Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

had'asa da mutanan arzik'i inda shima zaiyi arzik'in.
Sai da ta idar da masa addu'ar arzik'i ta ce“Allah ya kaiku lafiya bak'in buzuna.â€
Ja'afar ya girgiza kai yana murmushi ya ce“Ameen innata Ngd ban Baaban.â€
Wayan ta ba Malam tana fad'in.
“Gaskiya Malam ka siyo min battery d'in waya domin Allah fa.â€
Deluwa ta ce“Ni kuma ko rakani Masai ce asiyo min.â€
Dariya ya musu yace“Insha Allahu zan siya muku Allah ya mana bud'i na alkhairi.â€
Ya k'arashe mgnar yana komawa d'akinsa.
Inna mai waina ta tab'e baki ta ce“Wai Deluwa meyasa kikeda bin gasane? Mufa ba yara bane.â€
Deluwa ta ce“Ameen Malam mun gode. Allah baki hkr ai gaskiya ce ke mai sana'a ma kin roqa bare ni mai zaman banza.â€
Inna ta ce“Akoyi Sana'a zama zaunewa deluwa, au kice saa'ar waina abaki take?â€
Deluwa dariya tai ta ce“A'a wlh ni kam sai dai na biki da fata alkhairi.â€

Unguwar geban zogi
Ibtisam tin jiya batada wani sukuni arayuwarta, yau tin safe zazzab'i ya rufeta, sai da Tanko ya kaita asibiti wajan 9 na safe aka mata allura gudun karta rikice musu, dan bata iya ciwo ba. Alhmdllh jikin ya yi sauqi.
Zaune take arumfar k'ofar d'akinsu,tana shan lemon zak'i, Aydah na ma Nadra tsifa sai zungurata take, Fu'ad na musu dariya, yayin da Taslim mai bin Ibtisam 'yar kimanin shekaru 14 tana famar qanqaran farce.
Ramadan ne kad'ai baya gidan, duk k'anen Ibtisam ne.
Sanye take da riga da siket na atamfa mai sauqin kud'i, amman d'inki ya mata kyau, fuskarta ta rame kamar ta tashi daga jinya.
Laraba ta kalleta ta ce“Don Allah Ibtisam ki ajiye hankalinki ki manta da waccan yaron ki tsaya ki saurari mazan kirki masu sonki da alkhairi.â€
Taslim ta ce“Haba Anna ki barta mana ai ba'asan abinda Allah ya shirya atsakanin su ba.â€
Laraba ta ce“Iyeee! Taslim duk nawa kike har kike shiga mgnar masoya? Wlh zanci ubanki.â€
“Toh Allah ya baki hkr Anna amman wlh banson ki matsa...â€
Wani guntin ice ta jefo mata ta mik'e aguje ta shige cikin d'akinsu.
Ibtisam batace komai ba ta mik'e kamar an tsikareta, tana zumb'uro baki gaba tana diddira k'afafunta.
Laraba ta ce“Zanga yadda za ki aure shin dan ubanki....â€
Tanko da yake shigowa mak'ale da waya akunnensa ya ce“Yauwa d'ana munata muku addu'a kaga ganima agida na shigo bari na baka k'anwar taka Ku gaisa, nasan kana son tambaya nauyi ya Hana. Ke Ibtisam taho amshi kuyi bankwana sun d'auki hanyar Tchad. â€
Ibtisam ta langwab'ar da kanta ta fara rau-rau da idanu ta ce“Wayyo Baba Wa?â€
Tanko ya ce “Amshi manaâ€
Ibtisam ta amsa ta kara akunnenta.
Jin murya Ja'afar ya saka ta nufi d'akinsu aguje.
Laraba ta ce“Ikon Allah! Yanzu abinda kake daidai ne?â€
Yaran suka mik'e duka suna masa sannu da zuwa.
Tanko ya ajiye mata bak'ar leda gabanta ya ce“Yau kasuwa ta yi kyau ga hanji ayimana farfesu musha da dare, yaran albarka kuji Allah ya albarkace Ku.â€
Suka amsa da “Ameen Baba.â€

Ibtisam ta zauna dabas atsakiyar katifarsu, cike da farin ciki ta kirasa“Mon amour! Rashinka ya dameni yau sai da aka min allura zazzab'i.“
Ta k'arashe mgnar muryata na rawa.
Ja'afar ya ce“Nasani daman Mon cÅ“ur hakan zata iya faruwa, kiyi hkr tinda Baba nada waya kafin na turo miki kud'i ki siya zamu dinga mgna da zaran mun isa lfy idan nasamu aiki zan siyi layi na kiraku kinji abar k'aunata?â€
Ibtisam ta ce“Toh Mon amour Allah ya kaiku lfy wane gari zaku?â€
Ja'afar ya ce“Tchad.â€
Ibtisam ta ce“Don Allah sahibina karka bawa shuwa Arab daman kusantowa kusanka bare suyi yunqurin amshemin kai, dan banga macan da aduniya zata sameka face bataso ba, qarya take, kasani rasaka daidai yake da rasa rayuwata.â€
“Ya ilahi! Haba! Yi shirunki banga macan da zata samu rabin rabin... Dogon numfashi yaja, dan jiyake ya yi mgna sosai dama kuma ita ce mai saka shi doguwar mgna.
Ashgwab'e ta ce“Sahibina qarasa pls kaji?â€
“No! Mon cÅ“ur bari na isa lfy je t'aime ki kularmin da kanki banda samari ki jira muradun ranki ina dawowa nan da wata 3 insha Allah domain ki ni nakine har abadan...â€
Yay saurin yanke kiran gudun karta sanya masa kuka. Dogon numfashi ya sauke yana yamutsa fuska ganin yadda mutane da dama na cikin motar suke kallonsa, ya had'e face dan ya tsani kallon k'urulla, kafad'a ya d'aga irin ko ajikinsa d'in nan..
Ai kuwa Ibtisam da kukan ta b'arke tana kiran Ja'afar, tai saurin toshe bakinta kar ajita.
Sai da tai kukan ta gaji ta fito ta bama Babanta wayarsa, Laraba nata masifa, idan Ibtisam ta lalace laifinsa ne.

Sosai motarsu Ja'afar ta nausa tsakiyar jeji sai fatan sauka k'asar Tchad lfy.

*Tchad*
Misalin 4:50
Jaddatu Rahamu na zaune cikin hamshak'in falon nasu casbi ahannunta tana ja, idanunuta akan k'atuwar Tv dan take manne abango, mutanen tamkar agabanka suke.
Tashar Al'jazeera take kallo daman ita kullun nan ne wajan kallonta.
“Latifa! Wai shin wane irin shayine kike dafawa kaman nace ki dafa min kan Kharuf? Wlh zan iskoki Mutubah mu kwashi 'yan kallo.â€.
Ummin Adnan da take fere dankalin turawa wanda Rahma tace a mata fatensa da hanta asaka dafafen k'wai, shi take son ci da dare.
Murmushi tai dan tana jiyo mgnar Jaddatu.
Fitowa tai daga kitchen ta nufo falon.
Da sallama ta iso ta duk'a ta gaishe da Jaddatu ta amsa fuska asake ta ce“Jaddatu kiyi hkr Latifa yau batajin dad'i cikinta ya tab'u zawo take da amai bari na juye miki shayin naga ta kashe gas tin d'azu ta tafi b'angaranmu.â€
Jaddatu ta ce“Allah na gode maka da ban kai ga sha ba,sabida Allah yarinya nan zawo take amman shine dan jaraba bazata fad'a ba akaita asibiti sai ta gogawa sauran ma'aikatan gidan kwalara?â€
Idanu ta zaro lokacin da ta hango Latifa da tray da flask d'in shayi da cups sai gwalo idanuwa wanda suka mata Ja take tana tafiya a d'an duk'e.
Jaddatu ta ce“Lah! Ha'ilaha ilallahu! Ke! Latifa dakata! Karki isomin da kwalara nan, koma jeki b'angaranku don Allah har ki warke yanzu na fad'awa Abdul Majeed kafin ya tafi ya saka akaiki asibiti wlh ciwon kwalara d'aukarsa ake.â€
Latifa tsabar haushi ya saka tak'i tsayawa, aranta take fad'in.
“Allah ban komawa bari kiga na sakata gudu mugani.
Ta k'arasa mgnar tana k'ara gwalo idanu ta nufi wajan Jaddatu tana fad'in.
“Don Allah Jaddatu kiyi hkr kinata jirana wlh cikina ne ya murd'a na tafi b'angaran mu, ga shayin wlh na yau yafi na kullun shan kayan had'i.â€
Jaddatu ta mik'e tana tokara sanda ta nufi hanyar bedroom d'inta dan tskaninta da Allah tsoron Latifa ta rab'eta takeyi.

*GABON*
Cikin garin (Libreville)
Wanda yake (Capital d'insu.)

Unguwan *Haut de gué gué*
Wani tsararran gidane mai kyau ya k'ayatu sosai an zuba ababan more rayuwa acikinsa.
Wani madedecin falo ne wanda yaji kayan alatu masha Allah, da manyan kujeru masu tudu ga laushi, k'amshi turare sai tashi yake.
Falon ba kowa, sai qaran Tv da ya kard'e falon, amman hakan baya hakana jiyo muryoyi ana hayaniya tin daga nesa kafin ka iso k'ofar bedroom d'in kakejin hayaniya cikin d'aga murya da ruwan masifa.
Da sauri na k'arasa k'ofar d'akin na lab'e na kasa kunne ina jin abinda ke faruwa. Wata kalma ce da na tsinto ita ce ta saka na lek'a ta 'yar k'ofar sabida ina son naga shin wai su wand'an nan mutane wasu irin mutane ne? Idanuwana na runtse da gaggawa sakammakon arab da nayi da........ “Innalillahi!😳🙆ðŸ»â€â™€ï¸ðŸƒðŸ»â€â™€ï¸

💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰

*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*




SULTAN
mss flower

BAK'AR FATA
AUTAR MANYA

TSINTACCIYA
Nimcyluv

Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218


*Real Ladingo+22796515805* For more information😇

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_


*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_

*🔥FITATTU HUƊU🔥*


_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_


_*BAKANDAMIYATA🥰* Tafiyar sannu-sannu ce👌ðŸ¼latsa nan hajiya kai tsaye ki sadu da marubuciyar_ _*dattijon arzik'i🥰 don girman ALLAH idan ba siya zakiyi ba, karki tab'oni.ðŸ‘ðŸ¼*_
👇ðŸ¼
*Http://wa.me/+22796515805*


*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*


_*cнapтer 11&12*_


Matashiya ce fara 'yar siririya doguwa kyakkyawa, ba laifi tanada gashi na fita kunya, tanada manyan idanu farare, 'yar kimanin shekaru 27 ahaife.
Tsaye take ta cakumi kwalar rigarsa tana kirata masifa, kamar ta ari baki, har iyau bakinta bai mutu ba da kirta masa rashin mutunci, tana fad'in.
Wallahi Ma'aruf idan na barka ka tafi yawon tambad'ar da ka saba zuwa Niger Nigeria Tchad Cameron, yawon bin mata yawon ta zubas, ka barni anan da ciwon mara da shan lemon tsami da Lipton, mara cike da.... Ka tafi da sunan yawon business, Allah ya tsinan, kace Umar ba ubana bane, wlh ka gama dani badan cikin da dirka min ba, nasan maganinka.â€
Ta k'arashe maganar ta masa wata irin cakuma ta d'are jikinsa abinka da busassar mace, kamar mayan k'arfe ta zame masa.
Wanda ta kira da Ma'aruf, Matashine d'an kimanin shekaru 33 zuwa da 34, fari ne, mai matsagaicin tsayi baida wani kyau, dan baya cikin lissafin ko tsaka tsakiyar kyawawan maza baya jerin su.
Gajeran hanci gare shi sai dai yanada labb'a masu kyau, idanunsa matsagaita basuda girma, sannan kalarsu ba farare bane tass, sai dai mutum ne mai masifar tsafta da d'aukar wanka ma'abucin so k'amshi, yanada matsagaicin tsayi, ba laifi akwai kirar maza kasancewarsa mutum mai son gayu da k'amshi ga tsafta da d'aukar wanka akwai kashe tsadaddun kaya,ga kud'i ba laifi, ga shi ma'abucin iya love ya san kan mace fiye da tunanin mai tunani ya iya tsara kalaman soyayya na saye zuciyar mace kai tsaye, hakan yasa yakeda farin jinin mata kamar su cinye shi.
Wasu tsadaddun suit ne ajikinsa na kece raini, sajan fuskarshi yasha gyara wani takalmi ne rufaffe mai shegen tsada sanye a farar k'afarsa.
Wani shegen kallo ya watsa mata, ya nufi saman bed da ita yana kisima yadda zaiyi maganinta.
Cike yaudarariyan murua yake fad'in. “A'uzubillahi! Wlh Aishatu kiji tsoron Allah kibar cutar dani, wajan min k'azafin yawon banza, kinsan yadda na tsani zini kuwa? Amman kullun mgnar kenan ba daman naje neman halak d'ina?â€
Wani lalataccan murmushi ya sakar mata, lokacin da ya jefata saman bed, ya shiga cire kayan jikinsa, ya ce.
“Keda kanki kinsan badan cikin jikin ki ba wlh tsaf zan miki horo mai zafin gaske.â€
Ya k'arashe maganar yana damk'eta ta kawo masa raruma, ya ce“Ya Allah me na aikata haka ka jarabeni da masifafiyar mata irin wannan? Astagfirullah, wannan masifar ta hanaki girma kullun kamar kina shan ruwan zafi.â€
Kwantar da ita yay yabi samanta ya danne, ya bank'are mata hannaye, yay nasara tura hannunsa d'aya cikin rigarta, ya fara murza mata nipples cikin wani irin salo, yay saurin kai bakinsa kunnenta cikin kashe murya can k'asa ya ce.
“Uahhhhh masoyiya tsaya kiji.
masoyiyata ina gudun fushin ki fiye da gudun da nake ma tsoran kamuwa da talauci, k'aunar ki tabi jikina ina sonki fiye da yadda nake son kud'i.
Ina neman wata kalma wadda babu wanda ya santa. Ina neman wata kalma da zan furta miki cewe ke ta daban ce, ke kyakkyawa ce, kin zarce sauran mata, shiyasa na zab'eki amatsayin matata. Zuciyata da taki ba za su tab'a rabuwa ba har abada, ina sonki.
Babban burina naga bayyanar fitar murmushi akan wannan kyakkyawar fuskar taki,yakuma zamana nine sanadin hakan.Ki kwantar da hankalinki masoyiyata babu wata a zuciyata sai ke, ki daina kishi haka kina min mummunan zargi, cewar wai yawon bin mata nake zuwa k'asashe, neman halak nake zuwa, sanin kanki ne na tsani zina ban rab'ar mazinaci sai arashin sani...â€
Numfashi yaje mai tsayi, yana kissing d'in kunnenta. Ya d'ora da cewa.
“Tsuntsaye na buk'atar fukafukai domin tashi, kifi na buk'atar ruwa domin ya yi rayuwa, ni kuma ina bu’katarki domin na yi rayuwar farin-ciki na har abadan dake. Ina sonki Aishatuna masoyiya!
A duk inda na je ki tabbatar da cewa ina biye da ke, ko da ban zo a zahiri ba to kuwa zan zo miki a cikin bacci, ke ma za ki bayyana a cikin mafarki na, mu kasance a tare da juna, cikin wani lambu mai cike da furanni mabambanta launi. Begenki shi ne abun yina a kullum, dan haka ki cire zargi atsakaninmu ina sonki Aishona.â€
Ya k'arashe mgnar ya sakar mata wani irikitaccan kukan bariki wanda yake gigitata da salonsa.
Atake ta hau network ta fara amshe saqonsa, sai wani irin nishi take tana mik'a sabida irin fitinannan salonsa da yake mata, ya gama gigitata.
lungu da saqo yake sarrafata tare da qara dulmiyata tafkin sonsa.
Tsawon 30 suka d'auka yana kashe arna cike da mugunta ya qarasa ak'arshen yana mata wata irin zungura, sai da ta dinga ihu da roqonsa ta tuba, yana “A'a Aishatutuwallena, kece fa!â€
Bayan yayi wanka ya maida kayansa ya ganta flat sheme saman bed sai numfashi take fitarwa, ta d'aga k'afa sama.
Ya bushe da dariya ya ce“Na qarawa babyna lafiya, sannu jaruma Aishona, ni kam na tafi ki kula da kanki, please rikiya wajan mota mana?â€
Aishatu ta fashe da kuka ta ce“Allah zai sakamin kaje d'in wlh idan namaka mummuna baki kamaka zaiyi mugu kawai idan dai yawon tazubar kake zuwa Allah ya toni asirinka.â€
Ma'aruf ya d'aga kafad'a ya ce“Ameen kinji mayyar namiji jarabace kawai kuma ba dauriya kike ba, na tafi.â€
Ya k'arashe mgnar yana d'aukan wayoyinsa har 2 ya nufi falo, yana kiran.
“Uwani!â€
Aguje ta fito daga kitchen ta zube gabansa.
“Yallab'ai barka da yamma.â€
“Yauwa nace na tafi ki dinga kulamin da Aishatu duk k'awar da zatazo ki saka musu ido haka duk lokacin da zata fita ki saka ido, idan Nura direba zai fita da ita ki kirani ki fad'amin da number na na Tchad, na tafi.â€
Uwani ta ce“Toh yallab'ai insha Allahu kamar yadda aka saba za'aci gaba.â€
Kai ya sanya ya wuce.
Wata rantsatsiyar mota Nura direba ya bud'e masa gidan baya ya shige yaja ya fice daga gidan.
Kai tsaye Nura direba *Aéroport international León Mba*
Ya nufa.
Suna zuwa sauran 25 minutes jirgi ya d'aga zuwa Tchad.
Ma'aruf yaja k'atuwar trolley d'insa ya nufi ciki.
Bayan komai ya kammala jirginsu ya d'aga, sama fuskarshi cike da annuri, yana addu'ar Allah ya sauke su Tchad lafiya.

*Tchad*
Jaddatu tsabar sauri ta isa corridor d'in da zai sadata da bedroom d'inta saura kad'an ta fad'i, dai-dai lokacin sai ga Rahma wacce tinda tai sallar la'asar take bedroom d'in Jaddatu akwance.
Da sauri ta tare Jaddatu ta rungumeta, cikin zazzak'ar muryata mai sanyi ta ke fad'in.
Subahanallahi! Jaddatina! Lafiya?â€
Ganin yadda jikin Jaddatu yake b'ari duk atsorace take.
Jaddatu ta k'ank'ame Rahma ta fashe da kuka, ta na nuna mata hanyar falon.
“Don Allah Rahma ki sallamai yarinyar nan Latifa bata k'aunata kasheni take son yi.â€
Rahma d'ago ranta ab'ace tana kallon hanyar falon, tana tsinkayo Latifa rik'e da tray, Ummin Adnan tana nunata da yatsa cikin fad'a tana fad'in.
“Ashe bakida hankali Latifa? Haka kawai ashirmanki d'in banza ki shafa min kashin kaji? Tsoho ai ba'a biya halinsa yanzu ita abar tattalice da kulawa, sbd Allah idan da ta fad'i ta karye ina zamu shiga?â€
Latifa ta duk'e ta ajiye tray'n ta fashe da kuka, tana fad'in.
“Yau kashina ya bushe wlh ni wasa nake mata zaman kakata na d'auketa.â€
Rahma ta Kama hannun Jaddatu, ta nufi su dawo falon ta tirje ta ce“Bazan jeba sai ta fita.â€
Rahma ta ce“Haba! Jaddatina zo muje yi hkr don Allah wlh ba wanda ya isa ya kashe sai Allah, haka ba wanda ya isa ya goga maka wani ciwo bacin daman can Allah ya k'addara ma ta sanadin mutumin zaka d'auka, kiyi tawakali da Allah mujeâ€
Ta k'arashe mgnar tana jan wani irin nauyayyan numfashi sbd doguwar mgnar da ta yi.
Jaddatu ta amince Rahma ta janyot suka shigo falon ta zaunar da ita, ta zauna tana kallon Latifa wacce take kuka ta had'e hannunta waje, d'aya alamar hkr.
Rahma ta kalleta fuska ba walwala, k'ananun idanunta sun kuma k'ank'ancewa, sam fuskarta ba alamar wasa ta ce“Ummin Adnan! Me ya farune har yakai Jaddatina na kuka?â€
Ummin Adnan ta zauna ta labarta ma Rahma abinda ya faru.

Raiyana tsaye gaban dressing mirror ta d'auki wanka, sai rawar jiki take, ta shafa humrah ta fesa turare ta kashe d'auri ta d'ora mayafi akafad'a ta rataya handbag, cike da k'walisa take tafiya ta bud'e k'ofar ta nufi b'angaran Abdul Majeed.
Tsaye yake ya k'urami Tv narkakkun idanunsa, duk abinda yake faruwa acan k'asa a falo yana kallonsa, murmushi yake saki yana girgiza kansa.
Cikin daddad'ar muryashi ya ce“Uhmm! Wato Baby and Ummi suna buk'atar asallami Latifa?â€
Cikin wata irin tsadaddar shaddah kalar golden, d'inkin zamani na manyan dattijawa, yasha surfani wani irin sahihin kyawu Abien Rahma yay. kansa mai cike da yalwar suma mai samtsi sai shek'i take, ya murzawa hula mai tsananin kyau da tsada itama ruwan golden ce.
Raiyana tai knocking d'in k'ofar sai wani lank'wasa take.
Kwalbar turaren ahannunsa ya nufi k'ofar, rufaffan tsadaddan takalmin da yake k'afarsa sai wani irin bada sauti yake duk d'aga k'afarsa da zaiyi ya taka.
Wasu lambobi ya danna jikin k'ofar sai ga glass d'in ya bud'e Raiyana tsaye sai wani fari take da idanu, ta matso kusansa tana neman shigewa faffad'an k'irjinsa, sbd mugun kyawun da ya mata. Saurin matsawa yay yana had'e fuska ya ce“Ke! Raiyana meye hakan?â€
Cike da kissa ta ce “ka min kyau mijina kawo turaren na fesa maka.â€
“No! Ban buk'ata ina ce naje har b'angaranki na sallameki? Pls jeki.â€
Ya k'arashe mgnar ya juyawa ya nufi gaban dressing mirror, ya qarasa fesa turaren ya shiga gyaran gemunsa da sajansa da k'asumba da ta zagaye masa fuska.
Raiyana ta tsura masa idanu kamar zata cinye shi.
“Pls sauka k'asa kiga me ke faruwa tsakanin Baby ummi da Latifa, sai kizo ki fad'amin.â€
Raiyana ta ce“Humm korata dai kake ko?â€
Bai tanka ba, ya zauna saman wata lafiyayyar kujera ya shiga waya.
Raiyana ganin Tv d'in abinda yake faruwa ya saka ta fice.

Rahma ta lumshe idanunta ta bud'e ta ce“Latifa! Idan da ta fad'i ta karye me zakice? Toh gaskiya kije na sallameki daman ai ni na zab'eki ganin kinada hankali ashe babu shi.â€
Jaddatu ta ce“Yauwa Alhmdllh!â€
Raiyana ce ta iso tana fad'in.
“Ummi lafiya kuwa? Latifa me ya faru?â€

Latifa zata matso bada hkr Rahma ta ce“Karki iso ranan ma naga abinda kika mata ta CCTV camera na basar ne, sbd wulak'anta d'an Adam baya tsarina sai dai matuk'ar kace zaka tab'a min Abiena da Jaddatina wlh ba na ganinka ko waye.â€
Jaddatu ta ce“Hakane takwarata, yanzu dai dan Allah ummin Adnan ce taje sashenku za'azo akaita asibiti yanda tazo lfy haka zata tafi lfy daga gidan mu.â€
Raiyana ta ce“Ummi me ya faru?â€
Latifa ta ce“Don Allah Aunty hajiya ki tayani ba uwa d'akina hkr, wlh na gane kuskurena ayanzu, bazan sake ba, wlh bansan me naci ba ya rikita min ciki, har ya janyo yanzu zan rasa abincina.â€
Ummin Adnan ta kamata ta ce“'dauki shayin muje daga Rahma har Jaddatu sunada tausayi, insha Allahu zasu sauko.â€
Latifa ta amsa da “Toh Allah yasa.â€
Ta d'auki shayin suka tafi, Jaddatu na fad'in.
“Ummin Adnan ki dafomin shayi ita tafi ta jira.â€
Ummin Adnan ta amsa da “Toh Jaddatu yanzu kuwa.â€
Raiyana ta sauke ajiyar zuciya ta k'araso ta zauna dab da Rahma ta dafa cinyoyinta ta ce.
“Don Allah umminmu kuyi hkr keda ummi babba ku barta idan ta sake makamancin hakan sai akoreta.â€
Rahma ta kamo qaramin Jan lips d'inta na k'asa tana tsotsa tana yamutsa fuska, ta kalli Raiyana ta d'auke kanta, zatayi mgna taji daddad'an k'amshin turaren Abienta ya kawoma hancinta farmaki.
Qaran saukowa takalmin k'afafunsa na bada sauti, shi ya sanyata d'ago da k'ananun kyawawan idanunta, masu lumshewa, tana jin zuciyarta na tsananta bugu, sam bata son Abienta ya tafi ya barta.
Karaf idanuwansu suka shige cikin na juna. Baki ta turo gaba ta lumshe k'ananun idanunta masu tsananin haske da lumshewa, ta shige jikin Jaddatu, tana sauke wahalallan numfashi.

Tinda suka had'a ido bai janye nasaba ya kafeta da narkakkun idanunsa masu haske, sam CCTV bai lura da kayan jikinta ba.
Sanye take da riga da wando 'yan Pakistan, maroon color kanta sai shek'i yake yasha gyara ta ka meshi gida biyu da wasu irin ribbons k'ananu masu kyau, jelar gashin ta sauka har gadon bayanta. k'ananun labb'anta sun sha jambaki kalar bakinta, sai shek'i suke.
Jaddatu ta ce“Ah kaga matafiya an fito?â€
Abdul Majeed ya murmusa yana d'auke idanunsa daga kan 'yarsa ya qaraso ya zauna dab da Jaddatu ya ce“Ummina barka da yamma, eh na fito saura k'iris lokacin tashin jirgi bari na hanzarta tin d'asu securitys na jirana.
Baby ummina bazaki ma Abienki rakiya ba airport? â€
Ya k'arashe mgnar yana sanya tattausan hannayensa ya d'agota zuwa jikinsa, yana gyara mata gashin gaban goshinta.
Rahma ta saki kuka mai sauti tana k'ank'ame Abienta.
“Ya Rabbi! Yi shiru bakya zuwa ko?â€
Kai ta d'aga ya ce“Ok toh bar kukan kwana 10 kawai zanyi na dawo kinji?â€
Kai ta d'aga, tana tura fuskarta k'ark'ashin wuyansa.
Numfashi yaja da qarfi ya fesar da iskar waje, ya kalli Jaddatu ya ce“ Ummi naga abinda ya faru ku mata afuwa Latifa naga kamar ta d'aukeki kakarta wasa take miki, bana son ana wulaqanta mutum, sbd idan aka koreta akan ciwo bamu san mu wane irin musifar Allah zai iya d'ora manaba nan gaba, bari yanzu zan saka akaita hospital abata maguguna har ta warke sai taci gaba da aikinta koh Baby ummina?†ya d'ago kanta yana goge mata hawayen fuskarta ya sumbaci goshinta da tsakiyar kanta.
Rahma cikin sanyin murya ta ce“Eh Abiena duk abinda kace shine zab'in mu, na yarda ta ci gaba.â€
Rungumeta yay sosai acikin k'irjinsa yana sauke numfashi had'i da furta.
“Allah ya miki albarka. Toh ni zan tafi sai na dawo.â€
Rahma ta janye jikinta cikin sanyin jiki ta ce“Ameen Abiena Allah ya kaiku lfy bye, ni natafi lambu shan iska.â€
Bata jira amsar Abien nata ba ta nufi hanyar da zata sadata da k'ofar falon.
Raiyana da wani irin mugun kallo asace tabi Rahma da shi cike jin tsanarta.
Jaddatu ta masa addu'ar sauka lafiya.
Raiyana mik'e ta rakashi har k'ofar falo tana masa addu'ar sauka lafiya.

Tin daga nesa securities d'insa suka bud'e masa mota.
Sai da ya bada umarnin akai Latifa asibiti ya doshe wajan motar, yayin da ma'aikatan suka dinga gaishesa tare da masa addu'ar sauka lafiya.
Wata narkekiyar jibgegiyar mota bak'a ya shige baya, direba ya jaya motar yayin da securities d'insa suke d'ayar motar itama bak'a.
Direct airport suka nufa.
Suna isa ba jimawa jimawa jirgisun ya d'aga zuwa Gabon, shi da security biyu yayin da sauran suka dawo gida da motocin.

Misalin k'arfe 9 na dare motarsu Ja'afar ta shogo garin Tchad,babbar tashar mota, yayin da d'ai-d'ai jam'ar dake cikin motar suka fara fitowa cike da tsabar gajiya sabida wunin dajin da sukayi motorsa ta lalace ga yunwa da k'ishi.
Ja'afar cikin dauriyarsa da jarumtarsa yake d'aga doguwar k'afarsa yana lumshe manyan shanyayyun idanunsa sabida tsabar gajiya.
Kusan sune na k'arshe asaukowa, ya rayata jakarsa cikin miskilancinsa yace“Uhm yanzu inama muka dosa?â€

Yahuza da Harisu suka.
“Wallahi fa wajan zaman muyi tambaya inda zamu samu gidan haya mai sauqi.â€
Ja'afar ya yamutsa fuska ya ce“Ni fa banda sisi Iya kud'in mota kawai ne daman.â€
Harisu ya ce“Akwai saura ajkina zasu ishemu muba mai gidan kafin mu fara aiki.â€
Yahuza ya ce“Nima akwai saura zamuci abinci kwana biyu kafin musamu abin yi.“
Ja'afar ya ce“Ok muje muyi tambaya.â€
Wani me taxi ne cikin sa'a bahaushe ya ce “Samari ina zuwa kuzo ayi cinikiâ€
Yahuza ya ce“Baba ai bamusan kowaba, dan Allah zaka kaimu inda zamu samu haya?â€
Baki ya washe yace“K'warai kuwa yaro kuzo muje nima acan ungiwar hausawa nake, amman sallamata daban, kuma wlh kunci sa'a jiya-jiya wasu samari kusan shekaru uku anan sun tafi gida cike da nasarori zasuyi aure d'akin ba kowa muje.â€
Ja'afar yay hamdala azuciyarsa jin ansamu wajen zama, amman yana mamakin surutun mutumin.
Baya suka shige yaja motar ya tafi.......!
_*💃ðŸ»Yar Ajin Tubarkallah🥰*_

*DATTIJON ARZIK'I* N300 katin MTN ta wannan number *+22796515805*




SULTAN
mss flower

BAK'AR FATA
AUTAR MANYA

TSINTACCIYA
Nimcyluv

Gaba É—aya 800
Via 6850917335 Na'ima Shu'aibu Sulaiman Fidelity Bank, masu tura kati 08167888934 ga ƴan uwa na Niger +22796515805 za ku tuntuɓa. To show evidence of payment 08142105218


*Real Ladingo+22796515805* For more information😇

_*🤲ðŸ¼Ya Allah ka jiÆ™anmu kayi mana rahama badan halinmu ba.ðŸ™ðŸ¼*_
2/2/22, 09:19 - Buhainat: _*DATTIJON ARZIƘI*_


*BY*
_Rahma ladingo Ummu Fareesa😘_

*🔥FITATTU HUƊU🔥*


_*HOME OF QUALITIES WRITERS ASSOCIATION*_


_*BAKANDAMIYATA🥰*_

_💃ðŸ»ALHAMDULILLAH! NA KAMMALA UZURIN DA YAKE TSAYAR DANI, RASHIN BAKU UPDATE AKAN LOKACI. YANZU HAR NA GAMA FREE PAGE KULLUN ZA KU GA UPDATE.🥰_

*BISMILLAHIR RAHAMANIR RAHIM*


_*cнapтer 13&14*_

Tinda jirgin su Ma'aruf ya diro k'asar Tchad, ya jisa tamkar acikin aljanna.
Cike da kuzarinsa yake taka matattakalar Benin, fuskar shi 'dauke da murmushi.
Wata motace mai shegen kyau bak'a wacce akazo tarbansa.
Cikin farin ciki mutum ya tarbesa, wanda ak'alla zai kusan haifarasa.
Musabaha sukayi.
Cikin harshen français yake mishi sannu da zuwa ya amsa, fuska asake ya
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment