Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

_ABDUL JALAL (2020)_

_Story and written by_
AISHA HUMAIRA (daddy's girl)

PART 2
_PAGE 1️⃣/54_

Bismillahirrahmanirrahim, da sunan Allah me rahama me jinkai, Allah yakara tsira da aminci ga shugabanmu Annabi muhammadu salallahu alaihi wassalam.
Bayan haka bazan gajiba da mika gaisuwata da godiya ga yan uwa da abokan arziki, da suka bibiyeni a littafi na farko, Alhamdilillah yanzuma gani na dawo domin kawo muku kashi na biyu, nagode da kulawarku, ku biyoni domin jin yadda zata kaya a cikin wannan littafi naku me farin jini.
Banyarda a juyamin littafi ba ko amfani da wani bangare ba tareda izinina ba.
Domin gyara, shawara ko sharhi, za a iya tuntubata akan what's app number dina
07063065680
Gmail @ [email protected] Facebook @ real humaira

_MY FIRST NOVEL _

Jeje bude baki yayi yana kallon Hannah, dan yarasa meze ce mata, Hannah takuma kallon Jeje, ta nunashi da key din motarta
"wannan itace magana ta karshe dazanyi da kai, nidaku dan halak ka fasa, kome zefaru sena mallaki Jalal, indai na amsa sunana Hannah" daga nan ta dauki Jakarta tai gaba abunta. Dukan tabur jeje yayi da karfi, yasa kafa yai ball da tebur din "Why, ya haka ya za a yi abubuwa su lalacemin haka, akwai matsala muddin Hannah tace zata aikata abunda ta fada. Mukullin tasa motar ya dauka shima ya bar gurin.
Jalal yana gama cin Abincin sa ya mike yana hutawa, anata kiransa ana masa bangajiya, wayarsa yadakko, IG yashiga yana shiga yaci karo da hotunan birthday dinsa, abunda ya bashi mamaki, hotunan shida Jalila yafi yawa, shi akafi yadawa, fitowa yayi yakoma what's app still status din mutane hotunan ne suke yawo, shiru yayi ya kurawa hotunan ido, wani hotonsu ya tsaya akai yana kallo, yanda ta dan zumbura baki tana kallonsa, shikuma yana dariya, tsaki yayi "kalleta dan Allah se tsabar iya rashin kunya, shi mamaki yake yadda akayi tai mugun rainashi sam bata shakkarsa, kaman ba yarinyar dasuka dinga wasa da ita a zanin goyo ba, yan uwan sa mazama tsoronsa sukeji amma banda wannaan yarinyar, zuwa wani dan lokaci ya kashe wayar, ze ajiye kiran Jeje ya shigo wayarsa, kaman kar ya daga, seda ta kusa katsewa sannan ya daga
"hey man kana inane?"
"me zakayi min kake nemana?"
"ina wajene ina jiranka" "wajen ina kenan?" "kofar gidanku mana" "ok ina zuwa" Jalal ya duba yaga Jawwad yana toilet dan haka kawai ya fito, yana fita yaga motar Jeje a kofar gidansu, karasawa yayi ya tsaya bece komai ba, jeje ya fito yana wata shu'umar dariya da wannan katuwar muryartasa yace "man of the day, our celebrity yane?"
"Normal, mukarasa cikin gida" Jalal ya fada a takaice, yaiwa Jeje jagora zuwa part dinsa, suna zuwa Jeje yanemi guri ya zauna, Jalal yaje fridge ya dakko wa Jeje ruwa da lemo, ya hada da giya ya aje masa, Jeje ya dan kalli Jalal yace "J man, ya gajiyar jiya"
"gajiya tabi lafiya" "good wai ya akayi ka bar gurin nan jiya, ban san ka tafi ba?" Jalal ya danyi shiru yana tunani sannan yace "gaskiya i can't recall, Hannah tabani wayne jiya, bansan meyakuma faruwa ba, ban san ya akayi na dawo gidaba, na tambayi Jawwad ma yace min ba shi yakawoni gida ba, i think ansamun wani abu a giyar nan. Dan zare ido Jeje yayi, dayaji statement din Jalal na karshe amma ya maze yace "anyway but J man, akwai wata cute baby da pictures dinku suke yawo social media, tagama haduwa babyn nan, nifa tayimin wallahi, inaso insata a harka"
"wace yarinya kenan?" Jalal ya tambayeshi a takaice, Jeje ya zaro wayarsa ya nunawa Jalal hoton Jalila, tareda fadin "wallahi Jalal komai yaji ajikin yarinyar nan, zanso tayi joining insata a layi, zata kawo harka, maganar tama kawai abar sha'awa ce komai nata na birgewa ne, gaskiya ta hadu"
Wani mugun hade rai Jalal yayi, ya kalli Jeje a fusace yace "Are you out of your sense, wai kai bunsurun inane da duk inda kaga mace jikinka har rawa yake, let me warn you, Wallahi3 na rantse maka, muddin wani abu yasameta sena daureka, kasan wacece? Kanwar Jawwad ce, yarinyar da yakeso, danme zaka dinga wannan kazamin maganar akanta, karka kuma fadin wani magana akanta kota arziki kota sharri akanta, wannan yarinyar ba irin jakan matan dazaka iya nasarar lalatawa bane, kaji na gaya maka take your leave now "ya nunawa Jeje hanyar fita, wani irin kallo Jeje yaiwa Jalal, amma seya daidaita nutsuwarsa yace" is ok j man bansan abunda ke tsakaninku bane, ashe kanwar kace, na dena bazan kuma ba kayi hakuri "
" Naji amma for now tashi kabani guri, raina yagama baci, tashi ka tafi" ba musu jeje ya mike ya fita.
Da Jawwad yafito yaga Jalal ya tafi, kawai se shima yafito, yaga Jalila cikin flours dinta tana gyarawa, ya fuskanci tanason furanni, a hankali ya karasa inda take ya zauna, ta waigo ta kalleshi, tai murmushi "Allah yatemaki yayana na kaina" Jawwad yai murmushi yace "Ameen yar baby, ya meyasa kikeson furanni ne?" "nima ban saniba, kawai dai ina sonsu ne, na gidanmu a kaduna nasan sunyi missing dina, in bana nan ummi ke kularmun dasu" sekuma tai shiru idonta yacika da kwalla, Jawwad ya nisa sannan yace "am sorry, nagane kidena damuwa kinji kicigaba da addu a muna kan nemanta har yanzu" gyada masa kai tayi tareda murmushi, yace "Yawwa babyn Yayanta" yasa hannu a aljihunsa ya dakko chocolate yabata, hannu tasa ta karba tana murmushi, tareda kokarin maida hawayenta, tai murmushi tace "Nagode Ustaz" "yaukuma nine ustaz" "Eh mana" sukayi dariya gaba daya, Jawwad yace "yawwa baby, nace wai me yafarune jiya? Ya akayi manu ya kawo Jalal gida, dazu yake tambayata ya akayi ya dawo gida" Jalila tai ajiyar zuciya tace "Hannah ce ta kaishi wani guri suka bashi wani abu, naga yafita hayyacinsa, tasaka wani yaimata gadinsa ta tafi tana waya, kawai naji ban yadda da itaba, shine na dauke hankalin wanda tasa gadinsa nasa Manu ya daukeshi ya kaishi gida" shiru Jawwad yai na dan lokaci sannan yace "thank you for your contribution my dear, hakika kintemake shi, maybe akwai abunda sukeson yi masa, narasa meyasa Jalal yakasa gane basa kaunarsa, anyway mungode sosai Baby Amma ya akayi kikasan Hannah"?
"A a, ban santa ba agurin naji ana fadar sunanta, Yaya Jawwad no need kaimin godiya fa, manta kawai, amma akwai wani abu da nagani yabani mamaki"
"Mekika gani?"
"Wannan mutumin na rannan, da ya dinga zagin Jalal, dan kun gaisa da dansa, shima fa yaje gurin nan, abunda yakara bani mamaki shida wannan Jejen naga suna magana, shiyasa nace maka shima yana kama da yan shaye2"
"Anya kuwa shi kika gani, maybe kamace kawai, bana zaton baban Faruk a irin wannan gurin, saboda yanada tsatstsauran ra'ayi, kece dai kike masa kallon ba mutumin kirki ba "
"Yaya kenan shikenan tunda baka yadda ba, magariba tayi bari inje inyi salla"
"to shikenan, dan Allah anjima ki dafo mana wannan tea din naki me dadi"
"Hmmm yayana kwadayayye kawai" "ke kika koyamin kwadayin ai" tai murmushi ta mike ta tafi cikin gida, Jawwad kuma ya fita masallaci.
Tunda Jeje yafita yake zancen zuci "lallai tunda Jalal yaketa masifa akan yarinyar nan to ba karamin matsayi take dashi a gurinsu ba, lallai dama tazomin akan wannan fitsararriyar yarinyar zan jefi tsuntsu biyu da dutse daya" Jeje ya kyalkyale da dariya, sekuma ya hade rai daya tuno da maganganun Hannah, dakuma abunda Jalila ta gaya masa ranar birthday din Jalal, "muje zuwa yan mata mu daku zanga wazeyi nasara"

Bayan sallar isha'i Jawwad yasa Jalal a gaba yayi salla suka zauna suna hira, Jalal yace "Jawwad ina jin bacci, bari in tafi gida" "No karka tafi yanzu ka tsaya baby zata kawo mana tea, ka tsaya kasha seka tafi" "ok bari in jira, ina son sha, kasan wani abu"
Jawwad yace "A a seka fada" "har yanzu ina mamakin me aka zubamin a giya wanda ya bugar dani haka tsawon lokaci"
Jawwad yai ajiyar zuciya "Jalal shiyasa nake gaya maka tun ba yauba, hulda da mutane irin wannan be kamata ba, kasan wani abu? Jalila ce tasa aka dawo da kai gida, tunda kafita daga gurin nan, ni bansan meyafaru ba, bayan ka bugu tasa manu ya daukeka yakawoka gida" kallon Jawwad ya danyi, ya dan tabe baki irin he don't care din nan, wayar Jawwad tafara ringing, ya kalli Jalal yace masa "excuse me please" ya daga wayar
"Hello My Jawwad ya kake?"
Muryar Hanan ce, Jalal ya kafe Jawwad da ido, Jawwad yace "ina lafiya Hanan, ya mutan gidan"
"Nifa fushi nake, ashe Jalal yayi birthday bako gayyata ko my Jawwad"
"A a Hanan ba haka bane, Jalila ce ta gayamiki ko?" "A a, wannan ce zata gayamin, bata gayamin ba, hotuna nagani suna yawo a social media, kunyi kyau bama hotonta da Jalal, best couples of the year, kyanta ace wedding pictures ne"
Ba Jawwad ba hatta Jalal dayake gefe yana jinsu seda gabansa ya fadi, amma yarinyar nan ta cuceshi, tarasa dawa zata hadashi se wannan fitsararriyar yarinyar Allah ya kiyaye,
Hanan tace "My Jawwad ya kayi shiru ne" "bakomai Hanan, ni banga hotuna nan ba" "bari in turomaka, zaka gani sunyi kyau, idan birthday na yazo, irinsu zamuyi" Jalal yawani hade rai, Jawwad ya kashe wayar, ya dafe kai "wallahi wannan yarinyar tafi Jalila rigima" Jalal ya dan kalleshi, wa din? Kafadi son ranka dai" "ba son rai bane Jalal, hanan tafi baby rigima, banason Jalila ta gane, zataji ba dadi" dariya Jalal yayi "ganewa ta nawa sedai kar akuma, ai gara Hanan din akan wannan fitsararriyar, gara ta gane din" wani irin kallo Jawwad yai masa, ya cigaba da latsa wayarsa, hotunan da Hanan ta turo masa yake gani, wanda mafi yawa Jalila ce a jiki da Jalal, nan take yaji wani abu yazo ya tsaya masa a rai, Hanan ta turomasa "ya ka gansu, sunyi kyau sosai, sun kuma dace da juna" da sauri Jawwad ya rufe data, ya kashe wayar gaba daya yayi shiru, shikuma Jalal ya nuna ko a jikinsa, kuma yasan shima Jawwad din kishi yake, dan yasan zeji ba dadi, Jalal yai kaman besan wasu hotuna bane, ba a dadeba sega baby Jalila ta kawo musu tea, amma taga Jawwad wani iri, kaman yana cikin damuwa, ta dan kura masa ido tace
"Yaya lafiya dai, yanaganka a haka, kowane abu ne yafaru" girgiza mata kai yayi "Bakomai Jalila" gyda kai tayi, ta tashi ta tafi, Jalal ya zauna ya sha tea dinsa yayinda wanda aka hada tea din dominsa yakasa sha. Bayan Jalal yagama, ya mike abunsa ya tafi gida. Daren ranar da kyar Jawwad yayi bacci, yana matukar son Jalila, meyasa hanan takeson rikita komai ne tana kokarin hada Jalila da Jalal itakuma ta maye gurbin Jalila, sam hakan ba me yuwuwa bane haka ya kwana wannan tunanin. Bangaren Jalila kuma, ta takura kwakwalwarta gun tunanin meye alakar, baban faruk da Jeje, idan har shi yana hulda da mutumin banza kaman Jeje, to mezesa yayiwa Jalal wannan muguwar tsanar haka? Waima yanzu a gurin wa zataji waye Jalal, waze gayamata tarihinsa, Jawwad sam yaki gayamata,sannan meye burin Ilham akansa, meyasa hanna ta bugar dashi haka ranar birthday dinsa? Tarasa me bata amsar wannan tulin tambayoyin, ji tayi kanta yana neman yafara ciwo, dan haka ta hakura da tunanin tayi bacci.
Ya zuba mata ido yana ta kallonta tana shiryawa a gaban mudubi, dan waigowa tayi, ta kalleshi tai masa murmushi "ka dena kallona" "ta yaya zan iya dena kallon ki, kowa yana son abu me kyau, ni kekadaice abu me kyan da idanuna ke iya gani, kinga babu batun dena kallonki" murmushi takumayi masa "hmmm my cwt kenan, to nagama yi maka kwalliyar zo ka daukeni" ba musu ya mike yazo gaban mirror ya tsaya ta miko masa hannu, ya dauketa kaman wata yar baby, ta makalkaleshi tana dariya, ya nufi kan gado da ita, yayinda take kallonsa tana murmushi.
A hankali JALAL ya bude idonsa, yana kallon dakinsa, idonsa ya sauka akan agogo, karfe takwas dai2, se yanzu yagane mafarki yake, wani dogon tsaki yayi, ya tashi zaune "wannan wace irin masifa ce, shikenan kullum babu mafarkin wadda zeyi se wannan yarinyar, shi a yanayin dayake ganinsu ne shida ita yake bashi haushi" tsaki Jalal ya kumayi ya sakko daga kan gadon ya tafi toilet, domin yin wanka yai salla "
Karfe tara da rabi, Jalila tana ajinsu, an fara lectures, amma sam hankalinta baya kan malamin, tayi zurfi a cikin tunanin ta, gata a aji amma hankalinta yayi wani gurin, lecturer ya kalleta, cikin tsawa yace mata" Ke! Tunanin me kike haka ina lectures " a hankali ta dago ido ta kalleshi, ta maida idonta kasa, ba tareda tace masa uffan ba," ni kikewa wannan kallon ina miki magana, tashi tsaye, seda taja wasu seconds sannan ta mike, "bayanin me nagamayi yanzu?" ta daga ido, suka kalli juna itada malamin, ta dauke kanta tai masa shiru "wai ba magana nake miki ba" still dai shirun takumayi "ok get out from my class" ba musu balle bada hakuri ta dau jakarta, da wayarta ta nufi hanyar fita wasu suna kibashi hakuri, banza tayi musu, malamin yacigaba da mita "irin wannan sune jakan aji, irinsu ke kwasar carry over, se tsabar iskanci waisu yaran masu kudi" "tunda ka koreni kuma gashi na fita kacigaba da yimusu lectures din mana karka shiga lokacin su" tsit ajin yayi ana kallonta, tai ficewarta abunta" mamaki ne yacika daliban, dama tana magana haka, amma Allah yayi mata baiwar murya me dadi, sedai ana tsoron lecturer saboda masifaffe ne, da kyar in bata jawa kanta carry over ba a gurinsa, dan masifaffe ne gashi baya uzuri, yan ajin suka fara gulma, ji yadda take magana da izza, lallai wannan muguwar yar rainin hankali ce, itakam tana fita tasamu guri ta zauna ta cigaba da tunaninta
Siyama ce tafado mata a rai, kwana biyu basuyi waya ba, dan haka ta dakko wayarta ta kirata, bugu biyu Siyama ta dauka
"hajiya Jalila manyan kasa talaka najinku dama"
Jalila tai murmushi "ke banason wulakanci fa, yakike yasu umma?" "duk muna lpy Alhamdilillah, yauba lectures ne naga kin kirani yanzu" "akwai lectures koroni akayi" Siyama tace "hali zanen dutse, har yanzu biki canza ba ko? To university ba secondary school bace, ko islamiyya, Allah sarki malam babba yanata tambayata ke"
"Allah sarki malam, kice masa ina lafiya, ke ba ruwana da wata university, wani hakuri zan bashi ya riga ya koreni, hada wani wai irinmu ne dakikai" "hnm adinga hakuri dai sisy, nace ya mutuminki kuwa?
" waye mutumina kuma? "
" Jalal mana" siyama tabata amsa
Tsaki Jalila tayi "ta yaya yazama mutumina?" "knfi kowa sani, nace yafara shiryuwa kuwa? " "tab shiriya se ta Allah, dan banga alamaba, abun se addu a, niba wannan ba ma kinsan wani abu" "a a sekin fada" "Siyama hanan ce takeson Yaya Jawwad dina, kuma fa da gaske take" "to meye a ciki, ai abun farincikine" "haba Siyama ya kike fadin haka, da wanine ba yaya Jawwad ba, se in hakura in barmata, amman kaman baki san abunda ke tsakanina da yaya Jawwad ba"
"da kenan abunda ke tsakaninki da Yaya Jawwad, amma yanzu naga kin canza sheka zuwa Jalal" "mtseww, kinfiye wasa Siyama, wannan bugaggen uban me zanyi dashi"
"karki rainamin hankali mana, in bahakaba me yakaiki gurin birthday dinsa kukayi hotuna, hada kallon soyayya" zare ido Jalila tayi "nidin, nasan naje gurin birthday dinsa, amma wani irin kallon soyayya" siyama tai dariya tace "kai Jalila ansan madarar gogewa mutane hadda, to a status din mutane na ganku"
lecturer da yakori Jalila ne ya taho, da wasu dalibai su hudu suna binsa, Jalila tace "hmm ke se anjima, zamuyi waya" ta kashe wayarta, lecturer yazo saitin Jalila ya tsaya ya kalli daliban "kun ganiko, na koreta daga aji, memakon tabani hakuri tazo nan tayi zamanta tana waya da samari, se karshen semester yazo tasamu carry over ace bani da mutunci" ita dai shiru tayi masa, yagama masifarsa yai gaba, wani daga cikin daliban ya dawo da baya yace" yan mata meyasa baki bashi hakuri ba ai ba a haka tunda gaba yake dake seki lallaba a rabu lafiya "
"akan me zan bashi hakuri, yayi kama da wanda za abawa hakuri ya hakura ne? Kuma fa dagani hakurin kuke bashi kowata alfarma kuke nema a gurinsa amma ga yadda yake wani shareku"
"eh to kinsan Jami' a se hakuri, kowane lecturer da irinsa, kuma ko dan kar ya kadake, ai da kin bashi hakuri " Jalila ta kalleshi tace
" Yaya na nagode da shawararka amma bazan bashi hakuri ba, kuma koda ban taba zama a lectures dinsa ba banida test banida assignment indai zan shiga exams dinsa sena ci" tana gama fadin haka ta mike, tai tafiyarta. Ji tayi yau makarantar ta isheta dan haka ta kira manu, tace yazo ya maida ita gida , befi minti shabiyar ba sega manu yazo, ya dauketa don tafiya gida, Jalila tace "Manu wai yana ganka haka, kaman mara lafiya" manu yace "ke dai bari Mamace ba lafiya an rubuta mata maganin dubu hudu, kuma ni bani dako sisi, gashi ba adade da biyana albashi ba"
"Allah sarki amma meyasa baka tambayi Abba ba"? "haba Jalila, idan na tambayeshi ai ban kyauta ba, kullum cinkin yimin hidima yake, sedai inkina dashi ki aramin" "Bakomai akwai kudi a account dina muje banki, se mu tsaya in ciro in baka" "kai godiya nake uwar dakina, Allah yasa kifi haka, Allah yabaki miji nagari, ya jikan magabata, Allah ya...
" Ameen nagode, godiyar ta isa haka, yi sauri muje"suna zuwa banki Jalila ta sauka ba layi sosai, dan haka bata wani dade ba ta ciro kudin ta nufo hanyar fita taji ana fadin
" Yan mata adon gari, in baku babu gari, inkunyi yawa gari ya baci, amma kyawawa irinki dazasu cika garin nan, dayakara kawatuwa, barka da wannan lokaci" daga kai tai ta kall
i me maganar, koda tai tozali dame maganar, take gabanta ya fadi.

More Comments More typing.............................

🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹

_ABDUL JALAL (2020)_

_Story and written by_
AISHA HUMAIRA (daddy's girl)

PART 2
_PAGE 2️⃣/ 55_


Bismillahirrahmanirrahim, da sunan Allah me rahama me jinkai, Allah yakara tsira da aminci ga shugabanmu Annabi muhammadu salallahu alaihi wassalam.
Bayan haka bazan gajiba da mika gaisuwata da godiya ga yan uwa da abokan arziki, da suka bibiyeni a littafi na farko, Alhamdilillah yanzuma gani na dawo domin kawo muku kashi na biyu, nagode da kulawarku, ku biyoni domin jin yadda zata kaya a cikin wannan littafi naku me farin jini.
Banyarda a juyamin littafi ba ko amfani da wani bangare ba tareda izinina ba.
Domin gyara, shawara ko sharhi, za a iya tuntubata akan what's app number dina
07063065680
Gmail @ [email protected] Facebook @ real humaira
Follow the group of ABDUL JALAL NOVEL FANS through this link 👇
https://chat.whatsapp.com/EtB4KI52K0v5FQc2ELhidL
Follow me on watpad @Ayshercool7724

_MY FIRST NOVEL _


A hankali ta daga idonta, tasa a cikin nasa bata manta fuskarba dukda gani biyu ta taba yimasa, baban faruk ne, bako shakka shine, wani shu'umin murmushi yayi mata irin nasu na yan duniya "ko baki gane ni bane"? wani kallon rainin hankali tayi masa" sannan tace "dukda kasancewar kwakwalwata tana rike, tareda tuno abubuwa masu mahimmanci da suka shafeni ne, amma hakan besa na manta wannan fuskar ba"
"Kenan nima inada mahimmanci a gurinki tunda har kika tunoni? " "sosai makuwa kanada mahimmanci, shiyasa na iya tunaka" wani murmushi ya kumayi "Amma naji dadin zama daya daga cikin masu mahimmanci a gurin wannan kyakyawar halittar, amma meyasa nazama me mahimmanci a gurinki" Jalila a zuciyarta tace saboda ka shigo cikin suspect dina amma a zahiri tace
"saboda kasancewar ka uba nagari, me kokarin kare mutuncin dansa daga hulda da mutanen dabana kwarai ba" "kinji haushin abunda nayiwa Jalal kenan, amma inkika duba ya cancanci hakan, duba da yanayin wani irin mutum neshi" Jalila ta dan kuramasa ido, kai da ganin mutumin nan kaga rikakken dan duniya, tsabar iya barikine yasashi yake acting kaman mutumin kirki, "excuse me please komai nawa a ka'ida nakeyinsa ina da abubuwan yi yanzu se anjima" yai saurin dakatar da ita ta hanyar cewa "yi hakuri dan tsaya mana dan Allah, ina so mudinga haduwa muna gaisawa ne, in bazaki damuba ga complementary card dina seki kirani, dakuma adress dina, mutane na musamman nake bawa wannan adress din" hannu tasa ta karba ta kalli katin ta juyashi, ta dan kalleshi na wasu seconds, tsaf ta haddace lambarsa da adress din jiki, sakin katin tayi a kasa tai masa wani kallo da yakasa gane me take nufi, kawai ta juya tai tafiyarta, tsayawa yayi ya zuba mata ido, "gaskiya wannan yarinyar yar rainin hankali ce, amma kota halin yaya, seya gane wacece din Jalal, kuma se yayi yadda yakeso da ita
Itakam tana fitowa ta kalli manu tace " yi hakuri manu na dan dade, muje nagama"ta shiga mota suka tafi, ta

Please Login or Register in order to submit comment