Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da kuka,ta kifa fuskarta saman kafa'darsa.
Ja'afar yaja dogon numfashi ya ce“Ya Rabbi! Ok fa'da min ya akayi kika zo Tchad ke 'daya? wlh idan ba hakaba zan fita daga sabgar ki gobe na mayar dake gida.â€
Ibtisam cikin kuka ta ce.
“Randa na tambayeka sunan garin da kake a Tchad daman na gama ciro ticket 'Dina zuwa zinder duk da bansan inda zan dosa ba na gwammace nabar garin, shine fa da asubah bayan an tayar damu yin sallah na faki idanun Anna bayan ta koma 'daki, na tula tsunmakarai na rufesu kamar mutum,na fice gidan bus wadda tana shirin fita nazo.
Ku'din wajanka da ka ban shine kawai ban ha'da Dana kowa ba.
A zinder na kwana washegari da asubah muka wucce diffa daga nan muka samu motar Tchad naci wuya sbd sai da na kwan na wuni banci komai ba kud'ina ya 'kare, shine d mukazo na amshi aron waya na kiraka.â€
Ja'afar ya ce“Uhmm! Kinyi son ranki amman kinsan irin halin da kika jefa iyayanki?harda nawa iyayan tinda anacewa ni na 'boyeki da ni kaina kinsan yadda na shiga tashin hankali? Sannan Inda wani abun ya sameki fa?â€
Ibtisam ta kalleshi ta ce“Zan iya mutuwa dominka Mon amour. â€
Ta 'karashe cikin shashe'kar kuka.
Matseta yay jikinsa yana buga bayanta.
Ya furta“Ya Allah! Ok yi shiru baby ya isa ok.â€
Ya 'karashe mgnar yana ciro wayarsa ya kira number Baaban sa.
Bugu 'daya Malam Adamu ya 'daga da sallama.
Ja'afar ya 'kas'kantar da murya ya ce“
Baaba barka da yamma ina yini?â€
Daga can Malam Adamu ya ce.
“lafiya ba lau ba, Ja'afar iyayan yarinyar nan sun sakamu gaba wlh na rasa yadda zanyi, don girman Allah ka fa'damin gaskiya kasan inda Ibtisam take?â€
Ja'afar ya kalli Ibtisam tai luf 'kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya idanunta lumshe, hawaye na saukowa saman kyakkyawar fuskarta.
Mugun tausayinta yake ji, yarinya 'karama mai shekaru 17 ta iya takowa tin daga Niger har 'kasar Tchad dominsa sbd son da take masa, taya zai iya jure barinta cikin 'kunci?
Idanunsa ya runtse zuciyarsa na matsanaicin bugu, aransa ya ce“Ga 'koshi ga kwanan yunwaâ€
Sake matseta jikinsa yay ya aro jarumta ya ce“Baaba kuyi hkr komai zai wuce ina tayasu da addu'a insha Allahu Ibtisam tana hannu nagari.â€
Malam Adamu ya ce“Allah yasa Ja'afar ya kk da aikin fatan komai lafiya? Ina so Yahuza? Jiya munyi fira da iyayansu sai albarka suke saka maka wai duk sunsan Kaine jarumin.â€
Ja'afar ya ce“Baaba zan kiraku anjima.â€
Sallama sukayi Malam Adamu na sanya masa albarka.
Ja'afar ya ce“Malama 'dagani.â€
Numfashi ya ga tana fitarwa cikin nutsuwa alamar ma ta yi bacci.
“Ya Allah!â€
Ya furta yana kwantar da ita ya lulu'ba mata bargonsa, ya 'dauki wayarta ya ga ba chaji amace ya jonata chaji ya fito waje.
Zaune yay saman tabarma ya kira Baba Tsalha.
Bugu biyu ya 'daga.
“Yauwa Baba 'dazu ina gaggawa na cema sai nadawo, ya zanyi da yarinyar nan? Gaskiya ban son ta kasance cikin damuwa ko 'kunci, ya zanyi ma wlh dubara ta ku'buce min. Ga can ana zarginko ta gudo wajena, ya zan maidata ma ban saniba, tinda bazai yuba mu zauna waje 'daya ba aure tsakaninmu.â€
Baba Tsalha ya ce“Tashin hankali! Amman sai nake ganin bai kamata ka maidata ba gudun karta kuma guduwa ta shiga duniya arasata baki 'daya, bari na dawo gida zamuyi mgnar sai ta zauna nan wajan Falmata tinda ga Yara nan, kaga bazai yuba Ku zauna tare.â€
Ja'afar ya ce.
“Ngd Baba Allah ya qara girma.â€

Rahma tinda suka iso gida ta tattara ta tare wajan Abienta. Kiran sallar la'asar ne ya saka ta tafi 'bangaranta.
Raiyana zaune saman bed 'dinta tana waya.
“Humm! Ai wlh iya gaskiyar nake fa'da miki, yau naga abinda na jima ban ganiba, kuma ruwa da iska sai nayi wannan ha'di, dan ubanta ko zata barmin mijina ya huta, badan tsabar kamar da suke ba, wlh sai nace wajan haihuwarta likitoci sun canza masa yarinyar da aka Haifa masa, shegiya mayya kamar ita 'daya ce 'diyar attajiri aduniya sam yarinyar bata barin wata qofa da mutum zai samu shiga zuciyar Abdul Majeed na ratse da Allah sai na tarwatsa rayuwarta, rubuta ki ajiye. Idan tana nan bazan samu Majeed ba har abadan. Ita aunty Saro 'kidahumace sam bata gaenwa sabida ta samu nama da juice tana ci tana qara jibgewa kamar kayan wanki shi kenan bu'kata ta biya, da kayi mgna ta ce kayi hkr ka nutsu mtswwww!â€
Wahida ta 'kyal'kyale da dariya, daga can ta ce“
Ai ba zata ganeba ita taci dai, yanzu dai ki shirya zuwa jibi kizo mu tafi can 'din muji ta inda za'a fara wlh zataci ubanta, 'diyar gida zata hana matar gida walawala.
Raiyana ta ce“Ba wannan ba ma wlh na ha'diya yawu jikin ba'kin yaron nan da ganinsa zaiyi fawa inason sai ya kashemin 'kishirwata kafin nasan yadda zan ha'da aurensu da shegiyar balarabar nan, ko ya kika gani.â€
Wahida ta ce“Kin fini tsiya sosai amman karki fara neman lalatada shi ki kawar da Rahmar, muje kawai wlh malamin hatsabibine, zai miki yadda kikeso, tinda kin saka agano mazauninsa abin da sauqi jinnu zasuyi aikin wlh duk abinda kikeso sai kin samu.â€
Raiyana tai dariya ta ce“
Ok Ngd zamuyi waya anjima da dare.â€
Ta katse kiran ta mi'ke ta gyra jikinta tana dariyar nasara dan ji take komai ya kankama da ikon Allah.

Bayan da ya dawo daga masallaci, sallar la'asar ya yi wanka ya shirya cikin wasu fararen kaya riga da wando masu taushi, ya na fesa turare, yaji ana knocking 'din 'kofar.
Cike da takunsa na qasaita tamkar wani yaro 'dan shekaru 30 yake jinsa.
Key ya nurza ya bu'de 'kofar.
Sanye take da riga da siket 'yan Saudiya masu masifar kyau, kalar golden sai wani irin 'kamshi take, ta raba dogon gashinta biyu ta 'daure ko 'dan kwali bata yafa ba.
Abie ya ware mata hannayensa, ya na fa'din.
“Oyoyo Babyna.â€
Shigewa tai cikin 'kirjinsa ta 'kan'kameshi, ashagwa'be ta ce.
“Abie Rabin Raina yau inajin nutsuwa fiye da kullun duk da Abie 2 ya hana nai kewarka. Abiena kayi kyau sosai kawo na fesama turaren.â€
Ta 'karashe mgnar tana 'dagowa ta shafi sajansa zuwa gemunsa, tana 'da'ddage ta Kira “Abie Rabin raina, um zanyi kuka fa!â€
Abie ya gane nufinta.
Yay saurin tallafota jikinsa sosai ya saddo yadda tsawonsu zaizo 'daya cike da rauni ya ce“No! Rayuwata karki min kuka kinji oya toh.â€
Rahma cikin farin ciki ta sumbaci gemun da sajan da hancinsa ta dawo da kallon labb'ansa tana marerece fuska tana kallon 'kananun la'bban nasa.
Bakinsa taji saman nata ya sakar mata sumba mai sauti yana dariya, ya janyeta jikinsa ya ce“Toh Baby shi kenan ko?â€
Kai ta 'daga ta amshi turaren ta fesa masa ta ce“Abie Rabin raina muje wajan Abie 2 ko.â€
Gira ya 'daga mata ya kama hanunta ya kaita har gaban dressing mirror ta ajiye turaren yajata suka fito.
Raiyana wacce ta fito daga bedroom 'din ta bisu da mugun kallo, sai wayance ta ce“Kaga 'yar Abienta muje Abienki yaci abinci ko.â€
Rahma ta janye hannun daga cikin na Abie cikin sanyi jiki ta ce“Kuje kawai ni na tafi wajan Abie 2.â€
Bata jira amsar suba ta tafi ta fara taka steps cikin sauri kamar zata fa'di.
Abie ya ce“Baby kiyi asannu karki fa'da pls.â€
Rahma ko kallonsu bata bai taci gaba gaba da sauka cikin saurinta.
Raiyana ta rungume Abie ta baya tana fa'din.
“Nayi kewarka mijina sannu da zuwa fatan ka dawo lafiya?â€
“Alhmdllh! Fatan na sameku lfy?â€
Rahma ta waigo karaf idanunsu ya sarqe da na Abie, tai saurin juyar da kanta qafarta sauran ka'dan ta goce tai saurin riqe 'karfen benin, taci gaba da saukowa.
Abie ya zame jikinsa ya ce“Bakida hankali kefa 'diyata na kallonki bakya jin ko kunya.â€
Yay maza ya bar mata wajan cike da haushinta.

Jaddatu zaune tana Jan casbi. Latifa na zuba mata shayi.
“Latifa ya nakeji kamar cittta da kananfari ya yi yawa ne?â€.
Latifa ta ce“Jaddatu yadda naake sakawa kullun ne na saka kur'bi kiji.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi na neman laifinki ne yi ki wuce abinki.â€
Jaddatu ta bugama Hanan casbi ta ce.
“Wlh za ki koma inda kika fito shegiya uwar tusar tsiya.â€
Latifa tai saurin ha'diye dariyata ta zubawa Hanan shayin ta bar falon cikin sauri gudun kar ace ta yi.
Rahma ta wucesu 'Kala bata ce ba.
Jaddatu ta ce“Rahma ni kikewa gaba bayan duk fitsara da kika min 'dazu?â€
Rahma ta dafe goshinta ta juyo ba tare da ta yi mgna ba ta ha'de mata hannuwaðŸ‘ta juya ta fice.
“Anya junnu basu shafi yarinyar nan ba kuwa? Ikon Allah! â€
Iman ta bi Rahma da gudu.
Abie ya sauko ya zauna kusan Jaddatu yana murmushi ya ce“Ummi keda Wa?â€
Hanan ta ce“ita da Ummi qarama, wai ta fice dan bata mata mgna ba wai shi kenan gaba take mata.â€
Abie yay dariya ya ce“Ba ruwana sunfi kusa.â€
Jaddatu ta ce.
“Dole ka fa'di hakan mana Abdul.â€
“Ummi bari naje mu gaisa da baqon naku...â€
“A'a wlh ban ciki can kai da 'yarka, iyayan kwashe².â€
Raiyana ta ce“Wlh fa ummi kwashe2.â€
Hanan tai dariya ta ce“Ummi ina sonki za ki mutu ki barni.â€
“Ai dole tinda ke tsaron duniya kikazo.â€
Abie ya sumbaci Jaddatu ya mi'ke ya kaima Hanan duka ya ce“Ban ta'ba ganin me maida Uwa kaka ba sai ke.â€
Ya 'karashe mgnar zai fita Raiyana ta ce“Abincin fa?â€
Bai kalleta ba ya ce“Sai na dare nayi ciye-ciye cikin jirgi.â€
Ya qarashe mgnar yana tafiya.
Da idanu ta rakasa, sosai take masifar sonsa ta sani idan batai wani abun ba ba zata ta'ba samunsa ba.

Rahma tana zaune kusan Abie 2 suna fira, sai ta ga kamar ya sauya mata.
Abienta ne ya shigo da sallama suka amsa.
Rahma taqi kallonsa tana ji ya zauna dab da ita, har tana jin hucinsa.
Abie2 ya ce“Ya gajiya?â€
Abie ya amsa“Alhmdllah! Ya zaman hkr har na samu lokaci zuwa gobe sai mu tattauna insha Allahu.â€
Abie 2 ya ce“Ina godiya Allah ya qara girma ya tsareku da dukkannin abin qi.â€
Rahma da Abie atare suka amsa da.
“Ameen.â€
Rahma na shirin kwantar da kanta akafa'dar Abie 2 Abienta yay azamar kamota ya mi'kar da ita tsaye ya mi'ke.
Kuka ta sanya masa ta fara fizgewa.
“Ya Rabb! Baby me na miki kuma? Oya muje naji.â€
Bai jira komai ba ya 'dauketa ca'dak kamar jaririya ya mannata 'kirjinsa ya fice daga falon.
Abie2 ya tintsire da dariya ya ce“Ikon Allah! Wannan 'diyar tamu akwai rigima.â€
Rahma shiru tai jinta 'kirjin Abienta tai luf harda tura fuskarta 'kasan wuyansa tana shaqu ni'imataccan 'kamshin jikinsa.
Lambu ya nufa da ita.
Tsakiyar wasu korayen ciyayi ya sauketa ya zaunar da ita shima ya sauna ya kamo hannayenta yana murzawa ya 'dago ha'barta.
Cikin taushin murya ya ce“Fa'damin laifina baby ummina sai na baki hkr ok. Amman kar na sake ganin ko kusa kin zauna kusan Abieni 2 duk rada na sake gani zan kore shi.â€
Kallonsa ta yi tai saurin runtse idanunta ta kwantar da kanta a'kirjinsa ta shiga sauke numfashi da Sauri Sauri, bugun zuciyarta na qara tsananta, ta shige jikinsa sosai ta kira shi.
“Abiena Rabin raina?â€
“Na'am Baby ummina mene um�
Kai ta girgiza masa ta shiga sauke ajiyar zuciya.
Tsakiyar kanta ya sumbata yana shafa kanta yay mata ra'da akunnenta.
“Babyn Abienta yay sauran sati 2 ki koma Espagne. â€
Kuka ta sanya masa.
“No! Karatu dolene babyna tare zamu zan tsaya har tsawon sati sai kin warware na dawo ok?â€
Kai ta jijina, tana sakin murmushi.
Haka ya samu cikin dubara har ta Saki jikinta ya Kama hannunta suka zagaya lumbun, ya tsinko mata lemu da ayba basu qarasa nuna ba, kiran magarib ne ya dawo dasu cikin gida.

Ja'afar fita yay yaje kasuwa ya siyoma Ibtisam dogayan riguna masu sauqin ku'di irin na shuwa arab guda biyar da hijabai uku takalma uku sai mai turare sabulu da soson wanka.
Tinda ya dawo ya zauna tsakar gida har lokacin da aka fara kiraye² magarib, ya mi'ke domain tashin Ibtisam.
Sosai take baccinta hankali kwance.
Tsugunawa yay dab da katifar ya du'ko kansa bakinsa dab da kunnenta cikin nutsuwa ya kirata.
“Mon cÅ“ur! Ta shi.â€
Yadda la'bbansa suke ta'ba fatar kunnenta sai taji kamar susa mata fatar kunnen ake cikin bacci.
Sake mi'kewa tai tana turo baki gaba.
“Oh! Bazaki tashi bâ?â€
Ya qarashe mgnr yana mur'da kunnenta.
Zabura tai tana fad'in .
“Wayyo Anna zafi....â€
Idanun hu'dun da sukayi da Ja'afar ya saka ta ha'diye sauran mgnar ta sadda kanta.
“Ta shi ga kaya nan na siyo miki anjima za ki koma wajan baba me taxi akwai budurwa dai dai ke ki jira nasan me zanyi, sauran kice gudowa kikayi zaice musu ke matata ce 'daki muke nema zan qaura nabar ma su Harisu nan.â€
Cikin murna ta mi'ke ta fice da gudu tana fa'din.
“Allah yasa“Na zama matarka.â€
Da kallo ya bita yana murmushinsa mai tsada ya motsa 'kasan labb'ansa ya ce.
“Ameen baby love.â€
Alwala yay ya tafi masallaci.
Itama alwala tai ta zari hijab 'daya cikin kayan da ya siyo mata ta saka, tai sallah.
Su Harisu koda suka isko Ibtisam abin bai basu mamaki sanin irin soyayya da sukewa juna, kuma ya kirasu ya musu bayani akan su rufa masa asiri har komai ya dedeta. Bayan sunyi abinci baba Tsalha yazo ya tafi da Ibtisam kewayansa. Da hannu biyu Falmata da yaranta suka kar'beta.

★★★★★★
Bayan sati 'daya.
Rainaya tana ta shirya tugunta cikin sirri wanda Ja'afar da Rahma basa tunanin ko a mafarki irin k'addara zata iya afka musu.
Haka Ma'aruf na Gabon bai dawo ba.
Duk wani motsin Ja'afar a Tchad ya sa ni, tsaf zuwan Ibtisam ne bai saniba sabida ba damuwarsa bace, yanadai bibbiyarsa idan yana masa aiki,shi mutunne idan kana masa aiki sbd sana'arsa mai ha'darin gaske toh bai yarda da kowa, ba ko waccan direban ya 'batar da shine har lahira sabida zai tona masa asiri.
Amman abu 'daya ya basa mamaki Ja'afar bai saka masa idanu ba, shi dai aikinsa yake na driving.

Ibtisam hankalinta kwance Ja'afar na kulawa da ita kullun da safe zai shiga su gaisa, haka zai kirata da sabon layin da siya mata suyi fira.
Baba tsalha ya ce su shirya kawai sai suje Cameron wajan yayar Baban Ibtisam karime sai suyi mgna ta fihimta sai 'dauro musu aure acan amman sai anyi mgna da Malam Adamu dan auren ya yi albarka.

*Gabon*
Zaune yake a falonsa daga shi sai guntin wando, iya guiwa.
Waya yake yana 'kyal'kyala dariya ya ce. “Wallahi naso rama abinda ya min toh amman shegen yaron ina mugun anfanuwa da shi, duk wani abin 'karfin tasirin asirine wlh ko zaka kashesa bai San cewar shine ya satomin 'diyar governor ba a *Hermepolite*, sai da na tatsi 20 millions kafin na bayar da ita, har yau basu isa su kamani ba. Amman kasan shi nakeso ya 'kwamuso min Rahma Abdul Majeed Abdulwahab Marocco. Sbd yaron akwai sa'a atare da shi.â€
Daga can mutumin yay dariya ya ce“Au wai har yanzu an rasa hanyar bi asaceta? Ni kuma da zakabi shawarata idan an satota kar kanemi fansarta da ku'di kawota ayi safarata wlh yarinyar nan yadda Allah ya mata halitta mai kyau zaka samu millions ba adadi amaidata karuwa kawai.â€
Ma'arufa ya ce“No! Akwai abinda zan shirya na rama wulaqanci da ya min, inason na samu wacce yakeso na 'kwamushe... Kai nafasa ramuwar gayyar ma, Rahma Abdul Majeed bari kaga abinda zan saka Amata sai muga zai rayu ko mutuwa zaiyi uban nata...â€
Knocking 'din qofar akayi ya mik'e ya nifi qofar yana fa'din.
“Madam ta dawo gobe nake shigowa Tchad zamuyi waya.â€
'Kofar ya bu'de, Aishatu tsaye tana yamutsa fuska.
Gefenta Rabi'ah ce ta kafesa da idanauwa.
Gira ya 'daga mata, ya ce“Baquwa mukayi?â€
Aishatu ta fice tana fa'din.
“Rabi'a h ce baquwa? Ji sokana.â€
Dariya yay ya nufi bedroom 'dinsa Aishatu ta bi bayansa.
Rabi'ah ta zauna tana karka'da qafafunta, ta ce“Bazan barki kici arzi'kin nan ke 'daya wlh.â€
Saman gado ya kwanta Aishatu ta zauna tana shafa tumbinsa ta ce“Ni kaban ku'di zamuje shopping. â€
Baki ya ta'be ya ce sai kin ban na 'Dana marowaciya, dudu so nawa nayi tinda nazo zo naga babyna.â€
Zatayi mgna ya rufe mata baki da nasa ya shiga dagula mata lissafi da Rana tsaka ya 'barjeta son ransa Allah yasa qofar arufe da Rabi'ah ta jiyo ihunsu.
Da kansa ya shirya suka fita har Rabi'ah wacce ta dinga masa irin wasu abubuwa a 'boye na alamar tana sonsa da sun ha'da ido.

*Niger Tahoua*
Tanko tsaye tsakar gida yanaa kallon yadda Jamilu yke musu tijara ba kunya ba tsoron Allah.
“Wallahi na Baku sati idan Ibtisam bata dawoba daga yawon tamba'dar sai kun biyani kayana da ma'kuddan ku'da'den da na kashe muku har na gyaran gidan da na muku. 'Kilqmq da saninku ta gudu kunyi hakan dan kuci dukiyata....â€
Laraba da takaici y isheta ta warto muciya ta sauke masa adoron bayansa, sai da ya rankwafa.
Zata qara masa Tanko ya riqeta.
“Ai ka bari na qara masa fita ka barmana gidanmu bazamu bayar da ku'din ba kaji 'dibar albarka uban waye ya janyo mana 'yarmu ta 'bata idan ba kai ba?â€
Jamilu ya ce“Ni kika buga toh ki jira sakammako kuma auren ba fashi tinda kun bani.â€
Ya fice da Sauri ganin tana Neman zubar da Tanko qasa sai ya 'dauka ko aljanu gareta.
Tanko ya ce“Insha Allahu zamu baka ai ni inason auren.â€
Laraba ta ce“Ba wani nan qilama da saninka ta gudu wlh zataci ubanta duk randa ta dawo aure kuwa ba fashi, ai kawai na nuna masa rashin ta idon da ya nuna mana ne, yo Wa ya bamu ku'din biyansa.â€
Taslim ta ce“Yanzu Anna meye anfanin irin haka? Kunyi sanadin 'batan aunty Ibtisam, ammaan ba nadama sai ma jiran kike tazo ki azabtar da itaâ€.
Ta qarashe mgnar tana kuka.
Ta shige 'dakinsu.
Tanko ya zauna yay tagumi yama rasa dalilin da yake son dole 'yarsa mafi soyuwa aransa matsa mata har tabar gida.

Inna zaune tana riqe da k'atuwar sanda sai bubbu'de hanci take.
Malam Adamu ya fito daga 'dakinsa ya kalleta ya ce.
“Ikon Allah Hansatou yau Wa za'a buge? Yau kwana uku kullun kina wuni da 'katuwar sanda kamar makauniya.â€
Inna mai waina ta ce.
“Masu so mana tijara akan 'batar 'yarsu suna zargin 'danmu wanda nasan ko qafa ta 'dauka ta iskeshi korota zaiyi, bamu basa tarbiyar da zai hure ma 'yar mutane kunne ba.â€
Deluwa ta ce“Hansatu muyi dai addu'a ba'a shaidar 'ya'yan zamani, duk da na yarda da 'danmuâ€
Inna mai waina ta ce“Au kina nufin Ja'afar zai iya riqe 'diyar marasa mutuncin nan masu son abin duniya?â€
“A'a ni ban ceba baki fahimceni ba ne.â€
Malam Adamu ya ce“Hafsatu muyi ta addu'a dai duk da nasan Ja'afar tabbas da Ibtisam na wajansa zai fa'damin ko ya fa'dawa babansa Lukuman. Ajiye sandar yau kwana uku kina famar tanadi taqi dawowa sai ki hkr ai.â€
“Shi kenan kasan ba na iya tsallake mgnarka.â€
“Yauwa na gode Allah ya yi albarka, ina yaran ne wai?â€
Deluwa ta ce“Ai kam tinda Nuru ta haihu fa basa zama can na barosu anjima idan na koma zan korosu.â€
“Madallah toh Allah ya musu albarka amman karsu kuma komawa sai ran suna.â€
Inna ta ce “Malam naji Ana ra'de-ra'din ma Jamilun ya ce abiyasa dukiyar da ya kashe idan bata dawo ba, wlh ni dai 'Dana bazai kwasa ba.â€
“Don Allah Hafsatu kiyi shiru haba!â€
Mi'kewa tai ta nufi 'daki batace komai ba. Fita yay daman ya tsaya cin abinci ne.

*Tchad*
Washegari
Cikin shirinsa ya fito sai baza 'kamshi yake, yana rufe qofar 'dakin ta turo 'kofar ta shigo da sallama.
Ja'afar ya amsa yana kallonta, hararata yay ya ce“Na kiraki ne?â€
Ibtisam ta qaraso dab da shi tana kwa'be fuska ashagwa'be ta ce.
“Mon Amour tin jiya ban sanya ka idanuna ba, muna gida 'daya, yauma tin safe ga shi har yamma kazo zaka da'da ficewa.â€
Ta 'karashe mgnar tana ra'bawa jikinsa.
Fuskarta ya 'dago ya sumbaci kumatunta ya ce“Je t'aime bcp mon cÅ“ur, zanje airport na dawo.â€
'Kan'kameshi tai ta ce“Zanje pls ka ji Mon amour. â€
“No! Ke abace mai daraja wajena sannan mai tsada dan haka bazan tab'a fita dake ba kina killace har sai kin zama matata, lokacin darajarki ta linka balinkin wannan ok baby love.â€
Kai ta 'daga tana shigewa jikinsa ta ce“Duk abimda ka cemin bazan ta'ba qetare shi ba, bari na koma toh.â€
Ta qarashe mgnar tana janyewa daga jikinsa ta rugu aguje ta fice.
Murmushi mai taushi ya Saki Allah ya sani yana son Ibtisam so mai tarin yawa .
Ficewa yay ya rufe qofar ya shiga motar Ma'aruf domin zuwa tarbansa.

Raiyana ta fito daga 'dakinta kai tsaye ta haura sama hawa na 2 wajan Rahma.
Zaune take waya ahannunta cikin falon ta yayin da Latifa take mata gyaran faratan 'kafa ta gama na hannuwa.
Doorbell 'din 'kofar falon ta Danna.
Rahma ta ajiye wayan ta ce“Latifa je bu'de ko Abiena ne ya dawo da wuri haka, idan kin gama min muje wajan Abie 2.â€
Latifa ta ce“An gama uwa 'dakina.â€

Tana zuwa ta bu'de 'kofar ta ga Raiyana.
“Ina uwar 'dakin nakine?
Latifa ta ce“Ga ta can zaune falo.â€
Raiyana ta shigo da sallama.
Rahma ta amsa tana kallont, batayi mgna ba.
Zama tai ta ce“Ummi kuma daughter kina hutawa ne?â€
Rahma ta ce.
“Eh Ammi ya gida?â€
Raiyana ta ce“Lfy lau daughter, kinga mutumin ki 'dazu fitar da nai kasuwa na gansa ya burgeni na siyo miki masu kyau 'yar roba.â€
Rahma ta amshi robar strawberry tai murmushi ta ce“Wow! Amman kin burge sosai fa! Yanzu na gama cewa Abiena ya siyomin kaf na shanye na gidan Allah ya biyaki.â€
Ta qarashe mgnar tana bu'de 'yar farar rubar ta ciro guda ta lun'kuma baki ta lumshe idanunta tana taunawa.
Raiyana wani irin mahaukacin da'di ya kamata tasan komai ya qare kamar yadda Malam ya ce ta yi ta gudanar ta tabbata Ja'afar ma zai ci abin ta hannun da ta biyar da abin ba qaramin ku'di ta kashe ba.â€
Kanta ta shafa ta ce“Ba komai daughter ai dole na faranta miki. Bari na je qasa wajan su Ummi.â€
Rahma ta ce.
“Ok ammi bye.â€
Ta ci gaba da shan strawberry 'dinta hankali kwance tana Ajin wani irin mugun da'dinsa.

Washegari.
Misalin 'karfe tara na safe Ja'afar yay shirin fita yau bai fita da wuri ba, sbd azababban ciwon kan da yake fama da shi tin daren jiya, ga shi gobe su ke son tafiya Cameron, ji yake kamar akwai abinda yake so bai San meye ba. agaggauce ya biya su ka gaisa da Ibtisam ya tafi.
Rahma zaune cikin lambu ta ha'da kai da guiwa ta rasa me yake mata da'di ta rasa meye take mugun so haka da take ganin baqin kowa tin jiya.
Wayarta kira ya shigo tana ganin Abienta ne ta ha'de fuska taqi 'dauka, tin jiya haushinsa take ji.
Kira 4 ya mata taqi 'dagawa, ta fashe da kuka ta mi'ke tsaye ta ce“Ina zan ganshi?â€
Tafiya take cikin san'da kamar munafuka.
Karo ta ci da Abie sai da ta jita cikin jikinsa, ya rungumeta gam ya na fa'di.
“Baby wai me ke damunki tin jiya kirana ma bakya 'dauka, na nemeki yanzu kaf bakya ciki.â€
Rahma ta yamutsa fuska ta ce“No! Ba komai fa! Bari naje na kwanta kaina ciwo.†ta qarashe mgnar tana janye jikinta da sauri tabar wajan tana ha'dawa da gudu, dan ji take kamar ya ra'ba mata garwashin wuta.
Abie hankalinsa amugun tashe ya bita yana kiranta amman ko waiwaye batayi ba.
Ja'afar sanye da 'kananun kaya, wanda suka masa masifar kyau. driving yake yana amsa waya, duk baida nutsuwa, baisan abinda yake masa da'di ba.
Waigawar da zaiyi ya hangota an bu'de mata mota ta fito, ta sunkuyo tana mgna, sai ya ga
Ta nufi salon wajan gyaran gashi.
motar tabar wajan.
Burki ya taka da qarfi ji kake 'Kuttttttttt!
Jikinsa har 'bari yake wajan qoqarin fitowa.
Ya katse wayar.
Dab zata shiga wajan ya mata sallama.
Rahma Waigowa tai ta zuba masa kyawawan 'kannun danunta cike da mahaucin sonsa ta ce“Kaine ko? Inata nemanka,bansan Inda zan ganka ba.â€
Ta qarashe mgnar ta fashe da kuka.
Hannunta ya Kama ciki tsantsar 'kaunarta, ya kwantar da murya ya ce..........! Wlh karki bari abaki labari nemi naki akasuwa sayan na gari maida 'kud'i gida. *Na gama free page*
Tabbas bana naso tsayawaba ammaan agaskiya na fara zuwa Inda ya kamata ace na tsaya, karkiji Shankar siyar DATTIJON ARZI'KI akan naira 300
Hajiya kiji fa laqabin da na masa *BAKANDAMIYATA🥰*
_Kodaga jin sunan kunsan na tsaya na tace na kuma na tsara labarina domin fa'dakarwa na kuma nisha'dantar na wa'azintar, ga wata irin soyayya wacce salonta dolene ya qayatar da makaranci.🥰_
_💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰_

*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*


BA'KAR FATA
Autar Manya

TSINTACCIYA
Nimcyluv

SULTAN
mss flower


Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218


*Real Ladingo+22796515805* For more information😇

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/7/22, 19:02 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_

21&22

_*My Sisters Don Allah Don Darajar Annabi Karki Karanta Idan Baki Biya Ba, Na Ku'dine Idan Kinga Yana Yawo Na Satane Ga Hanyar Da Za Ki Samu Naki Akan.😟👉ðŸ¼300N +22796515805*_


“Qalbina bari kuka za ki saka nima nayi kuka, kin ga
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment