Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

min wani sunan ba kina kirana da Abdulmajid sak OK? â€
Rahma ta ware kyawawan k'ananun idanunta ta ce.
“Wayyo na shiga uku Rabin raina kayi hkr, ni ina zan Iya Kama sunan garkuwata qiri² tabbb wlh bazan tab'a ba, amman kamin Afuwa zan saka ma wani sunan amman Abien yabi jinin jikina bazan Iya daina ba, zan gama ba Abienah.
“My sweet darling yayi koh?â€.
Ta qarasa mgnar agajiye tana tura kanta tsakiyar k'irjinsa.
Tattausan murmushi yay yana sumbata tsakiyar kanta, ya ce.
“Yes yayi my baby love Ngd.â€
Ya k'arasa mgnar yana dialing d'in number Jaddatu, ya sake matseta jikinsa, jin wayan ta fara ringing ya saitai nutsuwarsa.
Sallamar Jaddatu ta kard'e dodon kunnensa, tana fad'in.
“Kai Abdul! Sbd Allah duk kana ina Baku Kira idan an Kira ba'a samunku?â€
Abie ya amsa sallamar ya d'ora da cewa.
“Afuwan ummina ina wuni barka da yamma, ga baby Ummi.â€
Jaddatu daga Chan ta ce.
“Bani ita naji lafiyarta....â€
★‡★
*Gabon*

Ma'aruf ya shiga muguwar damuwa akan dukiyarsa da wuta ta cinye.
Ganin hakan yasa Aishatu ta sauko daga dokin fushin da take da shi, ta shiga masa nasiha tana kwantar masa da hankali, dangi kowa hankalinsa ya tashi, dan ayanzu Ma'aruf ko maganin rabin million 'daya bazai maka ba, dan account d'insa 'yan canji ne kawai.

Zaune take kusansa tana basa abinci abaki Wanda idan ba hakan tai ba tana lallashinsa bai ma damu da yaci ba, duk da kuwa ya fawwalawa Allah kominsa na shi yasan alhakine yake binsa.
Asanyaye ya ce.
“Masoyiya na qoshi bari nayi wanka muje gida mu gaishesu.â€
Hannunsa ta Kama ta ce.
“Don Allah ka Saki ranka bafa aja da ikon Allah jarabawace idan ka cinyeta sai Allah ya maka falalar da baka tab'a zatoba, amman idan ka damun sai ya barka da damuwarka don Allah ka manta komai.â€
Rungumeta yay yana buga bayanta yace“Wlh ba komai na barma Allah komai ikonsa ne yanada ikon yimin hukuncin da yafi wannan sabida na sab'a masa dayawa daman kuma baka tab'a Allah kace kaci bulus.â€
“Hakane amman ai ka tuba kuma Allah gafuru rahim ne, insha Allah zai kalleka da idon Rahma muje ka shirya.â€
Bedroom suka nufa sai suka Fara jin ihu, Ana buga musu 'kofa.
Ma'aruf jikinsa na rawa ya nufi k'ofar aguje hankalinsa atashe yana fad'in.
“Ko wata musibar ce ta sauko min hallau.....â€

_*+22796515805*_

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
5/24/22, 15:22 - Fiddausi Yunus left
5/27/22, 10:51 - Buhainat: ```D A```

```101```

_Rahmerh Ladingo😉_


_*Alhamdulillahi Am backðŸ‡ðŸ»*_


😅🙈🥳😒🚶ðŸ»â€â™€ï¸


Ma'aruf na bud'e k'ofar falon yaci karo da Nura direba tare da mai gadi, hankalinsu atashe.
Ma'aruf ya ce.
“Wai lafiya? Me ya faru ne?â€
Nura ya ce“Yallab'ai ga mota can ta kama da wuta a qofar gida, zanje aiken da ka kamin, ta Kama da wuta Allah yay da kwana na gaba na fito cikin hukuncin Allah, ba yadda bamuyi ba mu kasheta taqi mutuwa, ga jama'a chan na famar kashewa .â€
Ma'aruf banda sunan Allah babu abinda yake fad'a, bakida 'daya ma duk wasu addu'o'i da ya sani ya ji sun tsaya masa cak, jikinsa na rawa ya nufi hanyar wajan, suna biye da shi.
Aishatu da take tsaye a k'ofar falon tai zaman 'yan buri, ta d'ore hannayenta saman fuskarta, tana fad'in.
“Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha!â€
Ta k'arashe cikin sakin kuka zuwa yanzu Ma'aruf na bata mugun tausayi tabbas ya had'u da iftila dayawa.
Miqewa tai ta koma ta d'auko hijab ta saka ta fito.
Ma'aruf yana tsaye yana kallon 'yan kwana-kwana suna kashe wutar, Wanda mak'ocinsa Salisu ne yay wannan jihadin na kiran 'yan kwana-kwana.
Motar ta k'one sosai ba lallai ta anfana ba.
Aishatu ganin yadda Ma'aruf yake tsage kamar gumki, sai jaje jama'a suke masa yana d'aga musu kai, ya saka ta isa wajan ta Kama hannunsa suka shigo cikin gida har wasu na biyosu suna k'ara masa jaje.
Mai gadi ya rufe gidan, yayin da Nura yake tsaye wajan motan da ta kusan cinyewa k'urmus, dan ba lallai ta anfana ba.
Zaunar da shi tai saman kujera a falon, taje fridge ta d'auko ruwan sanyi,ta bud'e ta kafa masa bakinsa.
“Please kasha.â€
Ba musu ya dinga kwankwad'an ruwan sanyin, sai da yasha kusan rabi, ta janye masa goran ruwan daga bakinsa, ta Kama hannayensa ta ce.
“Kayi hkr babu wani abu da yake wanzuwa adoron duniya ba tare da izinin Allah ba! Dan haka kayi hkr ka amshi dukkan jarabawarka wana Allah zai wanke ma dukkan zunubanka ne ta wannan hanyar, amman ba wai na Tara Sani ga ubangiji na bane, ka tattara komai ka barwa Allah, kayi ta maimaita.
Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un! Allahumma ajirni fi musibatihi waklifni khairan minha, Allah ya bamu ikon cinye jarabawarmu.â€

Ma'aruf ya rungumeta, gam yana sauke numfashi, cikin aro jarumtarsa ya ce.
“Wallahi Aishatu na amshi dukkan k'addarata tinda dai ina tare dake Alhmdllh!â€
Sake rungumeshi tai ta ce“Allah ya bamu juriyar cinye dukkan jarabawar da Allah zai jarabemu da ita.â€
Ya amsa da.
“Ameen ya Allah.â€

Rabi'ah zaune da cup d'in kunnun tsamiya, Wanda ta saba, duk ta rame sbd yadda cikin yake bata mutuqar wahala, sai wani uban fari da tayi.
Kunnuwa ta kasa kiskirin, tana jin mamanta da yayanta Murtala suna mgna, qasa².
“ Murtala! Wlh da akwai inda zan kai Rabi'ah da na kaita, ganinta agidan nan ba qaramin baqanta min rai yake ba, Allah kana gani kai shedane akan yadda nabawa yarana tarbiya, amman shegiyar yarinyar nan, tai watsi da tarbiyar dana basu taje ta kwaso min abun kuya, ya Allah kamun maganin wannan masifa da ta tunkaro mu...â€
Murtala ya katseta ta hanyar cewa.
“Maama dan Allah kiyi hkr, mu rungumi k'addara, ina zamu turata? Mu muna gudun abin kunya sai muturawa wasu ai sam hakan baiba, kowa yasan gidanmu munada nutsuwa da tarbiya ita da taje ta kwaso abin kunyarta ita da shi, mu rage nuna mata qyama, sabida ba wanda ya isa ya wuce k'addarasa, amman ita wannan koh, Allah ya rufa asiri kawai.â€
Mama ta amsa da.
“Ameen.†ranta duk ajagule.
Rabi'ah hawayen da take dannewa ne suka sulalo, ta sanya tafin hannunta ta goge, dakyr ta iya bud'e busashen bakinta ta furta, “Astagfirullah wa'atubu ilaik.â€
jin motsin Murtala zai shigo d'akin tai saurin ajiye cup d'in ta miqe ta shiga bedroom, tana danne kukanta.

*Istanbul*
Akwana tashi ba wuya wajan Allah
Abie da Rahma, har sunyi kwana 14 wanda yau jirginsu zai d'aga zuwa Egypt, amman Rahma ta kafa masa rigima harda kuka bazazu tafi ba sai sun sake wani satin biyu tana son k'asar Turkey sosai. Abie kuwa abinda Rahma take so yafita son abun kai tsaye ya qara zubama masu hotel ku'dinsu akan zasu qara sati biyu.
Wata irin soyayya suke zubawa a cikin garin Istanbul, wata irin shaquwa sukayi soyayya sukeyi mai tsafta, Abie ya gama da zuciyar Rahma baki d'aya, Sam babu abinda take masa shamaki ajikinta, dan ma yana mugun sonta da tausayinta Sam baya yawan kusantarta, ahankali yake bin abarsa kasancewar har yanzu batasan dad'in sex ba, shi yake kwasar romansa.
Yawo kam Inda basu jeba a agarin Istanbul sai Inda ba'a zuwa, har 'kauyi kan direban hotel Wanda alhakin yawonsu yake hannunsa ya kaisu k'auyika da dama masu dunbin tarihi, sosai Rahma k'asar ta burgeta duk da kuwa uban sanyi da ake musu.

Yau da wani irin hadari aka tashi, garin yayi wani iri gwanin ban sha'awa.

Zaune Rahma take jiran shigowar Abie dan duk ta damu bata son ya matsa can da nan, idan ba tare suke ba shi kuma ganin hadarin ya sanya yaqi yarda ta bisa.
Cikin wasu irin mahaukatan k'ananun kaya Riga da skirt, milk colour masu matuqar kyawu, ta qara murjewa tayi kyau abinta, gwanin ban sha'awa.
Ta tufqe dogon gashinta, gida biyu ta saka ribbons, ta zama wata 'yar baby, falon ya d'umame da na'ura d'umama d'aki, shiyasa bata saka rigar sanyi ba, wani irin fitinannan k'amshi take.

Kyawawan k'ananun idanunta ta zubama wayarta, tana kallon hoton bikinsu, tana sakin murmushi.
Qaran Tv ya dameta ta d'ago kanta ta 'dauki remote ta rage, ta ajiye ta miqe ta nufi bedroom d'insu. Wajan kaya ta nufi ta fito da wata 'yar roba fara ta zauna gefen bed, bud'e robar tai, har had'iyar yawu take ta kafa bakinta tana diddikawa cikinta, tana lumshe kyawawan k'ananun idanunta, kusan rabi ta sha ta rufe tana lasar jajayen k'ananun labb'anta, ta qurama d'an rubutun da yake jikin takardar robar Wanda aka rubutasa da larabci can 'kasa ta ce.
“Uhmm Jaddatuna kin min gata inata shan dad'ina ina ma bai kusa qarewa ba, koh nace ma ta aikamo wasu...â€
Bakinta ne ya qame, tana zazzaro kyawawan k'ananun idanunta, waje ta sanya tafin hannunta ta rufe bakinta, tana nanata sunan azuciyarta.
Cike da tsoro ta ce“Shi kenan na shawa kaina, haba! Ashe shiyasa My sweet darling yake haqemin duk da ba kullun ba...â€
Bakinta ta rufe, da tafin hannunta ta miqe da sauri ta nufi bathroom, ta bud'e robar maganin ta zubar ta wurga robar ta window, ta Kora maganin da ruwa ta fito tana zare idanu, sai yarfa hannu take, tana fad'in.
“Allah sarki Abie ashe ba laifinka bane kake haqemin aikin Jaddatune kuma itama wlh bata San mugun abunda su Aunty Haleesa da Umkuterh da Hanan suka had'amin ba, humm suje Kansu sukawa ba Jaddatuna ba ah toh ai sauran ma zan zubar.â€

Ta qareshe mgnar tana zubewa saman makeken bed d'insu ta shige bargo tana danna wayanta, WhatsApp ta shiga, grp d'insu na makaranta ta shiga.
Anee ta hango suna hira akan jarabawar da zasu fara ashirin ga wata.
Rahma ta fita ta ma Anee mgna ta pc.

_“Hello My Anee.â€_
Atake Anee ta bud'e saqon tai banza sabida har yanzu haushinta takeji da taqi gayamata bikinta wai sai bayan bikin ta turo hoton biki a GRP.
Rahma ta mata voice.

“Haba! My Anee kiyi hkr mna wlh bana son ki katse karatunki kice zaki taho Chad daga Espagne.â€

Qin bu'de voice d'in tai ta rufe datan ta sauka baki 'daya.
Taji haushin hakan kawai sai ta goge voice d'in ta sauka tana Jan tsaki, ta kashe wayan ta ajiye ta sauko ta nufo falon tana fad'in.
“Yo ina ruwana da fushinki gata na miki fa! Za ma ki sauko abinda zan koma Espanol d'in.†ta fad'a tana miqa had'i da hamma tana lumshe idanunta jin gashin jikinta na miqewa.

Tana dab da fitowa taji an danna doorbell 'din falon.
D'an k'aramin bakinta ta zumb'uro gaba, ta nufo falon.
Tsaye yake cikin shigar wasu fararen kaya qaramin d'inki, ya 'dora jibgegiyar rigar sanyi brown, mai ha'de da hula, wani rufaffan baqin takalmine aqafarsa, ya manna farin glass kan kyakkyawar fuskarshi, ya salam! Abie yayi masifar yin kyau, ga wani fitinannan k'amshi da yake tashi ajikinsa.

Ahankali ta kama handle k'ofar ta bud'e. Idanunsu ya shige cikin juna.
Tsalle tai ta fad'a kansa tana fad'in.
“Oyoyo My sweet darling, Abienah I miss you so much.â€
Ta fad'a tana maqalqaleshi, tana sakin dariya, tana shigewa jikinsa sosai tana jin wani shegen feeling na taso mata.

Wani irin k'ayataccan murmushi Abie yay, yana sake shigar da ita jikinsa, ya d'ago kanta, ya sumbaci kumatunta, ya had'e face d'insu yana aika mata wani irin kallo mai kashe gabobin jiki.
Rahma ta lumshe idanunta ta fito da harshenta tana lasar tsinin hancinsa.
Cikin wata narkarkar murya mai shegen dad'i ya ce“I miss you too My Baby, I love you oya kiss me.â€
Rahma tai saurin maida harshenta cikin bakinta tana b'oye fuskarta tsakiyar k'irjinsa, ashagwab'e ta ce.
“My sweet Darling ni ka goyani.â€
Y'ar dariya yay, yana tura fuskarsa tsakanin buyanta, ya riqo k'ugunta sosai,yana shafawa ahankali, still yana goga mata sajan fuskarsa k'asan wuyanta, yana hura mata sansanyar iska daga bakinsa, had'i da numfashinsa.
Wani irin zirrrrr yarrrrr Rahma takeji ga magani na ratsata sai taji hakan na mata dad'i ta tura hannayenta cikin sumar kansa, tana shafawa ashagwab'e cike da sanyin jiki ta ce“My Abieh goyo inaso.â€

Kissing d'in wuyanta yay ya kwaikway8 mgnarta,yana d'aukarta cad'ak kamar 'yar baby ya goyata bayansa ta kwanta luf tana k'yalk'yala dariya, ta zagaye hannayenta ruwan cikinsa, tana shafawa.
Fuskarsa d'auke da murmushi ya sunkuyo ya d'auki ledojin ya shigo ya ajiye ledojin ya rufe k'ofar, hakan yayi daidai da sako ruwan saman.
Rahma ta ce“Wayyo My sweet Abieh ka barni naje nayi wanka cikin ruwa please mna Abieh nah...â€

Abie bai sake bin ta kan ledojin ba, ya nufi bedroom yana fad'in.
“My baby dan ina Abien mahaukata koh? Ai koda ace k'asar ba sanyi My Honey bazan barki ruwan sama ya dokar min ke ba.â€
Kukan shagwab'a ta sakar masa tana tura fuskarta k'eyarsa tana shafa cikinsa zuwa k'irjinsa, yanaji ta zura hannunta tana shafo gashin k'irjinsa.
Abie dukkan gashin jikinsa suka miqe, daman ahannu yake tsawon kwana biyu bai tab'ata ba, Sam baya nuna mata zalama ganinsa yarinya ce k'arama, bayan haka bata Saba ba har yanzu tana jin zafi idan yana sex da ita ya Sani sarai ba yadda ya iya yasan dole sai yana yi zata Saba, shiyasa yake tsallake kwanaki bai tab'a taba.
Wani d'umamemmen huci ya ji ta feso masa cikin kunnensa tare da qara sautin kukan shagwab'ar tana kiransa.
“My Sweet Darling, Abieeeeeh! Ni ni ni wanka nakeso da ruwan sama.â€
Ta k'arashe mgnar cikin kukan zallar shagwab'a, da sangarta, tana shafa k'irjinsa.
Abie ya lumshe idanunsa na seconds biyar had'i da sauke wahalalliyar ajiyar zuciya, ya bud'e idanunsa ya fesar da iskar bakinsa waje, ya furta.
“Oh! Ya Salam! My baby karki haukatani mana, yi shiru muje na baki chocolate ki Sha sai muje kiyi wanka OK? â€
Jin abinda ya ce ya saka kukan ya koma dariya tana sake maqale shi ta sumbaci tsakiyar kunnensa ta ce“Yawwa My Abieh shiyasa nake k'aunarka.â€

Saman makeken royal bed d'insu ya kwantar da ita ya nufi falon.
Bai jimaba ya dawo d'auke da ledonjin ya bu'de ta chocolate, ya ciro biyu ya nufi saman bed d'in ya cire rigan sanyin jikinsa ya ajiye ya qarama na'uran d'umama d'aki gudu, ya zauna bakin bed ya ce.
“Oya zo amsa My Baby.â€
Rahma ta rarrafo ta shige jikin Abie ta kwantar da kanta k'irjinsa ta d'ora hannunta saman fuskarshi me kewaye da saja, tana shafawa tana wasa da labb'ansa, zuwa gemunsa da yatsunta biyu.
Abie daidai lokacin da ya gama b'are mata chocolate ya kirata.
“My Honey! Haaaaaaâ€
Ya na tsareta da manyan dara-daran idanunsa Wanda suka fara sauya Kala, tsabar yadda yakejin muguwar sha'awar Rahma.
Sai lokacin ta kallesa tana lumshe idanunta.
“Ya Allah!â€
Ya furta lokacin da yake gutsiro chocolate da bakinsa ya tallafo fuskar Rahma ya lalubi bakinta ya saka mata chocolate d'in.
Tsaf ya karanci halin da take ciki farin ciki ya cika masa zuciya, ya ce.
“My Baby bazaki bani chocolate d'in bakinki ba?â€
Asakalce ta turo masa bakinta tana fito da chocolate d'in tsinin harshenta.
Sannu ahakankali ya dinga kai fuskarshi dab da tata, har ya d'ora bakinsa saman nata ya kamo harshenta da chocolate yana wasa dasu, still idanunsu manne waje d'aya kowa na lumshe nasa.
Sannu ahankali ya Fara tsotsar harshenta da chocolate d'in.
Wani irin sanyi dad'i Rahma ta fara jin na ratsata, ba b'ata lokaci ta fara tayasa suna shan bakin junansu.
Hannunsa taji tsakiyar cikinta yana shafawa yana mata tafiyar tsutsa zuwa marata.
Wata irin miqa tai tana maqaleshi lokaci d'aya taji pant 'dinta wani abu na bulbulowa.
Ajiyar zuciya ta sauke, lokacin da taji hannun Abie saman dukiyar fulaninta yana bin yatsunsa da wnani irin salo akan nipples d'inta.
Wata irin wawar ajiyar zuciya ta sauke ta zare bakinta tana fad'in.
“My Abieh wallahi fitsari nakej.....â€
Bata k'arasaba taji bakinsa tsakiyar nipples d'inta ya kama da hak'waransa yana mata wani irin wasa, still hannunsa d'aya yana shafa d'ayan breast 'din.
Rahma zata iya rantsewa da Allah tin aurensu da Abie bata tab'a jin dad'in duk abubuwan da yake mata ba irin na yau baki d'aya jikinta ya yi mugun Saki kai tsaye take amsar saqon na Abienta.
Wani irin salon tsotsa da shafa yake ma k'irjinta yana zuzuta mata dukkan jikinta da wani irin shafa.
Rahma ta kallesa lokacin da ya gama cire mata akyanta ya sake kame nonuwanta yana Sha.
Numfashi taja me tsayi ta lumshe idanunta tana wata irin miqa had'e da shasheqa, tanajin mugun dad'in tsotsar da yake mata da shafo sauran b'ngarorun jikinta.
Baki d'aya ta sakar masa jikinta yana shiga lungu da saqon yana wasansa son ransa tin tana jurewa har ta kasa ta Kama masa.
Rahma bata gama gigice masa ba sai da taji bakinsa can.
Bata san lokacin da ta furta.
“Oh! Ya Rabbi! My Abieh zan mutu wallahi bansan ina nake ba! Abieeeeeh! Wayyo zanyi fitsari.â€

Ta k'arashe mgnar cikin shasheqar kukan dad'in da yake Neman zautata.
Shid'e masa yaga ta fara yi hakan ya saka ya karanto addu'ar saduwa da iyali, ya gyara mata kwanciya me kyau ya fara qoqarin shigewa gidansa kamar kullun bata wucewa kai tsaye sai yaje aguje.
Rahma d'an ihu tai tana qamqameshi.

Abie kuwa baki d'aya baya iya mgna tsabar masifar dad'in da ya ratsashi ga wani d'umi na musamman.
Bakinsa na rawa ya kirata.
“My honey ke ta dabance ke 'yar baiwace, I love you please fad'amin akwai zafi?â€
Rahma yadda taji Abie na mata salon da yake tab'o mata wajan da takeji wani arnan dad'i yasa ta bu'de qananun kyawawan idanunta Wanda suka k'ank'ance ta kallesa tana lumshe idanunta ta girgiza kanta, tana sauke numfashi, still kallonsa take k'asa² sbd yadda yake sarrafata yana zuzutata da wasu irin kalamai masu masifar sace zuciyar mace kai tsaye, hakan kuwa ba qaramin sake luluta duniyar dad'i ba yay.
Jin yadda ya sake qamqameta yana bata wuta cikin salon da yau ya d'auri niyar jiyar da ita dad'i, ba dai zafi ba.
Kuka yaji ta sanya masa tana qamqameshi tana jujjuya kanta.

Bakinsa na rawa ya furta.
“Alhamdulillahi My babyna najin dad'i koh?â€
Ya qarasa mgnar muryasa na sarqewa, tare da canza salon da yake mata Wanda ya sake rud'ata tana fito da sautin kukan Wanda yake na zallar shagwab'a ne ya gamu da dad'i.

🚶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸ðŸš¶ðŸ»â€â™€ï¸Asha bidiri lahiya su o o aje nemi ruwan d'umi na sanki da kawo wuta.😹😜


*Tchad*
Misalin 10:40 am.
Rayyana ta fara sakin jikinta, ta saki ranta ta barwa Allah dukkan lamarinta tasan shi kad'ai ne zai iya mata.
Tana mutuqar mamakin aure tsakanin Abie da Rahma, amman idan ta tuna wasu abubuwa sai abun yabar bata mamaki.
Sanye take Riga da zani na lace ruwan k'asa, tayi kyau sosai Masha Allah, ba laifi duk da ta rame.
Dankalin Hausa take ferewa suna hira da Auntie saro.

Yaro yay sallama ya shigo.
Suka amsa ya rusuna ya ce.
“Wai akace ana sallama da Rayyanatu aqofa...â€
Rayyana ta zaro idanu waje ta dafe 'kirji ta ce.
“Kai Ilu bana son iskanci da wa ka tab'a ganina a waje?â€
Aumtie Saro ta ce“Shashasha! Ka ji hauka, kai Ilu jeka kace tana zuwa.â€
Ilu ya juya ya fice.

Auntie Saro ta ce.
“Maza saka mayafi kije Allah yasa abinda muke burine tashi awannan zamanin wlh ba'a sanya idan anji kiran bazawari ar maza ruga.â€

Rayyana ta miqe ranta ab'ace ta ce.
“Wlh gabana fad'uwa yake sai naga kamar bazan samu mutumin k'warai ba sabida kuskuren da nayi abaya.â€
Tsuki auntie Saro tai ta ce.
“Dan ubnaki zauna muyi bin layi.â€
Rayyana ta warware mayafin kanta ta yafa ta nufi hanyar waje.
Tana bu'de gate, tai tozali da abinda ya fad'ar mata da gaba.........

```ASTAGAFIRULLAH WA'ATUBU ILAIK```

Whtspp number😊
_*+22796515805*_

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
6/3/22, 14:50 - Buhainat: ```D A```

```104```

_Rahmerh Ladingo😉_




🙇ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸ðŸ™‡ðŸ»â€â™€ï¸Don ALLAH Ku qara haquri mun kusa, Nagode sosai.🥰


“Wai wani abun Abdul d'in yay miki ne takwara kike kuka ga murya ashaqe? Yi shiru ki fad'amin don Allah?â€
Jaddatu ta k'arashe mgnar hankalinta a tashe.
Rahma daga Chan Australia, wacce take zaune saman cinyar Abie, tana kallonsa tana shasheqar kuka majina na tararowa, daga hancinta, Abie na goge mata da handkerchief, yana lallashinta akan karta d'agawa Jaddatu hankali, taqi.
Cikin shasheqar kukan ta ce.
“Jaddatu ni bai mun komai ba, majina ta hanani sakewa, komai naci ba d'and'ano, sai magani da allurai nake Sha taqi sauqi, kicema Abieh mu hkr da zuwa umaran mu dawo gida.â€
Ta k'arashe maganar atishawa na 'kwace mata.
Jaddatu ta ce.

“Subahanallahi takwara haka muran ta sakaki gaba? Sannu kinji, amman da kinyi hkr kinje umaran kinga rabonki da zuwa tin shekaran da muka dawo nan Chad da mukaje ba'a sake komawa dake ba! Bani Abdul d'in muyi mgna, da halimaa kuyi zamanku sai bayan hajji.â€

Rahma ta ce“Toh Jaddatu na hkr.â€
Ta beqawa Abie wayan, ya amsa ya rungumeta tsam, yana shafa cikinta Wanda ya tasa sai yana motsi.
Rahma ta tura kanta tsakiyar k'irjinsa.

Abie cike da ladabi yay ma Jaddatu sallama, ta amsa daga chan ta ce.
“Abdul ka fad'a mun gaskiya yarinyar ko ciki gareta ne?â€
Abie kunya ya ji ta lullub'eshi kamar Jaddatu na gabansa, ya kasa bata amsar ya ce.
“A'a Jaddatu ba komai kawai inaga yanayin sanyin tin zamanmu Turkey ne bai barta ba.â€
Ya k'arashe mgnar yana ma Rahma rad'a akunenta.
“My baby kiyi hkr bar kukan na tashi muje yawo ko? Murane ta takura min ke um?â€
Rahma ta d'aga kanta tana sake shigewa jikin Abien ta sake tura kanta tsakiyar k'irjinsa.

Jaddatu daga can ta ce.
“Ai nazata cikine da wani lokaci mace na had'uwa da laluran majina hakan, tana shan tea me citta dayawa kuwa? Sannan ta daure kana saka mata Robb acikinsa Allah bata lafiya me anfani, bani ita.â€

Abie ya amsa da.
“Ameen Ummi toh gata.â€

Ya qarashe mgnar yana manna Rahma wayan akunnenta.
Jaddatu ta shiga lallashinta sun jima suna waya kafin suyi sallama.

Haka Abie yake famar jinyar Rahma yana riritata har aka fara azumin Ramadan, wanda cikin ikon Allah Rahma tana iya azumin hakan ba qaramin dad'i yake masa ba, azumi nada kwana 10 suka dira k'asa mai tsarki.
Tinda suka sauka k'asa mai tsarki bautar ubangijinsu sukeyi da neman yafiyar sa bisa dukkan kuskuren da suke aikatawa wad'anda suka Sani da wad'anda basu saniba, suna nemawa iyayansu gafara, da rahamar Allah.

Yau akai azumi na 28 ya rage sallah sauran kwana 2 ko 1.

A Chan Tchad ma b'angaran Jaddatu hankalinta kwance tana ibadarta daga ita sai 'yan aiki da Abie2 agidan, yanzu ita da Latifa ba wata fitina lafiya suke zaune, Ibtisam duk sati sai Ja'afar ya kawota ta yini wajan Jaddatu.

B'angaran Ma'aruf kuwa cikin hukuncin Allah mai kowa mai komai, ya yi tawakali ya miqawa Allah lamuransa, ya tattara sauran d'an abinda ya masa saura yaja jari, yana harakar gwanjo Kuma suna ganin cigaba sosai dan ba laifi suna samun cigaban lamarin, Aishatu sosai ta kwantar da hankalinta wajan ganin ta manta dukkan abinda Ma'aruf yay mata abaya, hakan ya sanya suke zaune lafiya, duk bayan sati ko kwana goma da kanta take zuwa gidan Rabi'ah tai mata siyayya tagano ta tafiyarta, hakan ya sanya Rabi'ah take sake tsanar kanta tare da nadama mai tsanani, ga ciki ya girma sosai amman har yanzu batada lafiya sai dai ai mata fatan sauka lafiya.

Saudiya
Rahma zaune take saman carpet tayi rashe² tana shan Laban shigowar su kenan masaukinsa, sosai cikinta ya fara tasawa sabida ya shige wata hud'u ya kusa biyar.
D'an k'aramin bakinta ta lashe ta sake ciko cokalin takai bakinta tana lumshe idanunta, sabida tinda sukazo ba abinda takejin dad'in kamar Laban.

Abie sanye da kayan bacci yana baza k'amshi, ya kalleta ya rusuna gabanta yana kamo hannunta mai riqe da roban Laban ya tsura mata idanu, yana murmushi.
Fuska ta kawab'e tana narai² da kyawawun k'ananun idanunta, ta ce.
“My Abieh! Kalli fa yadda babyn ka ke min yawo.â€
Abie ya zauna gabanta saman carpet ya amshe Laban d'in da wayo da dubara ya shigar da ita jikinsa sosai ya sunkuya ya janye rigarta ya shafi cikin Wanda yake motsi kad'an².
Kiss yama cikin yana lasar ramin cibinta.
Ajiyar zuciya ta sauke cike da shagwab'a ta ce.
“My sweet darling kace ya daina min yawo sai motsi yake dayawa².â€
Abie ya d'ago kansa yana dariya, ya lashe mata bakinta yadda ta b'atasa da Laban, ya ce.
“Toh naji matar Abienta, yanzu dai muje mu kwanta kafin lokacin sahur Ok?â€

Kai ta d'aga tana sake shigewa jikinsa, tana wasa da gemunsa.
Cad'ak ya d'auketa suka nufi bedroom.
Da kansa ya shiryata cikin kayan bacci ya rungume abarsa suka kwanta, manne da juna tana aikin masa tab'ara sai biye mata yake, har bacci b'arawo ya sace shi.
Motsi tai ajikinsa tana turo baki ta shiga kirasa.
“My Abieh!â€
Abie da bacci ya fara fizgarsa ya bud'e idanunsa, yana riqo k'ugunta ya amsa da.
“Na'am My baby menene? Oya fad'amun naji.â€

Kuka ta sanya masa tana tutturo baki gaba tana kallonsa.
Murmushi yay yasan tana buqatarsa ne, dan tunda sukazo ibada sukasa gaba baya kusantarta sai romantic.
“My baby Abie ne koh? Sorry zo maza muyi wasan lada.â€
Ashagwab'e ta ce“Eh My Abieh kaine kayi bacci ka barni.â€

Sumbatar kumatutun yay da idanunta yana murmushi, ya kwance mad'aurin igiyar gaban rigata, ya manna bakinsa saman kunnenta ya sauke mata numfashi mai d'umi, tsakiyar kunnenta ya sumbace cikin kunnen muryan da yake sake siyemata zuciya ya ce.
“Sorry my baby shiru bari muyi sahur koh?†ya k'arasa mgnar yana lasar gefen² kunnenta, ya had'e
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment