata shigo ta kaima Abie2 abincinsa.
Rahma ta riqe kafa'dunta ta ce.
“Yauwa Meerah pls ki kawomin abinci part 'din Abie2 zan 'danci ka'dan.â€
Meerah ta “Ok an gama ninja.â€
Tana tsokanar Rahma.
'Yar dariya Rahma tai ta ce“Toh ya zanyi Meerah zan jure kome akan Abienah.â€
Meerah ta jinjina kanta ta ce“Allah ya barku har aljannatul Firdausi. â€
“Ameen.â€
Rahma ta amsa tana wucewa.
Anutse take tafiya tamkar tana tsoron qasa.
Abie kuwa duk abinda ya faru a falo ya gani, ta CCTV camera a falonsa yana zaune yana waya.
Ganin Rahma ta fita ya kuma san Inda zataje ya miqe cikin rawar jiki yabi bayanta, ta waccan hanyar wacce yasan zai cinmata.
Rahma na qoqarin tura gate 'din Abie2 ta shiga, taji an cirata sama.
Baki ta bu'de zatayi ihu, taji ya toshe mata baki fice da ita.
Allah ya So sa hanyar ba lallai ya gamu da kowaba.
'Kofar nan me lambobi ya saka lambobin ta bu'de ya shiga ta rufe kanta.
Wannan hamshaqin falon ya zaunar da ita saman sofa, ya tsugunna gabanta ya kama 'kafar zai cire safar ta riqe hannunsa muryata na rawa ta ce.“
Please Abie karka ciremin ka barni yadda sukeson ganina.â€
Kai ya girgiza ya cire safar yana kallon yadda 'kafafun suka qara kyau, da wani irin taushi, 'dayar ya cire me sarqa ya shafi cikin 'kafar, ta zabura tana kallonsa ta cikin niqab.
Shima idanunta yake kallo, yana shafa cikin 'kafar yana mata tafiyar tsutsa.
Cikin sanyin murya ya ce“My baby ashe zaki Iya kwana 8 ina gari kina gari bamuyi mgna ba? Ko a falo kin Kama kin 'boyemun kanki, me yasa? Ai kinsan ni ke nakeso ba gyaran jikinki ba.â€
Ya 'karashe mgnar yana sumbatar cikin 'kafar, ya Kama qaramar yatsar 'kafar yana tsotsa.
Rahma ta ce“Abie ka bari don Allah.â€
Ta fa'da muryata na rawa.
Safar hannun ya fitar ya cire niqab 'din.
Tsaye ya miqe yana lumshe idanunsa sabida fitinannan 'kamshin da yake fita jikin Rahma, ga wani irin mugun laushi da fatarta ta qara.
Akasalance ya ce“Oya hugging me.â€
Rahma ba yadda ta iya haka ta miqe akunyace ta shige jikin Abienta, ta zagaye hannayenta bayansa.
Wata wawar ajiyar zuciya suka sauke atare, suna qamqame junansu.
Abie ya ra'da mata akunnenta cikin kasalalliyar murya.
“I miss u my baby I love you muahhhhhh!â€
Ya 'karashe mgnar yana 'dago kanta ya tallafo fuskarta ya ce“Ke fa my baby?â€
'Kananun kyawawan idanunta ta lumshe sbd kunya bazata iya kallonsa ba, atausashe ta ce“Abie muje ka fitar Dani wajan Abie2 zanje.â€
Sama ya cirata ya zauna da ita saman sofa tana cinyarsa azaune.
Ya riqo fuskarta ya fara sumbatar dukkan fuskarta yana gayamata wasu shu'uman kalamai masu kwantar da zuciyar masoyi.

Qara rungumarta yay yana murza tafin hannunta hannunsa 'daya saman fuskarta yana shafawa ya furta.
“My baby ina ma a ce na kasance da ke a duk bugun numfashina, kaunarki ce take kara tasiri a ruhina, babban burina na ga bayyanar fitar murmushinki a kan wannan kyakykyawar fuskarki, ya kuma zamana ni ne sanadin hakan. Bana son Allah ya kawo lokacin da za ki fushi da ni sosai kaina ba zai dauka ba, hakika Allah ya wadata ki da abin da mata da yawa suke nema sun rasa ke kanki kin san a cikin jinsinku, mata irinku kadan ne da a ce na iya rubuta labari da a kan fuskarki zan rubuta littafi mai suna kyauta daga Allah, kuma na san zan samu bayanan rubutu kamar guda uku 1,2 da 3.â€
Ya 'karashe mgnar yana 'Dora bakinsa saman nata kamar zaiyi kissing 'dinta sai ya FASA ya sumbaci la'bbanta ya dawo kumatunta da goshinta, ya ha'de face 'dinsu yana sha'ka mata numfashinsa, me fitar da 'kamshi.
Rahma sosai kalaman Abie suka sanyata shiga wani irin shaukinsa da begensa Uwa uba 'kaunarsa ta 'Kara hauhawa acikin zuciyarta, kawai matsalar kunyarsa take ba kamar baya ba.
Lamo tai acikin jikinsa tanajin kamar su dauwama haka.
'Kasan wuyanta taji yana lasa ha'di da tsotsa, sai ya manna bakinsa cikin kunnenta ya sumbata.
Idanunta lumshe ta janyo numfashi ta kirasa.
“Abie please ka bari.â€
Cikin wata irin murya ya ce“My baby pls ki barni kinji?â€
Ya qarashe mgnar yana janye rigarta.
Shiru tai jikinta na rawa sbd yadda yake tan'dar kunnenta hannunsa 'daya gadon bayanta, yana murzawa ya 'dage rigarta baki 'daya santala-santalan cinyoyinta awaje.
Qoqarin cire rigar yake ta sanya masa kuka jikinta na rawa, ta ceâ€Kamin alkawali fa! Don Allah karka min komai.â€
Bai saurareta ba, ya cire rigar daga ita sai mini skirt da bra ya kwantar da ita yay saman sofa yay mata rumfa da faffa'dan 'kirjinsa ya tallafo fuskarta cikin rawar murya ya ceâ€Don Allah baby kiyi hkr ki barni ji kiji yadda zuciyata take bugawa akan sonki da 'kaunarki, da muradinki.â€
Ya 'karashe mgnar yana zubar da hawaye wanda suke 'diga saman kyakkyawar fuskarta.
Rahma jin 'dumin abu yasa ta bu'de idanunta da sauri, ganin Abienta na hawaye ya gigitata ta runqumqumeshi cikin kuka ta ce“don Allah Abie ka yafemin wlh kayi duk abinda kakeso Dani na yarda amman karka min asaran hawayenka.â€
Murya na rawa ya ce“Kin yarda nayi kissing 'dinki duk Inda naso?â€
Kai ta 'daga ta ce“Eh Abie karkayi kuka.â€
Bakinsa ya 'Dora saman nata ya tura harshensa cikin bakinta ya shiga juyawa sannu ahankali ya fara shan tsakiyar bakinta yana lalibo gefe² 'karshe ya kamo harshenta, yana tsotsa yana ha'dawa da la'bbanta.
Rahma idanunta ta kullo tana jin tsotsar har kwanyarta sosai yadda yake mata wasa da harshenta da yawunsa takejin da'di, sannu ahankali ta tsinci kanta da kamo la'bbansa ta fara tsotsa.
Ajiyar zuciya ta sauke jin hannunsa saman dukiyar fulaninta yana shafawa ahankali yana sauke ajiyar zuciya, ahankali yake lailaya mata nipples 'dinta, still yana shan bakinta tana shan nasa.
Dukka biyun ya kamo yana wasa dasu Rahma har kanta taji na qaiqayi tsabar da'di take taji 'kasanta na zuba sbd tsabar da'di, nishi ta fara masa abakinsa.
Bakinsa ya zare anata ya tallafo fuskarta da hannu 'daya 'dayan yana murza nipples dinta sannu².
Cikin ra'da ya ce“My baby menene? Pls bu'de idanunki ki kalleni.â€
Ya k'arashe mgnar yana lasar wuyanta zuwa idanunta, still yana murza nipple dinta da shafawa.
Rahma idanu ta bu'de cikin mayen da'din da takeji ta kalleshi ta kasa mgna. “Please My Ruhi menene gayamin kar nayi kuka.â€
Rahma dakyar ta iya bu'da baki ta ce“Abie da'di.â€
Sai ta lumshe idanunta hawaye na zubowa.
Bakinsa ya kafa saman idanun yana tsotsa ya maida bakinsa saman nipples 'dinta ya fara zagayawa da harshe yana hura mata iskar bakinsa, sai miqa take take tana sauke ajiyar zuciya.
Ahankali ya fara tsotsa, hannunsa 'daya na murza 'dayan.
Kuka ta sakar masa tsabar gigita ta qamqameshi ta ce“Wayyo Abienah ka bari zan mutu wani abu na yawo akaina Abienah pls ka cire.â€
Abie da zare bakinsa ganin Rahma.zata zauce masa ya rungumeta yana maida numfashi yana buga bayanta da shafa gashin kanta ya manna bakinsa akunnenta.
“My Baby sorry na daina yi shiru amman dole zakiyi hkr ki Saba wlh inason rayuwarmu ta zama abin kwatance ni dake ki jure na koya miki abubuwa masu matuk'ar anfani tsakanina dake amman naga hakan bazata samuba, dole sai munbar qasar gaskiya zanyi qaryar wani babban taro ya tasomin a Australia wanda zan 'dauki tsawon lokaci acan, a matso da bikin mu mgnar gaskiya bazan hkr ba bana tare da Babyna har tsawon sati biyu kafin biki bari naje na rikice musu a maidosa kwana 5 daman yau kayan lefenki suke isowa daga Dubai, kin amince Babyna?â€
Rahma tai lamo jikin Abie idanunta arufe ta girgiza kanta.
“Baki amince ba?â€
Shiru tai.
“Shi kenan babyna na hkr abarsa hakan.â€
Rahma jikinta yay sanyi ta kasa mgna sai ajiyar zuciya take saukewa.
Hannunsa ya maida cikin rigarta yana wasansa cikin nutsuwa yana sauke numfashi.
Rahma shiru tai tana jinsa bata hanaba sbd da'din da yake ratsata satar kallonsa tai, karaf suka ha'da idanu.
Ido ya kashe mata ya ce“I love you. â€
Kanta ta sadda tana runtse idanumta, ta sauke numfashi ta ce.“Abie zan tafi.â€
Hannunta ya kamo yana murzawa ya ce“Ok tashi kije amman ki Sani wlh ranan ba saurarawa karma ki kuskura kimin magiya bazan jiba.â€
Janyeta yay daga jikinsa ya matsa gefe ya 'dauke rigatar ya bata.
Akunyace ta saka tana kallonsa kamr ba Abienta ba duk ya ciccije mata yana 'daure fuska.
Fuskata kwa'be ta matsa kusansa ta shige jikinsa ta fashe da kuka ta ce“Don Allah Baby kayi hkr kaji?â€
“Uhmm! Su Baby manya ba komai tashi kije.â€
Kiss ya mata agoshi ya 'dotara saman cinyarsa ya mayar mata da safar qafa da ta hannu ya 'daura mata niqab 'dinta, ya kamata ta miqe yaja hannunta suka nufi qofar fita.
Kallonsa take cike da 'kaunarsa.
Labobin ya danna qofar ta bu'de ya matsota jikinsa ya riqe 'kugunta ahankali 'kasa-'kasa ya ce“My baby kinsan ina sonki ko?â€
Kallonsa tai tana 'daga kanta ta shafi fuskarsa ta ce“Dan Allah Abie karkiyi fushi da babynka kaga Kaine komai nawa.â€
Ta 'karashe mgnar akunyace tana sadda kanta gami da sauke ajiyar zuciya.
'Dan murmushi yay ya shafi 'kirjinta ta 'dago da sauri tana kallonsa ya turata waje ya ce“Bye I love you ki gaishe da Abie2.â€
'Kofar ta ga ta rufe tsaye sororo cike da mamakin Abineta idan ta gane fushi ya yi da ita, toh me ta masa ne?
'Kwalla ta ji ta ciko mata cikin idanunta Sam sai taji kome baya mata da'di, ta juya ta ta fara tafiya kamar wacce 'kwai ya fashi mata acikinta.
Can kuwa 'bangaran Meerah ta ha'doma Rahma abincita ta kawo wajan Abie2 ta isko bata nan, sai Abie2 nacin Abincinsa.
Ta ajiye yake tambayarta.
“Wa kika kawoma abinci kuma Meerah?â€
Kanta 'kasa sabida yadda dattijon yake mata kwarjini, tana wasa zoben hannunta ta ce“Madam na kawoma abincinta ta ce na kawomata nan.â€
Abie ya ce“Oh! Toh shi kenan jeki ai zatazo.â€
Sum-sum ta fice, ya bita da kallo sabida yarinyar na burgeshi akwai hankali sosai, kodan ta 'dan manyanta ba irinsu Latifa bace.
Bayan ya gama cin abincin ya wanko hannunsa ya 'dauki carbi yana ja.
Rahma ta shigo bakinta 'dauke da sallama.
Abie ya amsa fuska sake ya ce“Sai yanzu abincin kusa minti talatin ajiye na jiranki, 'diyar albarka?â€
Rahma ta zauna kusan Abie2 ta kwanta da kanta kafa'darsa tana sauke ajiyar zuciya.
Abie ya kalleta yanajin 'kamshi Abie ya cika wajan, ya 'kumshe dariyarsa ya ce“Ni kuwa Babyn Abie yau yana gari kuwa?â€
Idanu ta shiga rarrabawa cikin muryar tausayi ta ce“Na kwana biyu bamuyi mgna ba, abinda fushima yake dani, ni gaskiya Abie2 ban saniba ko yana garin.â€
Ta 'karashe mgnar cikin kame².
Abie2 ya kwashe da dariya sbd daga mgnar tata ma idan kanada hankali da tunani kasan ta ha'du da wanda ake tambayar tata.
Rahma ta fashe da kuka ta miqe zata fice Abie ya kamo hannunta ya zaunar da ita kusansa ya ce“Yi hkr 'diyar albarka na daina daman zamuyi mgna dake tin jiya naso muyi sai baki leqoba, ni kuma ban kiraki ba...â€
Rahma ta goge hawayen fuskarta cikin farin ciki ta ce“Yauwa Abie Allah yasa akan Meerah ne...?â€
Kallonta ya yi cikin rashin fahimtar mgnar ya ce “Meerah kuma 'diyar albarka.....?â€


_Rahmerh ladingo😉_


_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/4/22, 21:23 - Buhainat: ```D A```

```93&94```



Rahma ta gyara zamanta tana kallon Abie2 ta ce“Wh Abie2 Meerah dai.â€
'Dan murmushi yay ya ce“A'a wlh 'diyar albarka, ba mgnarta zan miki ba, tinda bansan me zance miki ba.
Zanyi miki mgna ne akan keda mijinki ne, kinga dai Masha Allah 'yar gata kike gaba da baya, suna sonki duk farin cikinki suke so, abunda suke miki ko mahaifiyarki da mahaifinki suna da rai iya abinda zasu miki kenan.
Ni amtsayina na babanki yayar mahaifiyarki, ki 'daukeni tamkar nine Ummu Aymana, ina son don Allah ki zauna da Abdul Majid lafiya, ki masa biyayya iya biyayya ki kula da shi kamar yadda ya kula dake ki kiyaye duk abinda baya so, ki kasance me tsananin biyayya agare shi ki kyautata masa kamar yadda ya kyautata miki, duk abinda ya kasance yana sonsa don Allah ki tirsasawa zuciyarki son abin domin ki masa shi, matuqar bai sa'bawa addini ba, Abdul Majid dalilinki ya rasa abubuwa masu mahimmanci arayuwarsa, 'dansa ubansa da dai sauransu, wallahi bazan kaffara ba sonda 'dan uwanki mijinki yake miki yafi wanda iyayanki da ni nake miki zai iya rasa dukkan abinda ya mallaka harma da rayuwarsa akanki, shin wannan mutumin 'diyar albarka kinada kamarsa ne?â€
Kai Rahma ta 'daga cikin sanyin jiki,
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment